Chapter 135
Chapter 135
ban sani ba,ina zaune aka yi sallama na amsa na bada izinin shigowa,Farouk ya shigo muka gaisa,har zuciyata na manta wancan abu da ya faru,da naga Farouk ya tsaya na kalleshi da tambayar "Lafiya dai ko Malam Farouk!" Yace "Ehh lafiya k'alau Alhaji,sai dai akwai wata y'ar matsala ne" nace "toh ina saurarenka" yace "Dama Alhaji akwai wata mata ce da take kawo mana abinci,wancan week d'in da ya wuce mun yi magana da ita ta fad'a min kun d'an samu sab'ani har ta fad'a maka magana,to shi ne tace tana so ta baka hak'uri kasancewar daga baya ta ji bata kyauta ba" nace "To Farouk banda abunka,ai wannan ba abune da za'a damu akansa ba,na tabbatar da ta san ko ni waye ba za ta yi min abunda tayi ba,but ka fad'a mata na hak'ura kuma na gode" Farouk yace "Ai Alhaji tare muke da ita,dama cewa tayi na nema mata izinin zuwa kuyi magana" Allah ya sani ba don son raina na amince nace Farouk yace ta shigo ba,yana fita ya sanar da ita ta shigo tana sunkuyar da kai shyly,muka gaisa ta ba ni hak'uri ta yi min gaisuwar Momman ki,i was very surprised but i didn't asked her where she knew an yi min rasuwa na sallameta ta tafi,tun daga wannan ranar ya kasance duk weekend ta mayar da plaza gurin zuwanta,wani lokacin har mamaki al'amuranta a cikin plaza suke ba ni,lokacin da na fara fahimtar inda manufarta yake,na yi k'ok'arin nuna mata tayi hak'uri because at this time i was not ready to get married,but i was committed to helping her whenever buk'atar hakan ya taso,but she didn't seem to care,ita dai kawai buk'atarta na aureta,nace "Ta yi hak'uri ta nemi miji ni kuma in Allah ya amince zan yi mata komai na kayan d'aki" ranta ya b'aci ta tashi ta kalleni bud'ar bakinta tace "Wollahi Alhaji duk yadda zan yi sai na yi ka aure ni" nace "Allah shi yake k'addara faruwar komai,duk abunda za kiyi ba zan hana ki ba,but aure tsakaninmu babu shi" ta kalleni tayi k'wafa tace "Well,let's see it",daga haka she didn't say anything ta fice daga office,tun daga ranar ban sake ganinta ba sai da aka d'auki tsayin wata guda,ranar ta shigo plaza cikin ado ta shigo office,i can't remember what really happened after this time,abunda kawai na sani shi ne lokacin da ta shigo bata yi sallama ba,na d'ago zanyi magana jin an shigo muna had'a ido na tsinci kaina in a state of kasa furta abunda nayi niyya,daga nan naji duk duniya ita kad'ai nake da burin aura,naje Gombe na sanarwa Malam yak'i amincewa,da na dawo bayan mun yi magana da Karima because lokacin ba na iya b'oye mata komai na sirrina tace "Ai ba dole sai ya amince ba,za mu iya zuwa a d'aura mana aure" na amince da shawararta daga nan muka sami limamin unguwarsu ya d'aura mana aure,,,wannan shi ne abunda ya faru a tak'aitace,abunda ya faru bayan haka tabbas ba na cikin nutsuwar da zan iya ganewa,but ki yi hak'uri da duk halin da kika shiga a dalilina,haka Allah ya k'addara and bayan nan komai ya zama tarihi tunda ga shi Allah ya sauya miki da mafi alkhairi.. " Murmushi tayi tana kad'a kai tace "Haka ne Abbah,Allah yasa hakan shi ne alkhairi a gare mu baki d'aya",ya amsa "ameen",hira suka ci gaba da yi cikin farin ciki,yayin da driver yake ta sharara gudu,tafiyar awanni biyar da wasu mintuna ta kawo su cikin k'auyen *KUMO* that located in AKKO Local government area,Gombe state,dai² k'ofar gidan su Abbah driver yayi parking lokacin ana fitowa daga sallar azahar,gidan gininzamani ne har da bene sai dai ba get bane wani irin babban zaure ne mai d'auke da k'atuwar k'ofa,as their car parked a k'ofar gidan suka fito,Nusrah was quietly looking at her legs da zama yasa su kumbura ta yamutsa fuska saboda jin suna yi mata wani iri,ta lumshe idanunta ta bud'e and continued to walk slowly,kafin su shiga cikin zauren gidan muryar dattijon dake fitowa daga masallaci ya daki kunnensu *"ABUBAKAR!"