Chapter 164
Chapter 164
fad'a" idanunsa suna rufe har lokacin yace "ok then?" Tayi shiru ta kasa cewa komai sai share hawaye take yi,jin shiru ya fara yin yawa a hankali ya bud'e ido yana kallonta sai kuma ya bud'e mata hannu,da sauri ta shige jikinsa tana yin ajiyar zuciya,haka suka ci gaba da tona asirin zuciyoyinsu until he made sure that he dealt with the issues,tayi murmushi tana kallonsa despite his eyes didn't go back to normal but she just realized ya sauke fushin. Ranar Friday flight d'in su Annie ya baro UK,da su Nusrah suka yi accompany d'insu to airport lokacin suna sallama idanun Nusrah shab'e² with tears for being left alone ta rik'e hannun Annie,because har Hajiya ma da ita za'a je Nigeria za taje Yola ziyara,shi dai kallonta kad'ai yake yana b'oye dariyar da ke son kamashi ya san idan yayi rikici za ta saka masa kuma,bayan tafiyarsu Annie suka koma gida. Tun da su Lolly suka taho Nigeria gidan ya zama wani quite daga su sai securities da maidservant,but for them it also allows them to create a new chapter of love,idan ma ba su suka so ba sai su yi kwana biyu basu fito even entrance nasu ba,idan weekend ya zagayo kuma haka zai shiryata su fita yayi ta zagayawa da ita wajen shak'atawa,ire²n kulawar da yake gwada mata a yanzun su suka yiwa zuciyarta wani irin damk'an da ita kanta ta sake yarda ta sakankance lallai soyayyarta a ransa daban take. *NIGERIA...* Zuwansu Annie Nigeria a Kano suka fara sauka,sunyi sati guda a nan bayan sun zaga gidan yayye da k'annen su then suka wuce Bauchi kasancewar Innarsu y'ar can ne,lokacin da suka iso family house d'in su Inna sun tarar da babban gida sosai wanda gaba d'aya family d'in suke zaune mata kad'ai da suka yi aure a waje su ne ba sa ciki,yanayin gidan kad'ai idan mutum ya kalla sun isa susa ayi mamakin dama Inna y'ar manyan mutane ce kamar haka? Haka ko su kansu they were all shocked to find out that family d'in da Innarsu ta fito sun kasance mutane mawadata sosai da babu inda ba'a san da su ba cikin garin Bauchi da wajenta,but ta amince and to ended up living cikin wahala da k'unci a gidansu,kamar yadda idanunsu suka gani kaf gidan babu wacce take auren talaka sai Innarsu kad'ai itace ta fita zakka,sun kewaye dangi sosai y'an uwan Inna ta b'angaren Babanta da Mamarta,a k'arshe kuma sai ya kasance zuwan nasu ya basy access to find out the tragic circumstances da suka yi occurring lokacin mutuwar Inna a wajen Aunty Khadijah k'anwar Innar,tun daga mutuwarta har zuwa yadda family suka so tahowa da su Bauchi su rik'e su,a ganinsu suna cikin wadata babu abunda ba za suyi musu ba za su yi musu rik'on da ya dace,but sai Baba ya nuna sam baya son yaransa su tashi wani waje daban,duk yadda suka so nuna masa ko da bayan sun fara hankali ne sai su dawo da su Baba ya nuna rashin amincewarsa,da aka yi haka family'n Inna basu ji dad'in yadda ya nuna iko akan yara ba kasancewarsu duka yara ne su sosai a lokacin babu abunda za su iya yiwa kansu gara ma Annie,suka ji haushin hana su yaran suka ce sun barshi da su Allah ya raya,tun da suka tafi suka barsu daga nan sai basu sake waiwayarsu ba tsayin shekarun 45 kenan,sai a shekarar da ya gabata,shima Mama kakar su Annie ta bar wasiyya matukar su Aunty Khadijah basu neme su ba ita dai bata yafe musu ba,saboda ta jima tana gwada fushinta akan rashin zuwa su duba lafiyar su d'in