Chapter 101
Chapter 101
za ta sake kwana cikin gidan ba,he will divorce and drive her away with a humiliating sakin da ba za ta tab'a komawa ba,sannan duk wasu kulle² da tayi a baya duk za su warware da kansu,bata gama tunanin da take yi ba Abbah ya katse mata hanzari "Karima! Me kike yi a gida na.!?" Abbah asked in a silent tone,sosa kanta tayi ta fara in'ina daga Nuraz har Nusrah nan suka koma y'an kallo,Abbah shouted at her in anger and asked again "I'm asking what are u doing in my house!?" Jiki na b'ari tana soshe² tace "Umm! Arhm! Dama..!" Then she kept silent,Abbah looked at her with his eyes full of suspicion yace "Dama me.!?" Tace "Dama.. Dama.." Yace "Ba na son iskanci,ki bud'e baki kiyi min bayani,idan kika sake cemin dama zan miki hagu yanzun ni kuma" (Kasancewarsa lefty,he's doing everything left),she said "We've been married for years.." Bata k'arasa ba Abbah cikin k'araji yace "Married with whom.?" Tace "Da kai.!" "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." It was the first thing that came out of his mouth,yana jinjina kalmar auren da tace sun yi ya kalleta yace "Burinki ya cika,kin aure ni ko.?" Tayi shiru,Abbah cikin bakin ciki ya girgiza kai yace "Ba ni kika yiwa mugunta ba kanki kika yiwa,da kin zauna a matsayinki da na taimaka miki kamar yadda nayi *ALK'AWARI* amma tunda aka yi haka maza ki fice ki barmin gidana na sake ki saki.." Bai k'arasa ba ta kurma wani uban ihu tana durk'usawa k'asa take fad'in "Dan Allah Alhaji don't let me go,wollahi.." Yana jifanta da wani irin kallon tsana yace "Na sake ki,saki uku..",ihu ta sake runtumawa Nuraz dake zaune ya d'ora k'afa d'aya a saman d'aya suna had'a ido ya sakar mata wani mugun smirk,Hajiya Karima tayi saurin janye idanunta a kansa tana kallon Abbah take fad'in "Alhaji dan Allah ka rufamin asiri.." Kafin ta k'arasa Abbah ya d'aga mata hannu "Karima sunan ki ko.?" Ta d'aga masa kai alamun haka ne,yana nuna mata hanyar fita yace "Kin ga nan.!?" Ta sake d'aga kai yace "Maza follow here before i finish researching what u have done that has led me to ur marriage,if there is any thought in ur head i would advise u today to hide urself whenever u hear my name is mentioned,if not... Make sure the day will not be good for u",Abbah yana gama fad'a ya haura sama da sauri yana tafiya yana fad'in "Kafin na dawo make sure u leave this house.." Kamar yadda idonta suke a k'ek'ashe haka ma zuciyarta,a yadda take ji da gani there's no signs of remorse or sadness,as she is sure if she returns to her witch ko dai da babu aure tsakaninta da Alhaji Abubakar yanzun,but she might have another chance,mik'ewa tsaye tayi tana hura hanci Nuraz yana kallonta kamar yadda Nusrah take yi da mamakin mene ne asalin labarin alak'ar *Hajiya Karima* da mahaifin nata? Suka tsinto muryarta tana fad'in "Idan kuka ga kun zauna lafiya tabbas daga wannan ranar ba suna na *Karima* ba,har ni za'a ciwa mutunci? Ni Karima? Shi kenan ga gidan nan zan bari sai dai kamar yadda zan fita haka kwanciyar hankali da zaman lafiya za su tattara su fita daga gidan nan.." Tana gama fad'a ta wuce za ta bar gurin,Nuraz smiled softly and began to speak in his husky voice "There is nothing u can do,as i said to u that in the past,u began to see the consequences of ur evil deeds,if u had the sense that u could repent kafin lokaci ya k'ure miki!" She angrily turned