Skip to content

Chapter 19

Chapter 19

Dan Mace Book One Complete Hausa Novel 1,265 words 0 views Progress saved
Download Book

tafiya yasa Maimunatu bayan ta goge hawaye ta juya ta kalli maidservant d'insu tace "ina ganin da kunje gida kafin mu san abunda ake ciki,mu zamu zauna a nan muga yadda hali zai yi" da girmamawa suka amsa,mata ne su biyu y'an manya sai driver'nsu suka yi musu sallama da addu'ar neman sauk'i sannan suka d'auki hanyar komawa gida,hospital ya rage daga Hajiya sai Maimunatu dake ta addu'ar Allah ya tashi kafad'un Hauwa,suna ta zaune a ward d'in a bakin theatre room sun zuba idanunsu akan entrance jira suke suga an fito da ita,kusan awanni biyu da mintuna suka sake zuwa suka wuce har lokacin ba'a fito da ita ba,Hajiya ta kasa hak'uri ta mik'e tana zarya hankalinta a tashe,fitowar Dr Fahad yana cire mask daga bakinsa yana matsowa inda Hajiya take yasa taji hankalinta ya sake tashi,ajiyar zuciya yayi yace "Alhamdulillah! Hajiya y'arki da jikanki suna lafiya,but due to condition na yadda haihuwar yazo mata it seems nak'udan ma na dole ne akasa tayi,kwanakin EDD d'inta sun nuna sai first of next month and yanzun muna farkon month,baby'n ku ya sha wahala sosai,ya zo jikinsa babu wadataccen k'wari ina ganin kamar zamu rik'e su na wani lokaci duk da itama a halin da ake ciki a yanzun zata iya kaiwa kwanaki uku bata tashi ba,but idan an shirya su za'a wuce da shi baby unit cos yana bukatar asa shi cikin na'urar d'umama jarirai (incubator)." "Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat..!" Fuskar Hajiya k'unshe da farin ciki ta d'aga hannu sama tana hawaye tana jera addu'o'i,kallon Dr Fahad tayi idanunta suna sake kawo hawaye tace "Na gode Dr da wannan albishir d'in,,yanzun kam na samu nutsuwa da jin wannan labarin.." Murmushi Dr Fahad yayi mata sannan yayi musu sallama ya wuce bayan ya sake fad'a musu za'a fito da ita yanzun babu jimawa,Maimunatu tana murmushi ta kira Abba'nsu ta fad'a masa zancen haihuwar,kafin wani lokaci ya k'araso hospital d'in shima jin abunda ya faru,yaji mamaki lokacin da yaga Hauwa kwance kamar gawa babu inda yake motsawa a jikinta,yana kallon Hajiya yace "Hajiya anya yarinyar nan da rai a jikinta kuwa.!?" Tayi murmushin k'arfin hali tace "Tana numfashi mana,ka kalleta sosai zaka gani.." K'ura mata idanu Alhaji zakar yayi a hankali yaga cikinta yana d'agawa kad'an²,jaririn da bai gani ba nan ma ya tambaya a tunaninsa ko ya zo babu rai ne tunda yasan duk wacce ta haihu ana ganin yaronta a kusa da ita,Hajiya tayi masa bayanin yadda duk suka yi da Dr Fahad,a nan ta sanar masa su kansu basu samu damar d'aukan yaron ba an nuna musu shi lokacin da za'a wuce da shi baby unit,ya tausaya musu sosai,yayi musu addu'ar neman sauk'i,ya jima sosai shima a hospital d'in kafin suka wuce gida da Maimunatu ya rage sai Hajiya kawai a hospital. Tsananin ciwo da wahalar da hauwa tasha a wannan lokacin fad'arsa zai zama kamar b'ata lokaci,to the extent lamarin ya zarta duk tunanin mai tunani,a hakan da take tun bayan da aka fito da ita daga theatre bata sake sanin inda kanta yake ba har aka cinye kwanaki uku tana kwance bata san ina yake mata ciwo ba,tana halin rayuwa ne ko mutuwa.? Or even ma ace tasan ta haihu duk bata san abunda yake faruwa ba,,Baby kuwa idan ya farka yayi kuka a cikin kwanakin,sai dai ayi amfani da electric breast pumper,cos hakan kad'ai shi ne solution da yaron zai samu cikakkiyar kulawar daya kamata ya samu ta wajen shayar da shi nonon mahaifiya,wanda shi ne sinadarin da zai k'ara masa kuzari da lafiya tunda yazo a wahale,,idan ya farka yayi kuka Hajiya ke zuwa ta rarrasheshi cikin nuna so da tausayawa ga