Chapter 17
Chapter 17
da Hauwa tayi masa shi,abunda ya janyo jikinsa ya mutu kuwa ba komai bane face nasihar data masa akan marin Maimunatu da yayi da tunatar da shi lahira,but bayan tafiyarsa tun kafin ya isa k'asar Ghana al'amura duka suka warware bisa khud'ubar da shaid'an yayi masa akan lallai ya raba Hauwa da gidansu tun kafin ta raba shi da gidan. Tunda ya koma yake tunanin yadda zaiyi ya raba ta da gidan amma ya kasa,daya tuna ai akwai waya ya kirata ya sanar da ita sak'on sa babu b'ata lokaci ya aika mata da sak'on kira,lokacin da Hauwa taga kiransa tayi tunanin kamar yadda Hajiya ta sanar musu ne bayan sun dawo daga skul,shi yasa ta d'auka da fara'a sosai a fuskarta tayi masa sallama,ta samu ya amsa sallamar amma gaisuwa sai ya basar da ita kamar bai jiba,daurewa tayi ta sake gaishe shi still yayi banza bai amsata ba,hakan yasa ta sha jikin jikinta akan lallai ba kiran lafiya yayi mata ba,abunda bai tab'a yi ba tunda suka yi aure ranar shi yayi,ina nufin kiran sunanta kai tsaye,amsawa tayi babu damuwar komai a ranta dan ita kanta a lokacin ta gama shiryawa duk wulak'ancin da zai mata idan taji baza ta iya ba tofa tabbas za tayi tafiyarta dan bazata tsaya auren wanda yake zarginta ba,maganarsa ta dawo da ita hayyacinta "Hauwa! Shin gidan da kike zaune na wane ne.!?" Kai tsaye Hauwa tace "gidan surukaina.." Girgiza kai yayi kamar tana kallonsa yace "ba wannan na tambayeki ba" "Me ka tambaya ne.!?" Yace "cewa nayi gidan da kike na wane ne.!?" Ta sake maimaitawa kamar farko,cije lips d'insa yayi na k'asa ya sake tambaya,gane abunda yake nufi a wannan karon yasa ta bashi amsa da "gidan iyayen mijin da yake zargin naci amanarsa" duk da yaji amsar data bashi kamar yadda ya buk'ata hakan bai hana shi jin fad'uwar gaba ba,but ya dake yace "good.! Kenan ba gidan ku bane ko.!?" Tace "Me zai hana ya zama gidanmu tunda ina da iyaye a ciki da y'ar uwa.!?" Murmushi yayi yace "amma ta dalilin waye kika same su.!?" Tace "Ubangiji ya azurta ni da samunsu ba tare da wayo ko dabara ta ba.!" Yace "Bayansu kina da iyaye ko A'a.!?" Tace "ina da su,kuma kaima ka san ina da su" murmushi yayi mai kyau yace "good.!³" yana clapping hannunsa,jim tayi tana saurarensa gabanta sai tsananta fad'uwa yake ta daure tace "me kake nufi ne wai.!?" Sai da yayi ajiyar zuciya a hankali yace "abunda nake nufi kike son sani.!?" Ta gyad'a kai tace "Uhn" k'wafa yayi sannan yayi shiru na wani lokaci continuously yace "tabbas nasan kina da iyaye,to amma mene ne dalilin da ya hanaki tafiya gidanku ki raini cikin ki a can!?" "Kafi kowa sanin dalilin da yasa ban tafi ba ai tunda kai ka ajiye ni a nan,and u know ba zaman kaina nake ba." "Okay! Zaman waye kike yi.!?" Tace "Zamanka nake" yace "Really.!?" Tace "Sure" murmushi ya saki soundly followed by "Idan har zamana kike zan iya cewa iska na wahalar da mai kayan kara.! Ke me ya kai ki jiran abunda bazai amfani rayuwarki ba.?" Abunda yake bakinta ta had'iye da kyar tayi yak'e da fad'in "kamar yaya.!?" Yace "ina nufin.!" Sai kuma ya yi shiru bai k'arasa ba,sun d'an b'ata lokaci shiru kafin yaci gaba da magana cikin kaushin murya "Ina son kiyi min wani abu guda d'aya,and not to seek favour in u" Ya fad'a da wani irin murya,cewa tayi "ina saurarenka fad'i kawai" yace "ina so ki bar gidan mu",gabanta na fad'uwa tace "ko mene ne dalilin ka na yin hakan.!?" Yace "saboda ke da