to look at him,but since they were too focused ta kasa furta komai,so she turned quickly ta fara haurawa sama a zafafe,they were about to clash with Abbah who was trying to come down,immediately ya matsa baya staring at her cike da mamakin abunda ya kawota saman ya daka mata tsawa "Hey! Hey!! What brought u here?" Tab'e baki tayi tana kallonsa and ignored him,as she passed her bedroom Abbah was shaking his head and started calling the DPO of the police station nearby,Hajiya Karima dake cikin bedroom heard him yana maganar a zo a fita da ita,she picked up her luggage's and began to loaded her belongings,tana gamawa ta fara jansu tana fita da su,making sure she had taken all her belongings and left to get a taxi that take her home,lokacin da yayi saura akwati d'aya ta gama fita and she knows she won't come back idan har bata koma gurin bika ba,tana kallon gidan da masu gidan take fad'in "I'm gone.. But I'll be back..!" Nusrah dake kallonta bata iya magana ba,Yallab'ai ya karb'e zancen da fad'in "Allah ya kiyashe mu tab'ewa.." Hajiya Karima dai bata tanka musu ba ta fice daga gidan zuciyarta cike da mugun nufi. Bayan tafiyarta suna zaune shiru Abbah ya sakko yana kallon Nusrah da tayi shiru tana tunani ya kira sunanta,a hankali ta d'ago ta kalleshi after he sat next to her ya rik'o hannunta,Nusrah ta bi hannun da kallo cikin sanyin jiki,they were all silent and thoughts in missing of the words that Abbah had to say to her sak'o ya shigo wayar Nuraz,a nutse ya ciro wayar daga aljihunsa yana kallon sak'on jikinsa ya bashi akwai abunda yake faruwa,da sauri ya mik'e ya fara tafiya,Nusrah ta bishi da kallo kafin ta tambayeshi inda zai je ta ga ya juyo suna had'a ido ta fahimci akwai matsala,kallon Abba'nta tayi ta sake kallonsa kafin yayi magana ta riga shi tana tambayarsa "Is there a problem?" Lumshe idanunsa yayi ya bud'e a hankali ya furta "I'll go back to k'ofar Na'isa,na barki a nan or shall we go.?" Abbah yana kallonsu duka su biyun ya furta "What's going on Noor.?" Girgiza kai Nuraz yayi then yace "Wollahi Abba ban sani ba,amma dai an turo min sak'o naje yanzun babu lafiya,ina son zuwa naji me yake faruwa" Abba ya gyad'a kai yace "Idan babu damuwa ai sai mu tafi tare ko tunda baka san wane irin matsala ne take faruwa ba" jikin Nusrah a d'an sanyaye tace "Haka ne Abbah,Allah yasa komai lafiya" Nuraz said nothing daga nan suka fita tare su ukun suka bar Binitta working in the kitchen da suka hargitsa. ***** A k'ofar Na'isa kuwa dai² wannan lokacin da suka d'auko hanyar zuwa,Baba ne zaune yayin da yaya abdullahi da Rafeek ke zaune suna sauraron rikicinsa tun bayan da su Lollyn suka sanar da shi sun zo su yi musu sallama za su koma UK,shi kuma nan Baba ya kafe kan lallai babu inda su Annie za suje,shi bai yarda su tafi wata k'asa su zauna ba al'halin ba aure suke yi a can ba,Annie dake sauraron fad'an da yake yi ta kalli y'ar uwarta da tayi tagumi,bayan ta tabbatar ya gama fad'an Annie ta d'ago tana kallonsa cikin tausasawa tace "Amma Baba ni sai nake ganin da ka yi hak'uri mun koma d'in ko ba dan saboda mu ba,yaran nan su ne abun dubawa tunda yake ba aure suka yi ba,why should we let them go alone,ko a bayan dalilin da yasa muke zaune a k'asar gudun fad'awa matsala ne yasa muke tare da su,even if they are not at the moment
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180