wannan uwa da d'a da har lokacin basu ga juna ba,da yake a kullum tunda aka mata aikin tana under medication bayan alluran da ta sha kafin aikin da wanda akayi mata bayan anyi aikin,har a rana ta hud'u bata farko ba and babu wanda ya iya ganin kwayar idanunta,jikinta kam zuwa lokacin Alhamdulillah ya fara sauk'i duk da Hajiya ta damu sosai da rashin tashinta,a cewarta kwanaki uku Dr yace mata,tun tana tambayar Dr Fahad anya lafiya har yanzun bata farko ba,yana fad'a mata tayi hak'uri komai lafiya bai san dai a ina aka samo matsalar data hanata farkowar ba,but daga yanzun zuwa ko wane lokaci shi dai yasan zasu iya sa rai da tashinta,Hajiya dai taji zancen Dr Fahad ne amma k'asan zuciyarta damuwa ce sosai. Misalin karfe 3 da y'an mintuna na dare Hajiya tana tsaye saman abun sallah tana kai kukanta ga Ubangiji akan al'amuransu ta farka,idanunta suka fara motsawa a hankali kafin ta fara k'ok'arin bud'e su da kyar,yadda jikinta yake a d'aure bata fasa juya kanta tana kalle² ba,kud da babu yalwataccen haske yanayin k'amshin da d'akin ke fitarwa ya bata tabbacin ba a gida suke ba,tunanin abunda ya kawo su nan d'in ta fara,bayan ta gama y'an tunanukanta bata gano komai ba ta tab'e baki a hankali tana k'ok'arin tashi ta zauna,zafin da taji a gefen cikinta yasa ta sakin marayan ihu da ya kaiwa Hajiya sak'on ta farka,,muryarta dishi² take magana tana kira taji ko akwai mutum kusa da ita ya taimaka mata,Hajiya dake zaman tahiya da sauri ta k'arasa ta sallame sallah,ko addu'ah bata jira tayi ba ta taso da sauri tayi gurinta tana fad'in "Alhamdulillah.! Hauwa'u kin farka.!? Sannu kinji Allah yayi miki albarka,ya kara muku lafiya.!" Juya kanta tayi tana kallon shade d'in Hajiya dake tsaye kusa da ita tace "Hajiya zanje toilet.." Da sauri Hajiya ta amsa mata,ta taimaka mata suka je tayi fitsari ta wanke bakinta suka dawo,saman gadon ta sake zama bayanta jingine jikin pillow Hajiya ta fita ta dawo da nurse ta dubata ta fita,sannan ta had'a mata tea ta bata,tana gama sha muryarta har lokacin bata fita sosai tace "Hajiya me muke yi a hospital.!? Mene ne ya same ni a ciki na naga anyi min d'inki.!?" Hajiya tace "haihuwa kika yi,amma aiki suka yi miki." Idonta ta d'an bud'e sosai ba kamar da farko ba data tashi da suke a shanye tana kalle² a d'akin,ganin babu jaririnta da aka ce an ciro mata a hankali ta sauke idanunta hawaye suna gangarowa cikin muryar kuka tace "Hajiya ya mutu ko.!?" Ido Hajiya ta zaro tana kallonta tace "waye ya fad'a miki haka.!?" Tace "Hajiya ai to ban ganshi ba.!" D'an murmushi Hajiya tayi tana dafa hannunta tace "kada ki damu daughter yaron ki yana nan a raye,an sashi dai a na'ura ne saboda yazo da rashin kuzari,an jima kad'an idan Allah ya kaimu zaki je kiga abunki kinji.!? Ki kwantar da hankali." Sai lokacin taji wani irin nutsuwa ya saukar mata duk da nauyin da har lokacin take ji a k'irjinta a hankali ta zame jikinta ta amsa ta koma ta kwanta,bayan an fito a masjeed Hajiya ta kira wata nurse d'in ta sake zuwa ta duba jikin nata kafin Dr yazo,da safe Dr Fahad ya shigo duba jikin cos tun tun kafin ya k'araso hospital aka sanar da shi ta farka,yana zuwa ko zama baiyi ba a office ya shiga duba jikin,komai nata yana lafiya sai ciwon da ba'a rasa ba,hajiya ta tambaye shi ko za'a iya bata abinci kuma cos tunda ta farka tea kad'ai

Table of Contents

Chapters

180 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
  170. 170 Chapter 170
  171. 171 Chapter 171
  172. 172 Chapter 172
  173. 173 Chapter 173
  174. 174 Chapter 174
  175. 175 Chapter 175
  176. 176 Chapter 176
  177. 177 Chapter 177
  178. 178 Chapter 178
  179. 179 Chapter 179
  180. 180 Chapter 180