* ya kira sunan Abbah cikin tsananin mamaki,a tare suka juya suka kalli inda suka jiyo maganarsa,Abbah ya sunkuyar da kai ganin mahaifinsa tsaye yana k'are masa kallo yace "Malam barka da fitowa" dattijon ya kad'a kai yace "Idonka kenan?" Abbah ya d'an waiwaya ya kalli inda suke ya sake sunkuyar da kai yace "Ayi hak'uri Malam,yanzu ne Allah yayi nufin mu zo" Malam ya jinjina kai yace "Mu shiga ciki",babu musu suka wuce,sun fara tafiya Malam yaga Nusrah yace "Tare kuke ne?" Abbah yace "Ehh! Malam baka gane ta ba?" Malam yayi murmushi yace "Ina kuwa zan kasa shaidata,duk da ba kwa zuwa ai ba zan manta da jik'ata ba." Abbah ya kad'a kai yace "Ayi hak'uri Malam" He did not say anything at all suka shiga cikin gida,a parlor'n k'asa wanda kusan a nan Malam yake ganin bak'i suka zauna,Nusrah ta nemi guri ta zauna tana sauke numfashi,Malam ya kallesu bayan sun gaisa yace "ABUBAKAR! Ina labarin matar da ka aura?" Abbah bowed his head yace "Malam mun rabu da ita watanni hud'u da suka wuce" Malam yace "Mene ne musabbabin rabuwarku?" Abbah yayi shiru ya kasa magana,Malam ya kad'a kai yace "shaid'aniya! Tun farko da ka zo min da labarin aurenka sai da na nuna maka ka fara yin bincike,idan halayenta masu kyaune shi kenan,amma k'arshe me ya faru? Ka rabu da mu saboda ita,baka sake waiwayar mu ba,shin wani ya fad'a maka tun da ka tafi bama sanin halin da kake ciki?" Abbah ya sake sunkuyar da kai,Malam ya kalle shi yayi murmushi yace "duk abunda ya danganci rayuwarku muna sani,na zuba maka ido ne kawai,amma a kullum ina bincikawa kuma ina yi muku addu'ah akan al'amuranku" waiwayawa Malam yayi gefen Nusrah yace "ko abunda ya faru da ita wannan yarinyar Allah ya taimaka na yi bincike a lokacin amma abunda aka so ya sameta Allah kad'ai ya sani" Abbah yayi saurin d'ago kansa zai yi magana,Malam yace "An so a jefa rayuwarta a cikin matsanancin hali,bayan an rabata da gidan mahaifinta,an had'a ta da shaid'anun aljanu wanda a wannan fitar da tayi so aka yi ta bar nahiyar nan gaba d'aya,sannan idan ta tafi ta fad'a hannun mutanen da basu san taimako ba,cikin hukuncin Allah,ubangiji ya nufe ni da yin bincike akan halin da kuke ciki,a nan na gano wasu daga cikin k'ulle²n da ake yi,,to kasancewar mun yi nisa ba zan iya samun damar ganinta ba bare nayi mata ruk'yah,na yi mata rok'on Allah ta tsaya nan cikin gari,Ubangiji kuma ya had'a ta da mutanen kirki,duk da anso a b'ata rayuwarta ta bibiyi maza,Allah ya kareta ya had'a ta da mutum mai tsoron Allah,mai tsayawa akan addini,wannan ma abun farin ciki ne.." Nusrah dake zaune gefe tayi shiru tana tunanin labarin da Nuraz ya bata lokacin da ya ganta,taji hawaye sun cika mata ido,her thoughts return to a life of mental illness da tayi,briefly idan har ta fahimci bayanin Malam yanzun da kuma wancan labarin da Nuraz ya fad'a mata a baya so aka yi lokacin da take bibiyarsa duk inda yayi,idan ba mai tsoron Allah bane sai ya keta mata haddi,ta sunkuyar da kanta hawaye suna zubo mata,yayin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180