while su kuma suna cewa ba yanzu ba akwai sauran lokaci,ana cikin wannan yanayin ne Mama ta rasu,bayan rasuwarta da y'an watanni Aunty Khadijah tace ai sai su yi hak'uri haka nan suje Kano su gano y'ay'an y'ar uwarsu,babu b'ata lokaci suka shirya suka nufo Kano,isowarsu Kano sun tarar da tarin chanje² da kyar suka samu gidan ma,sai dai abun mamakin lokacin da suka had'u da Baba sam bai manta fuskokin su ba,Baba kam cewa yayi lallai idan ya manta da su zai manta da marigayiya,a nan ne bayan an gaisa an tuna abubuwan da suka gabata aka nemi yafiyar juna,da suka b'ukaci ganin su Lolly Baba ya basu kaf tarihin rayuwar su da matsalolin da suka afku,su Aunty Khadijah sunyi kuka,sun zubar musu da hawayen tausayi ba ma kamar Lolly da har matsalar kwakwalwa ta had'u da shi,daga nan ne ma har ya sanar da su batun zuwan su Annie gurin su,after they have regained their full relationship with Baba,he also hides the idea of zuwan su Aunty Khadijah gurinsa ya bari har sai sun zo Nigeria,sai kuma lokaci d'aya labarin haihuwar Annie ya risko su,shi ne suka ce lallai sai su tafi su gansu tunda wannan al'amarin ya faru but kada a sanar da su sai dai su gansu kawai. Satinsu biyu a Bauchi har kabarin Mama sai da aka raka su suka yi mata addu'ah then daga can suka wuce Gombe,nan ma dai an ga y'an uwa an yi zumunci,da suka yi sati d'aya suka wuce Yola Hajiya ta sada zumunci sannan daga can d'in suka wuce family'n Nusrah ta gefen Mamma'nta a KD,after each side accepted their mistakes,and the sins were pardoned daga KD sai suka dawo Kano,sati guda suka sake yi a nan,bayan sun huta sannan suka fara shirin juyawa UK. Yayin da rayuwa take sake yin nisa soyayya,k'auna gami da shak'uwa su ne suka kasance essence da suka mamaye ko wane family,zuwa wannan lokacin tuni suka maye gurbin duk wani k'iyayyar da ya shafi ko wane side,a halin yanzun mutanta juna shi ne abunda kowane b'angare suka rik'e ya zame musu maudu'i,har gashi yanzun da dawowar su Lolly UK ma an samu kimanin watanni uku,yayin da cikin Nusrah ya kasance yana cikin watanni na 7,but da yake cikin jikinta yabi bai yi irin girman nan ba sai ya zama ba kowa ne da ya kalleta zai yi saurin ganewa ba sai mai tsananin sa ido,but ga wanda ya santa kuma for the first time ya kalleta will discover the fat and beauty,musamman yadda fatarta ta yi wani irin murjewa na gaske da haske,as time goes on a b'angaren Mr Sajid shi ma dai tuni ya nemawa Aatif mata kamar yadda yace ya bar zab'insa a hannun mahaifin nasa,ai kuwa ya zab'a masa y'ar wajen k'aninsa Umar da suke zama Gombe (Khadijah) a halin yanzu ma shirye² sun yi nisa bikinsu watanni hud'u suka rage,haka bangaren su Kazim,Junayd da Abdoul su ma duk magana yayi nisa tsakaninsu da su Kalthoom,kowane family sun san da batun,but sai an fara yin auren Aatif sannan za ayi na su Hannah. *A GURGUJE...* Zaune suke cikin apartment d'in Hajiya suna hira da su Kalthom da suka zo yiwa Hajiya kwana biyu,kasancewar sun samu hutu a skul sai suka yanke shawarar zuwa,aka yi sa'a ranar kuma su Afaf sun zo wajen Nusrah,da yake yanzun ita kanta Nusran zamanta ya fi yawa b'angaren Hajiya,kusan ma tun da cikinta ya tsufa idan ba Nuraz yana nan ba Lolly ba ta yarda ta kwana can apartment d'insu,kasancewar shi kansa Nuraz d'in a yanzun Mr Rafeek ya fara d'orashi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180