kanki kin bawa kanki amsa nan inda kike gidanmu ne ba naku ba,so ina son ki tattara ba tare da kin fad'awa kowa ba ki bar gidan" murmushin k'arfin hali tayi tace "shi kenan zan tafi in sha Allah kamar yadda ka buk'ata,amma da farko ka fara fad'amin" cikin hayaniya yace "me zan fad'a miki ne.!?" Tace "saurin mene ne kake yi haka.!? Ai zan fad'a maka" Yace "Ina saurarenki" "Da farko ina son jin bisa shawarar waye kake son na tafi.!?" Yace "bisa ra'ayin kaina", tace "Da kyau.! To amma ka sanar da su Hajiya ka ce na tafi.!?" Kasak'e yayi yana saurarenta yace "kamar yaya.!?" "Kamar dai yadda kaji na fad'a" yace "dole sai na fad'a musu za ki tafi.!?" Tace "Sure sai sun sani,saboda kaika kawo ni gurinsu ka ga idan zan tafi ma bisa umarninka ne,kuma dole sai sun san zan tafi" Yace "really.!?" Tace "sure" girgiza kansa yayi kad'an yace "but yanzun mene ne kike ganin zaisa ki tafi ba tare da sun sani ba.!?" Bata yi tunanin wani abu ba tayi masa shiru,murmusawa ya sake yi cike da mugunta yace "kina ganin idan misali yanzun nace na yanke alak'a da ke,zaki sanar musu.!?" Danne tsoron daya cika mata zuciya tayi tace "sure",tsaki yayi saboda ba haka yaso yaji daga bakinta ba,yana shirin yin magana ko me ya tuna kuma ya fasa,can ya sake daurewa yace "Hauwa!" Ta amsa "Na'am" yace "Ni RAFEEK ZAKAR LABBO a yau ina son shaida miki na yanke alak'a ta dake" cikin tsananin tashin hankali tace "me kake nufi.!?" Yace "abunda kika ji" tace "kana nufin ka rabu da ni.!?" Yace "sure",, "ka rabu da ni.!?" Ya sake maimaitawa "na sake ki nace" Murmushin takaici tayi tace "Rafeek! Ya kamata kayi tunani kafin ka yanke hukunci,, idan ba ka tunanin baya akwai gaba fa,ka tsaya ka yi nazari." Tsaki yayi yace "kinga Malama ni ban tambayeki wannan ba,abunda kawai nace shi ne.. Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.." Yana gama fad'a ya katse kiran,,wani irin nauyi taji k'irjinta yayi mata,ta toshe bakinta tana girgiza kai,har lokacin gani take maganar sakin da Rafeek yayi mata kamar mafarki take tana farkawa zata ga a bacci hakan ya faru,da yake a zaune take cikin d'akinsa data mayar nata tun zuwanta sai ta mik'e tsaye ta fara zagaye d'akin cikin tsananin firgici da damuwa,lokaci guda maganarsa ta dawo mata _"Na sake ki.! Idan kin samu wanda zai iya aurenki yayi k'ok'arin zama dake da halinki kina iya yin aure.."_ Zuciyarta ta harba lokaci guda bayan gano ma'anar abunda kalamansa suka k'unsa,a slow ta tsaya inda take tana dafe kanta da take jin kamar ana kwad'a mata guduma,cikin hayaniya take tambayar kanta kamar yana gurin "Yanzun Rafeek na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka.!? Me nayi maka da zaka min haka.!?,kana nufin ni karya ce bani da daraja.!?" Shiru tayi kamar wata zararriya ta shiga girgiza kai "A'a.! A'a.!! A'a.!!! Wollahi ba haka bane,ni ba karya bace,ina da mutunci na,kuma kaima ka sani,kai shaida ne akan mutunci na..!" Shiru ta sake yi tana kallon guri guda fuskarta d'auke da murmushin takaici tace "Me yasa zaka min haka Rafeek.!? Me yasa zaka yi zargin bani da kamun kai al'halin kafi kowa sani idan ina da shi ko bani da shi.!? Me yasa zaka ce ka sake ni.!? Me yasa zaka ce cikina ba naka bane...!?" Wani irin shiru ta sake yi jikinta yana kyarma ta k'urawa guri d'aya ido kamar mai tunani,haka tai ta juya words d'in a
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180