Chapter 138
Chapter 138
guri suka zauna,as he began to asked about their relationship with Nusrah,Abbah yace he was her father,Malam kuma grandfather,Dr Adam yace "Is she married?" Abbah yace "Yeah! She's married" sai lokacin likitan yayi ajiyar zuciya,and then yayi musu bayanin she had a miscarriage,but due to k'in fitarsa duka za su wanko shi,Abbah yace babu damuwa,Dr Adam yace akwai buk'atar a kawo mata kayan da za ta yi amfani da su because wancan sun b'aci and then za su rik'eta tsayin kwanaki biyu,Abbah yace zai je ya kawo but ayi mata aikin,Dr Adam ya amsa ya sallame su,suna fitowa Abbah yaje reception ya biya kud'in da akayi charging sannan suka fita tare da Deeje,wani store dake nan kusa suka je,duk abunda za ta buk'ata ya siya sai dai babu cash a tare da shi,ya bada ATM suka cire,sun taho a hanya Deeje tace Uncle zanje gida na fad'awa Mama,sai mu zo tare ta duba jikin nata "Abbah yace to babu damuwa",har bakin get d'in gidansu ya sauketa da yake a nan cikin GRA suke,and daga gidan su zuwa hospital d'in babu nisa,tana sauka yace ta gaida Maman da sauran y'an uwanta,ta amsa tayi masa godiya,ya juya kan mota da sauri ya koma hospital,Deeje ta shiga gida because da ma abinci taje kaiwa Malam,tana shirin tahowa incidence d'in ya faru,tana shigowa gidan she found Mama sitting in the area da Baba yake parking tana yiwa k'anwarta Meenal tsifar kai,ta wuce da sauri tana fad'a mata abunda ya faru,da sauri Mama ta biyo bayanta tana tambayar lokacin da su Nusran suka zo,tace mata ba'a dad'e sosai ba,da taimakon Mama Deeje ta had'a abinci mai sauk'in nauyi,ta dafa Lipton tasa a flask,sai pepper soup na kayan ciki da tayi,ta had'a komai tasa a basket,bayan ta gama ta shiga ciki ta watsa ruwa ta canja wasu kayan kasancewar jini ya d'an b'ata ta,ta fito lokacin Mama ta yiwa Baban su Deejen waya ta fad'a masa abunda yake faruwa,da yake bai dawo daga office ba,ya bata damar zuwa taga jikin Nusran,suka fito tare suka samu Napep suka nufo hospital,a lokacin har an canja mata d'aki,sun k'araso kenan at the same time Abbah yake kiran Baba and inform him,kasancewar bai samu line Rafeek ba and bai samu na Nuraz ba,suna gama waya da Baba,a take ya kira Annie ya fad'a mata,ko da ta samu labarin su can basu sani ba here ta kira Lolly and tell her what was happening. *OXFORD (UK)...* Yana idar da sallah tun gari bai gama yin haske ba ya shirya duk abunda ya san zai buk'ata,fuskarsa babu walwala sosai ya fito yana jaye da trolley,Lolly wacce fitowarta kenan za taje kitchen taga yana fitowa ta tsaya kallonsa da mamaki,a gurguje suka gaisa bata tsaya dogon magana ba ta fasa shiga kitchen ta koma bedroom,Rafeek yana zaune rik'e da Qur'an ganin ta dawo ya dakata da karatun da yake yi,ta k'araso kusa da shi tace "Yaronka dai ya gama shirin tafiya" ya kalleta yace "Da wuri haka?" Ta kad'a masa kai,yayi murmushi yace "Well,what are we waiting for? Let's just get ready" tace "Amma yanzun ba ka ganin ya yi wuri?" Ya girgiza kai yace "Larura ce tasa dole za mu tafi,and i don't think lokacin ya yi wuri" she said nothing daga haka ta wuce tana cewa "Ai shi kenan tunda ka goyi bayansa" He smiled and prayed then ya tashi,misalin k'arfe 7:30am a agogon k'asar ta London bayan sun yiwa Hajiya sallama suka nufi airport,within ten minutes of their arriving aka shirya musu visa,zuwansu da gama musu komai da shigarsu cikin flight ba'a wuce mintuna ashirin ba jirginsu ya tashi zuwa Nigeria. Throughout the journey Nuraz