Chapter 173
Chapter 173
yadda ya dace ba,shi kam wannan kowa yasan makomarsa,here sai muce Allah ya tsare mu da munanan d'abi'u,Allah ya k'ara tsare mana imaninmu,ameen. ***** Tsayin shekarun da suka gabata,tuni aka yi auren su Deejat da AATIF,su AFAF da KALTHOM ma duk anyi aurensu,sai dai su da yake dama Nigeria aka kaisu can suke zaune a Bauchi state,yanzun haka duka da yaransu,yayin da Aatif yake da two kids duka mata,d'aya yasa mata sunan Mummy'nsa suna ce mata Aairah sai mai sunan Mummy'n Deejat da take shayarwa ita kuma suna kiranta Beena,Kalthom also had two children but ita duka maza ne Abdullah da Abdulmalik,sai Hannah mai y'a d'aya sunan Aunty Khadijah k'anwar Inna amma suna ce mata Afreen,sai Afaf itama dake da y'arta mace da tsohon ciki,itama dai sunan Aunty Asiya ne aka sa mata amma Seeyama suke kiranta. That's how life goes on ka tashi a wani gurin sai rayuwa yayi maka changing gurin zama,su Afaf da suka tashi ba'a nigeria ba duk da yake itace asalinsu,yanzun gashi dalilin aure sun dawo zama cikinta,while Nusrah kuma da suka rayu a cikinta sai ga zaman ya mayar da su wani gurin na daban,ita ni'imar Allah dama yawa ne da ita,sai a dunga yi maka ganin ba komai ba,wata rana kuma Allah ya maida kai sarki,yanzun kam a kind of care Deejat take samu a gurin Mummy'n Aatif tun bayan da zama ya kawota cikin gidan will make u unable to determine itace ko dai wata na daban aka yi,all because of the way she regained her pride,ta bi ta rik'e family'nta da na Mr Sajid suna zumunci sosai,duk abunda ya taso kuma suna kan hanyar zuwa,sannan amincin dake tsakaninta da su Annie kamar dama can sun jima tare,sun had'a kai sun koma tsintsiya mad'aurin ki d'aya,yayin da suka rik'e yaransu a tsakiya,they forgets and forgive of all the events that take place and now everyone is in a relationship with each other. ***** A gefen Bareerah ma dai ba'a barta a baya ba,dan a yanzun haka she was already married to a friend of Abbah,lokacin duka da ya ganta a wani zuwan da suka yi ziyara Nigeria,nan ya sanar da Abbah because a lokacin matarsa had recently died shi kuma yaji yana son yin aure saboda yarinyarsa d'aya da bai aurar ba,shi ne yayi magana da Abbah,shi kuma sai ya samu Annie da batun,da farko Bareerah ta so tak'i,but da su Annie suka sakata gaba da shawarwari tare da Lolly da Mommy suka yi mata nasiha suna fad'a mata ai she was not too old to get married,while ita a nata hangen tana ganin ta d'ebi shekaru tana tare da su a matsayin widow and she had never met any person da yace zai aureta until then,Annie dai bata yi k'asa a guiwa ba tayi ta bata examples har da kanta ma because a shekaru ma bata kai Annie ba,so here they calmed her down ta yarda karb'i batun auren,babu b'ata lokaci aka yi aurenta yanzun haka tana zaune a Kano cikin rufin asirin Allah,su Annie su suka yi mata komai na kayan d'aki,ranar da aka kaita kam da taga irin gidan da Allah ya nufeta da zama,nan tayi kuka sosai because she couldn't think of live in such a privileged and prosperous life. Tunda ta shiga gidan kuma da yake mutumin da yake aurenta yana da yaransa 5 da matarsa ta mutu ta bari,though duka manya ne ba yara ba,dan har ya aurar da hud'u ma cikinsu mata biyu da manyan yayansa maza biyu,babban duka bazai wuce sa'an Nuraz ba,da yake kuma yaran sun samu tarbiyya mai inganci sai suke ganin Bareerah matsayin mahaifiyar su,while she herself also ta d'auke su ta rik'e a matsayin y'ay'a. ***** On Binitta's side ma dai yanzun za muce ne Alhamdulillah,because