Chapter 136
Chapter 136
da a zuciyarta tayi rauni a nan ta sake yiwa Allah godiya bisa canjin da yayi mata,after rescuing her from the evils of his servants ya had'a ta da mutumin da ya zame mata garkuwa and was always proud to find him,Abbah looked at her sympathetically yace "Alhamdulillah alaa kulli halin.." Malam yace "Allah shi ne abun godiya,duk abunda ya faru haka Allah ya k'addara,fatan Allah ya gafarta mana ta dalilin k'addarorin da suka rataya a wuyanmu" suka amsa da ameen,daga nan nasiha sosai Malam ya yiwa Abbah,yayin da duk tunanin Abbah ya gama bashi Malam zai d'auki zafi akan abunda yayi but sai yaga sab'anin haka,har hira yake jansu da shi,Abbah ya kasa daurewa yace "Allah ya gafarta shin baka yi fushi da abunda na aikata ba?" Malam yayi murmushi yace "shin mene ne ribar yin fushi? Mene amfanin yin jayayya akan abunda Allah ya hukunta faruwarsa??" Abbah ya kad'a kai cikin gamsuwa,again thanking Allah for giving him such a father who was gentle and quick to understand how things were going. Ranar tunda suka zo after they received a warm welcome wanda basu tab'a tunanin samu ba,Abbah ya sake sakewa sosai da Malam,they were sitting in a well-furnished parlor suna hira Malam yasa aka damo fura mai kyau aka kawo,Nusrah dai gaba d'aya ta kasa samun sukuni saboda al'amuran da Malam ya warware musu duk sun haddasa mata shiga damuwa,Malam da ya kula da halin da take ciki yasa a rakata masaukinta yace taje ta huta,jikinta a sanyaye ta tashi tabi bayan yarinyar da Malam yasa ta rakata y'ar gidan wani k'anin su Abbah da yake zaune a cikin garin Gombe,suna zuwa Nusrah thanked her ta karb'i jakarta ta shige da sauri jin mararta tana d'an yi mata ciwo kad'an². Bayan tafiyar Nusrah Abbah were conversing with Malam yace "Malam ina labarin Yaya?" Malam yayi murmushi yace "Duk da yake ka jima baka zo ba,amma shi kam yana zuwa,iyalinsa ne dai basa zuwa" Abbah yayi murmushi yace "Na jima ban ganshi ba,tun rasuwar *KHADIJAH"* Malam yace "Allah sarki,Allah ya yi mata rahama" nan yayi ta yabon halayenta na k'warai,Abbah ya amsa,Malam yace "shi d'an uwan naka da jimawa ya bar k'asar Amuruka" Abbah yayi saurin cewa "Malam yaushe ya bar US?" Malam yayi murmushi yace "Da jimawa sosai wani zuwa da yayi ya sanar da ni" Abbah yace "Allah yasa haka shi ne mafi alkhairi,amma wace k'asa ya koma bayan nan?" Malam yace "Yana nan a ingila (England)" Abbah cikin mamaki yace "Ai kuwa Nusrah ma a can take aure" Malam yace "Ta yi aure amma ba mu sani ba?" Abbah ya sunkuyar da kai yace "Ayi hak'uri Malam,al'amarin ne ya zo da gaggawa" a nan ya warwarewa Malam duk yadda al'amarin ya faru,Malam yayi ajiyar zuciya,here ya sake yiwa Abbah nasiha sosai,even though ya samu labarin wanda Nusran take aure was the man who helped her and he was very happy but ya yi masa fad'a duk lokacin da wani al'amari ya tashi ya sanar masa. As Nusrah was lying on the bed after ta idar da sallah al'amuran rayuwarsu became worse for her,she slowly burst into tears as she feels wani sabon tsanar Hajiya Karima yana mamayeta bisa abunda ta aikata musu,cikin kuka tace "Yah Allah ka yiwa wannan baiwar ta ka hukunci dai² da laifin da ta aikata." Tana gama fad'in haka tayi whipping tears and ta d'auki wayarta trying to call Nuraz cike da saka rai akan damuwar da take ciki zai ragu,but she made three calls for him ba'a d'auka ba,yayin da bugun tafiyar wayar yake tafiya dai² da bugawar zuciyarta,kira na uku yana katsewa she close her painful eyes,kafin wani lokaci ciwon da take ji kad'an² ya fara k'aruwa,ta koma baya a hankali ta sake kwantawa tana sauke numfashi hardly. *OXFORD...