was unable to speak,but lokaci zuwa lokaci yana juyawa ya kalli iyayen nasa da suma maganarsu bata wuce kalmomi,after 6 hours 45 minutes their flight landed in Kano,followed by suka yi waya da Annie da yake ta san da maganar zuwansu k'asar,and lokacin already 11:45pm ta yi,saboda haka daga nan suka wuce k'ofar Na'isa,while tafiyarsu suka barshi zuwa wayewar gari,da safe misalin k'arfe 10am bayan sun shirya jirgin Aazman airline suka bi zuwa Gombe,within 30 minutes flight d'in da suka hau yayi arriving sani abacha international airport,bayan saukarsu sun yi waya da Abbah a lokacin sha d'aya saura mintuna,he sent a car da za ta d'auko su zuwa hospital d'in,suna shigowa cikin hospital d'in Abbah himself ya fito ya tare su,suka shiga ward d'in da Nusran take a lokacin tana bacci,kasancewar Abbah ne kawai a tare da ita Deeje ta je gida ta dawo,as she was spending the night here da safen yace taje gida ta samu bacci,Malam kuma sai after asar prayer yace zai zo saboda bak'in da yayi but sun yi waya da Abbah ya tambayi jikin nata,suna shigowa babu kunya Nuraz ya wuce wajen da take kwance yana kallon yanayin jikin nata,Annie ta bishi da kallo tana mamakin halayensa,bayan sun gaisa da Abbah sun tambayi mai jiki,a nan ya sake yi musu bayanin yadda al'amarin ya faru,sympathetically duka suke kallonta,basu jima ba sosai mazan suka fita aka bar su Annie,bayan kusan awanni biyu lokacin Nuraz ya kasa hak'uri ya dawo cikin hospital,wanda har lokacin tun bayan gaisawa da suka yi da Abbah he did not say anything to anyone until suka je suka samawa kansu masauki,yana zaune gefen bed d'in da take ta fara motsawa,ya zuba mata ido burin sa duka a time d'in bai wuce ta farka yaga yanayin jikin ba idan babu ci gaba sai su canja hospital,akansa idanunta suka fara sauka,cikin mamakin ganinsa tayi blinking idanunta a tunaninta ko gizo yake mata,yayi ajiyar zuciya yana sauke numfashi a hankali,slowly ya kama hannunta ya rik'e yana muryarsa a low tone yace "Hello Roohii!" Ta sake kyafta ido bata ce komai ba,yace "how are u feeling?" Hannunta ta fara k'ok'arin cirewa daga nasa tana son tashi,yace "Na taimaka miki?" Ta girgiza kai alamun a'a,ahankali ta sauke k'afafunta ta tashi,duka suna kallonta suna jera mata sannu,ta k'irk'ira murmushi but she couldn't speak saboda bakinta was full of saliva's,ta wuce toilet a hankali bayan ta shiga ta wanke bakinta ta d'aura alwala ta dawo,jikin Annie taje ta shige,Annie tayi murmushi tace "Hello baby!" Tayi murmushi and suddenly asked "Annie when did u come?" Tace "Not too long ago" tace "But u didn't wake me up?" Tayi mata murmushi tana shafa kanta tace "ba ki da lafiya daughter,ba zan so wani abu ya same ki ba" a hankali ta lumshe ido ta bud'e tace "ban san za ku zo ba,da ba zan yi bacci ba" as she spoke slowly words d'in suna fita one after the other ya isa tabbatarwa ta sha wahala,Lolly tace "Baby tashi maza ki ci abinci" ta kad'a kai tace "I'm not hungry Aunty" tace "A'a fa daughter na san ki bakya son cin abinci" tayi murmushi tana lumshe idanunta kamar za ta sake komawa baccin,hankalin Nuraz duka yana kanta yana kula da yadda take yi,yaji bai amince suyi ta zama a nan ba,gara kawai su koma Kano ko su wuce UK mai gaba d'aya,as he wakes up zai fita yace "Annie zan je na dawo yanzu" ta kalleshi tace "what happened?" Ya kad'a kai yace "ina tunanin za mu karb'i sallama zuwa gobe mu koma Kano" Annie ta girgiza
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180