since that incident ya faru bayan dawowarta UK,their relationship with Annie da irin mu'amalar da Annie take yi mata,has attracted her to the point ta musulunta,because Annie ta kasance mace ce mai yawan alkhairi and ibadah sam baya tsere mata,a yanayin mu'amalar ta da mutane kuwa tsakaninta da duk wasu wanda suke k'ark'ashinta mutuntawa ne,babu tsana/tsangwama,or even nuna bambancin addini,wannan dalilin shi ne yasa Binitta taji lallai tana sha'awar kasancewa cikin addinin Islama,ba'a wani d'auki lokaci mai tsayi ba ta karb'i addinin gaskiya,and now her name has changed from Binitta to Fatima,itama dai shekaru biyu kenan da tayi aurenta da wani baturen k'asar,but shi asalinsa musulmi ne and she now has her daughter Fadeela..... #In any case dai sai muce Alhamdulillah... *#Let's meet in the final chappy...💥* #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 *©®2020.* *'DAN MACE..* (Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* https://my.w.tt/29u2S26SG2 Pᴀɢᴇ 54. #Fɪɴᴀʟᴇ K'aran takun takalmin Nusrah dake tahowa za ta shiga cikin study room opposite da na Nuraz,yasa baby Maysam y'ar kimanin shekaru hud'u da wasu watanni tashi da gudunta daga kan manyan books that she was assembling and tore up a pile of papers tana wasa da su,cikin rashin sa'a kuma kafin ta kai ga b'oyewa tuni Nusrah ta hangota kasancewar the building was made of bright curtain glass,za ka iya ganin na ciki shima zai ganka,da sauri Nusrah ta zaro ido hango Maysam wacce ke sanye da jumpsuits suspender trouser na yara black d'in trouser da pink d'in riga,her hair da akai split into two was tied with a pink ribbon ta yi bala'in kyau sak yarinyar turawa,tun kafin Nusrah ta k'araso ta kwala kiran "Maysam!" In a terrified voice that caught Nuraz's attention lokacin da yake shigowa cikin apartment d'in,a tsorace Nusrah ta wuce cikin sassarfa because ba'a jima ba ta saka bookmark ta fita,a time d'in she was doing research on their part (cardiologists) wani uzurin ya fitar da ita,Maysam who was trying to hide a k'asan table jiyo muryar Nusrah tana kwala mata kira bata san lokacin da ta zaro ido and covered her mouth with her little hands because ta san ta yi b'arna wa Maminta,Nuraz da shigowar sa kenan cikin apartment d'in yana jin yanayin kiran da Nusrah tayi ma Maysam yasan ba lafiya ba cikin sauri ya biyo bayanta,tana shiga bata yi wani jinkiri ba ta nufi inda Maysam take ta kamo hannunta data rufe ido da su cikin tsoro da siririyar muryarta tana fad'in "I'm sorry Mami,i won't do it again" wani irin takaici da haushi Nusrah taji ya kamata,following the pile of papers that had torn daga muhallinsu da wani irin kallon b'acin rai,da haushin abun ya ciyota she didn't know when she knocked on her forehead tana fad'in "zan ci ubanki yau ai,tunda ba kya jin magana" ta d'aga hannu za ta sake rankwashinta carab taji an rik'e mata hannu,ta waiwaya ranta a b'ace tana kallonsa bata san lokacin da wani irin kuka ya zo mata ba,ji tayi kawai ta kasa daurewa ta fashe da matsanancin kuka,da sauri ya jata jikinsa ya rungume yana kallon Maysam da tayi tsumu² tana raba ido tana kuka,a hankali ya kamota ya had'a su duka ya rungume yana fad'in "shhhiii! Kukan ya isa haka" Nusrah cikin takaicin maganar da ya fad'a ta fizge jikinta daga rik'on da yayi mata ta zabga ma Maysam harara then ta fice da sauri,tana barin wajen ya sunkuya a gaban Maysam yana kallonta yana b'ata fuskarsa yace "me yasa kika tab'awa Mami
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180