Chapter 166
Chapter 166
da baby'n yana kallon yadda take sauke numfashi a hankali,yayi murmushi ya shafa fuskar Nusrah da fad'in "Hello! Mr's Noor" idanunta ta motsa kad'an tana shak'ar k'amshinsa tayi maza ta waresu a kansa,tattausan murmushin da yake yi itama shi tayi masa,sai kuma ta fara k'ok'arin tashi ta zauna,yayi sauri ya d'an dafe ta yana kad'a mata kai,ta lumshe ido ta bud'e tana kallonsa muryarta a k'asa² tace "Sannu da dawowa" bai amsa ba sai kallon da yake mata yana sakin murmushinsa mai kyau,ta ji bai yi magana ba ta d'aga kai ta kalleshi a hankali ta taso daga kwanciyar and lean against him tana lek'en fuskar baby'n,murmushi ya kufce mata ta kalleshi sosai tana gyara ma baby'n fuskarta da towel ya rufe,tace "Hayat baby girl ce?" Yayi murmushi ya kad'a mata kai,farin cikinta ya kasa b'oyewa saboda tana son baby girl tace "woah! I love the baby girl so much" yace "Nima haka fa,kinga addu'ar mu ya amsu ko?" Ta kad'a masa kai da sauri tace "yeah! Allah raya mana" yace "ameen" shiru suka yi na wani d'an lokaci ya d'ago baby'n kad'an ya kai bakinsa dai² kunnenta,addu'o'i ya fara yi mata then yayi mata khud'ubah,yana gamawa ya kalli Nusrah wacce banda murmushi babu abunda yake kan fuskarta tana jikinsa a mak'ale tace "wane suna kasa mata?" Yayi murmushi yace "wane suna kike so?" Ta d'ago kai a hankali tana kallon idanunsa da sauri tace "Ni dai sunan Annie nake so" yace "Maryam kenan,sai kuma ana kiranta da wane sunan?" ta d'aga kai alamar tunani da sauri tace "Sai muna ce mata *MAYSAM"*,yayi murmushin sa mai kyau yace "Yeah! That's what i want" a tare suka yi dariya Nusrah tace "Ya akayi komai nace kaima haka?" Yace "ya baza ayi haka ba tunda mun kasance abu d'aya?" Dariya tayi tana kallon baby'nsu dake yamutsa fuska looks like tana son yin kuka,ya kalleta yana jira yaji me za tace,ganin yadda tayi kamar statue sai ya kalli inda take kallo,a hankali ya d'ago baby'n ya sumbaci baby pink lips d'inta yace "tou madam a ji damu kafin mu fara rigima,i know kukan yunwa ne zai zo yanzun" he didn't finish ta fara kuka Nusrah ta zuba mata ido tana kallo,sai da ya sake magana sannan ta karb'eta,tana gyara ma baby'n kwanciya a kan thigh's d'inta ya sauke mata zip k'asa,and helping her ta cire breast d'inta da suka yi wani irin cikowa,they made a bismillah together ta dangwala teat d'in a bakin baby,as soon as ta kama kamar za ta ci babu,tana fara jan milk Nusrah tayi k'ara ta cire da sauri tana runtse idanu,baby Maysam itama jin an mata dangwalili tana ta wuru²n neman abincinta ta bud'e murya iya k'arfinta ta fara kuka,da sauri Nuraz yace "what happened?" Duk ya rud'e ganin daga uwar har y'ar kowa da abunda yake damunsa,idanuta a rufe tace "wollahi ba zan iya ba ni dai" yace "mene ne baza ki iya ba?" Kamar za tayi kuka tace "shayarwar mana" ya zaro ido yace "ban gane ba" tayi saurin bud'e idanunta da hawaye suka cika tace "ka ji zafi kuwa da ta kama?" Kamar zai fashe da dariya saboda yadda tayi sai ya daure yana kad'a mata kai yace "How do i feel? Daurewa za kiyi ki bata haka ta sha,idan ba haka ba kuka za ta ci gaba da yi" tayi rau² da idanu tace "ni dai gaskiya a samu wani dabaran amma" yace "but what?" Tace "ba zan iya ba fa" yayi murmushi yace "alright! Ya kike so ayi yanzun?" Ta kalleshi tana turo baki tace "a samu mai