Skip to content

Chapter 10

Chapter 10

Dan Mace Book One Complete Hausa Novel 1,296 words 0 views Progress saved
Download Book

tana yini,a take tace min A'a Baba ya hana ta yanzunma bai san ta zo ba,ina jin haka dabara ta zo min,nace to me zai hana ta dunga shiga gidan su k'awarta Maimunatu tana zama can idan ta dawo daga school,idan yaso sai tayi zamanta a nan har lokacin islamiyya yayi,which means ita da gida dai sai idan taji tana son yin bacci ta koma. Tace min "Ehh! To yaya wannan shawarar d'in dai ina ganin zaifi koh.?" Nace mata "haka nake tunani,kuma ina ganin ko Baba ma idan ya sani ba zaiyi fad'a ba" tace "haka nima nake gani,tunda dai ai ina kusa da gida,kuma duk abunda za'a fad'a masa ma ba lallai ne ya yarda ba ko.?",tun bayan tafiyarta sai ya zama daga wannan ranar idan sun dawo daga boko sai tayi wucewarta gidan su Maimunatu duk da ba makaranta d'aya suke yi ba amma zaman unguwa d'aya da had'uwarsu a islamiyya aji guda yasa suke k'awance sosai duk dama Hauwa ta kasance tana yin baya² da shiga sabgogin mutane,lokacin data fad'awa Maimunatu zata na zuwa gidansu,sosai Maimunatun tayi murna dan ita har ga Allah tana matuk'ar k'aunar Hauwa,itan ce dai da bata bada fuska ba yasa ko itama da kanta tayi baya² da ita tunda ta san ba'a k'awance dole,,cikin hukuncin ubangiji sanda Maimunatu ta fad'awa Hajiyar su hauwa zata dunga zuwa tana zama a nan,Hajiya ta amsa mata da k'arfin guiwarta bcos Maimunatu ita kad'ai ce y'arta mace,daga Yayanta sai ita su kad'ai suka mallaka,da taga tana murna itama tayi maraba da zancen,cikin tak'aitaccen lokaci rabin rayuwar Hauwa ya koma gidansu Maimunatu,idan ta fita tun safe ba ita zata koma gida ba sai dare lokacin kwanciyarta bacci,da safe ta sake shiryawa ta tafi makarantar boko,k'arfe 3:00pm sun tafi islamiyya,su da samun zama sai misalin 6:00pm idan sun taso daga islamiyyar yamma,rayuwarta ta koma gaba d'aya ta koma gidan su Maimunatu,,bayan b'illowar wannan al'amari na rashin zama tsakanin y'an uwanmu,idanunsu da hankulansu sai ya sake dawowa kanta,aka fara kai tsaiguminta gurin Baba akan tana tafiya yawo ba'a ganin k'afarta sai dare,abincin gidanma bata ci,maganganu dai barkatai haka aka cakud'e su,wani abun ma k'irk'irarsa suka yi suka fad'a,tun Baba bai fara tanka musu ba,sharrin yau da gobe ya janyo har ya fara tuhumar inda take zuwa tayi dare,a karon farko lokacin da ta sanar masa gidan Alhaji zakar labbo take zama,ta kawo masa dalilinta na yin hakan,ya gamsu kuma tun daga nan bai sake d'aga maganar ba,sai da aka sake soko mata sharrin k'arya tayi masa wancan lokacin,idan ta fita ba gidan Alhaji zakar d'in take zuwa ba,tana dai fakewa ne da can d'in a matsayin garkuwa,amma a zahiri yawon ta take tafiya,kwararo² babu inda ba'a santa ba yanzun saboda gantali,,ranar da aka kawowa Baba wannan maganar saboda zugashi da aka yi ya fusata sosai,maganar tayi masa zafi da yawa,ba tare da yayi bincike ya tabbatar da gaskiya ba yayi duka wa Hauwa,bayan nan ya yanka mata warnings masu tab'a zuciya akan ko da wasa ya sake ganin k'afarta a waje sai ya karairaya yasa an hura wuta da su,,a wannan ranar Hauwa tayi kuka sau babu adadi har taji tamkar hawayen idanunta sun k'are,yanayin maraici,damuwa da kad'aici ya sake mamayeta,cos a wannan lokacin bata da wani da zata sanarwa taji sanyi,ni d'in da muke sharing damuwarmu ban jima da zuwa ba,ita kuma Baba ya ce ko da wasa yaga k'afafunta waje sai ya sab'a mata,dan haka ta rasa mafita,a haka ta ci gaba da daurewa ta zauna cikin habaici da gori,makarantar da zata d'auke mata kewa itama ya hana zuwanta saboda a baya na fada maka Baba yana da halin yarda da abunda za'a fad'a masa,and baya damuwa da binciken gaskiya,kullum tana zaune gida ga damuwa ga kad'aici sai cin ranta suke,a gefe guda ga takurawar y'an gidanmu,,duka da yake ba shekaru gareta ba sai ta kasa yin wayon ko wani ne ta fad'awa yazo ya sanarmin halin da