* He wakes up from his worst nightmare and pick up his phone idanunsa suka ci karo da miss calls d'inta,gabansa yana fad'uwa ya fara kiran line nata,kusan sau biyar yana jera kiranta but ba'a d'auka ba,hankalinsa a tashe ya manta ya kira line Abbah ya fito parlor yana kiran Lolly,hankalinta ita kanta a tashe ta fito daga bedroom saboda yanayin kiran ta san was not normal,ta kalleshi lokacin da yake k'arasowa tace "Lafiya kake min irin kiran nan?" He moved close to her,ya rik'eta quickly yace "Mom i was calling Nusrah but ba na samunta" Tayi ajiyar zuciya tace "Shi ne ka tayar da hankali?" Ya marairaice yace "Ba haka bane Mom,kawai ina jin kamar ba lafiya ba" here he began to tell her about his dream of seeing her die,Lolly tana kallonsa tace "Kai kam wani lokaci ka iya shiririta,shi kenan daga yin mafarki sai ka yarda abu ya faru da gaske?" Yace "Ni dai Mom ki kira ki tambaya" ta kad'a kai tace "Ta ina zan kira tunda kaima baka samu ba?" Sai lokacin ya tuna yace "Let me call Abbah" tace "hurry up" ya juya zai koma arean bedroom d'insu Lolly's phone rang,da sauri ya waiwayo Lolly da ta bishi da kallo tayi ajiyar zuciya tace "ka tafi mana wayata aka kira" ya juya a hankali yana yin ajiyar zuciya,while ita kuma ta d'aga wayar tayi sallama *"Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un..."* da ta ambata ya sa Nuraz fasa shiga bedroom d'in da sauri ya dawo fuskarsa kamar zai fasa ihu,Lolly stared at him da phone d'in a kunne tace "When did that happen?" Tayi jim,a hankali tace "if Allah (S.W.T) approved we would come tomorrow" he did not wait her to end the statement,ya fara tambayar abunda yake faruwa,Lolly was silent and said nothing,da taga ya damu ta fara yi masa nasiha,ya sake hargitsewa idanunsa sun canja color yace "Please Mom tell me,ina son sani if there's something da yake faruwa da ita" she closed her eyes sympathetically tana cewa "calm down my son" mik'ewa yayi saurin yi yace "since ba za ki fad'a min ba,i have to go now" quickly ta rik'o hannunsa and looked at him with affection bakinta yana rawa tace..... #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 *©®2020.* *'DAN MACE..* (Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://my.w.tt/29u2S26SG2 *Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏* *I extend my deepest sympathies to u and ur family (Fatima Muhammad Dodo),may Allah (S.W.T) forgive and accept his soul into the garden of eden,near the one whom he seeks and loved.🙏* Pᴀɢᴇ 46. #¢σρυℓαтє Tace "Please son take ur heart,be patient and ka kasance d'aya daga cikin bayin Allah masu yarda da k'addara" muryarsa tana rawa yace "Mom why don't u tell me? Is this what u want,ki ganni na shiga damuwa?" As she nod her head za tayi magana ya tashi zai bar wajen yana cewa "Zan tafi ko mene ne ya faru idan na je zan gani kuma zan sani",ganin da gaske yake tafiyar zai yi babu shiri tace "I can't afford son,seeing u in trouble will emit me into suffer" he quickly turned to look at her as if he were thinking of what to say,da taga bai ce komai ba slowly ta kamoshi ta zaunar tace "take everything as ur k'adar son,Allah zai mayar muku da wani,and abunda ya faru yanzun nima ake sanar da ni,Nusrah was admitted to the hospital a can Gombe" bata k'arasa ba ya sake mik'ewa da sauri,ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180