raino ni dai" dariya ta bashi yace "mai raino fa kika ce? So what is the benefit here kina son baby ba za ki iya kulawa da ita ba?" Tace "tou ai haihuwa daban wannan daban" yace "A'a madam duka abu d'aya ne,idan suna da bambanci me yasa Allah (S.W.T) ya ambacesu da cewar rainon ciki da shayarwa watanni 30?" Shiru tayi tana kallonsa,a hankali ya rik'o breast d'in zai sa a bakin baby tayi sauri ta kalleshi za tayi magana yace "hold it madam,kina kallo kuka take yi ba?" Tace "it's paining me wollahi" yace "daurewa za kiyi ta sha a haka,zai daina daga baya" ta fara kumbura fuska za tayi magana yace "alright! Idan baza ki bari tasha ba ni zan sha mata" tana ji yace haka bata san lokacin da ta gwalo ido ba,tace "what?" Ya kifta mata ido d'aya yace "Yeah! Ai kin ji ni" kallon k'asan ido tayi masa mai kama da harara,tana tura baki a shagwab'e tace "Itama da ta kama na ji zafi bare kai?" Yayi murmushi yana kallon k'irjinta da suke cike yace "Kin san idan na kama kuwa ba zan bari ba sai na shanye duka" dariya ta fashe da shi tace "ni dai kawo ta tou na gwada,amma Allah da zafi dan baka ji ba kamar ana zuba min wuta" yace "ta ina zanji tunda ba ni ne ke ba?" Ya k'arasa maganar yana mik'a mata ita lokacin duk ta tura hannunta a baki tana tsotsa yace "kin gani ko saboda yunwa har ta fara tsotsan hannu,please Roohii kada ki mata horon yunwa,ba na son wannan tsotsan hannun,idan ya kasance sai yunwa yaci karfinta zaki feeding d'inta zai zama jiki a wajenta and ba a nan problem d'in yake ba sai ta fara girma,lokacin abun zai dame mu muyi kokarin hanata ita kuma baza ta iya bari ba because ya zama d'abi'ar ta" kad'a masa kai tayi saboda yadda yake maganar cikin sanyayyun kalamai tace "in Allah ya yarda zanyi k'ok'arin ganin ban barta da yunwa ba Hayat" ya kad'a kai yana sakin murmushi yace "thank u,Allah ya baki ikon kulawa da mu" tace "ameen" tana dariya because ta kamo tasharsa. Bayan nan Dr Paredes ya sake dawowa ward d'in zai shiga ya dubata su Annie duk suna zaune har sunyi waya da y'an uwa sun sanar an samu k'aruwa ta b'angaren Nuraz,Hajiya dai ta kasa daurewa tana kallon Dr Paredes dake niyyar shigewa room d'in da tsadadden speech d'inta tace "Dr ko dai mu hak'ura mu koma gida? Ganin mai jegon bazai yuwu ba?" Murmushi ya sakar mata ya shafa kai yace "I'm sorry Aunty yanzun za ku gansu" Hajiya tace "Aah to ai maganar gaskiya ce,ace tun d'azun muna zaune a nan,an ce ta haihu munyi waya da dangi amma shiru har yanzun bamu ganta ba bare abunda ta haifa" shi dai Dr Paredes tuni yayi knocking ya shige ciki ya bar Hajiya tana mita su Kalthom sai dariya suke yi mata,yana shiga ciki da murmushi a saman fuskarsa ya kalli yadda masoyan suke cikin farin ciki,baby'n a hannun Nuraz yana jijjigata,Dr ya gama dubata da ya tabbatar komai lafiya yace daga yanzun zuwa nan da y'an wasu mintuna zai yi discharged nasu,Nuraz yayi masa godiya,suka yi musabaha ya mik'a mata baby'n bcus lokacin da Dr Paredes yayi knocking bata wani sha sosai ba shi yace ta bari sai ya fita,ta karb'eta shi kuma ya biyo bayan Dr Paredes,fuskarsa ya a d'aure cikin takunsa mai tattare da nutsuwa ya fito,da Hajiya suka fara yana fitowa tace "Kai dai Noor kana wani abu da bai dace ba" saurin kallonta yayi yana sake had'e rai
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180