take ciki,,bayan kwana biyu da faruwar al'amarin Hajiyar su Maimunatu ta kula da rashin zuwanta tasa Maimunatun ta shiga ta duba ko lafiya bata ganinta cikin kwanakin.? Bayan zuwan tan suka d'an keb'e a d'aki duk dama an samu su ido,a hakan tayi iya kar k'ok'arinta cikin bada sallahun azo a fad'a min halin da take ciki ko Allah zaisa na rok'i Baba ya kyaleta taci gaba da zuwa makarantar,ta kwashe duk abunda yake damunta ta zayyanawa Maimunatu,tana kuka Maimunatun na taya ta har ta gama bata labarin abunda ya faru,Maimunatu tayi mata alk'awarin in sha Allah zata yi duk k'ok'arin da zata iya ta zo ta sanar min,Hauwa tayi mata godiya suka fito tare,da ta rakota bakin k'ofa suka sake tsayawa a nan suna ci gaba da y'an maganganunsu,kafin suyi sallama aka samu wani cikin y'an gidanmu ya kaiwa baba gulmar ga Hauwa can ta fita,babu b'ata lokaci Baba ya zo ya iske su zaure suna magana,nan d'in ma bai tsaya bin ba'asi ba ya korata gida bayan ya sauke mata kyawawan rankwashi masu shiga jiki,Maimunatu na kallon yadda take kuka,ta fice tayi gidansu da yanayin damuwa,,bayan komawarta gida bata iya fad'awa kowa ba har Hajiya data aikata,kuma ko da ta dawo ta tambayeta ce mata tayi tana lafiya daga haka bata sake cewa komai ba,,yanayin rayuwar gidansu Maimunatu rayuwa ce da suke yinta a sauk'ak'e,yanayin mu'amalar su da zaman takewarsu sun kasance suna gudanar da rayuwar su tamkar abokai tsakanin iyayen da y'ay'an,idan suna tattare da damuwa iyayen suna jansu a jiki su ji damuwarsu,itama Hajiya mahaifiyar sun a lokacin data kula da yanayin da Maimunatun ta shiga cikin kwanakin,haka ta sata gaba da tambayar lafiya take ganinta cikin damuwa.? Tana ta tambayarta da damuwa a fuskarta,tana lallab'ata saboda tana so ta sake sosai sannan taji mene ne ya kawo sauyin da aka samu,zuwa lokacin kasancewar damuwa tayi mata yawa sai bata sake b'oyewa mahaifiyartan ba ta zayyana mata komai da yake faruwa da Hauwa,,Hajiya ta shiga damuwa ta rarrashi Maimunatu sai da ta kwantar mata da hankali,and ta bata albishir idan Alhaji ya dawo zata san yadda tayi aka nemawa Hauwa'r sassauci,cos tana ganin lallai rayuwarta a cikin gidan akwai hatsari,sannan su da suka sani baya daga cikin hak'k'in mak'otaka kana ganin b'arna tana faruwa ka rufe baki ka zuba ido,dole tana bukatar inda zata zauna ba tare da tsangwama ko takurawa ba,ya dace ace itama ta zauna ne kamar ko wane d'a da yake k'ark'ashin iyayensa cikin y'anci,,sun gama maganar a ranan bayan Abba'nsu ya dawo tayi masa bayanin abunda ta ji daga bakin Maimunatun,shi kansa yayi mamaki sosai ace irin haka tana faruwa,abunda ya sanarwa Hajiya shi ne bai san yaya zai yi ya iya taimakawa ba,Hajiya ta kawo shawaran ya nemi mahaifin Hauwa suyi magana,idan ya fahimce shi,shi kenan ta san zai sassautawa yarinyar kuma rayuwarta zata samu salama,kwanaki biyu tsakani Alhaji zakar ya samu Babanmu a k'ofar gida,bayan sun gaisa cikin mutunci kamar yadda aka saba Abba'nsu Maimunatu yana kallon Baba yace "Malam Baba! Gurinka na zo,wata y'ar magana nake so muyi da kai,yau kwana biyu kenan ina sa rai da ganinka Allah bai nufa zamu had'u ba sai yanzun,ina fatan ba zaka damu da abunda zaka ji daga gare ni ba.." Baba yana kallonsa da mamaki,murmushi kwance saman fuskarsa yace

Table of Contents

Chapters

180 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156
  157. 157 Chapter 157
  158. 158 Chapter 158
  159. 159 Chapter 159
  160. 160 Chapter 160
  161. 161 Chapter 161
  162. 162 Chapter 162
  163. 163 Chapter 163
  164. 164 Chapter 164
  165. 165 Chapter 165
  166. 166 Chapter 166
  167. 167 Chapter 167
  168. 168 Chapter 168
  169. 169 Chapter 169
  170. 170 Chapter 170
  171. 171 Chapter 171
  172. 172 Chapter 172
  173. 173 Chapter 173
  174. 174 Chapter 174
  175. 175 Chapter 175
  176. 176 Chapter 176
  177. 177 Chapter 177
  178. 178 Chapter 178
  179. 179 Chapter 179
  180. 180 Chapter 180