Skip to content

Chapter 9

Chapter 9

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,202 words 0 views Progress saved
Download Book

ta fadi tana girgiza kai, tsaya a nan in dauko plate, wannan acicin ne zai bari muci tare, Dariya ce ta gauraye parlon ciki harda musaddiq da suka fito tare da Hilal, wani miyau Hinad ta hadiye ta kwalolo ido saboda irin kallon da Hilal ke mata, baya ta fara ja a hankali tana kallonshi, a guje ya bita ta saki wata razananiyar kara ta nufi Sama tana fadin "wayyo Allah Papa zai kasheni,, cike da tsokana papa ya daka mishi tsawa yace, "karka taba min 'ya tunda ba karya tayi ba, duk rabin abincin gidan nan wake cinye wa,? Sanin ci irin naka ne yasa Meerah tayi Maka naka abincin daban, ko ba haka ba Merah?, aaaahhh... Papa pls karka hada ni da Hilal meerah ta fadi fuskarta dauke da murmushi, favourite dinshi na dafa mishi daban, Papa ya murtuke fuska yace nayi karya kenan? Meerah ta daura hannu a kai tace nooo baka yi ba,, Papa ya kalli Hilal yace "to kaji, zo kawai ka zauna Kaci abinci nasan kana jin yunwa, hade rai Hilal yayi yace "nakoshi" yasa kai yayi hanyar daki, kiranshi anty reema ta shiga yi ko waigowa baiyi ba ya shige dakin ya bugo kofar da karfi,, kallo anty reema tabi Papa dashi ya dauke kanshi ya cigaba da cin abincinshi yana yan wake wake, Musaddiq ya mike zai bi Hilal Papa ya tsayar dashi yace dawo Kaci abincinka indai hilal ne yana zuciya da komai banda abinci, ka rubuta ka ajiye ko karfe nawa ne sai ya fito yaci abincin shi, nan take Hinad ta saki dariyar da ta dade tana gimtsewa, Anty reemah ranta ya kara baci tace "walhy zanci mutuncinki yanzun nan, sa'anki ne? Gyada kai tayi tace "sorry mum, dalla yi kiyi ki tashi kije kiyi sallah ki kwanta, da wani katon bakinta Mai shegen surutun tsiya, Papa dai baice komai ba ya mike ya nufi gurin meerah dake tsaye yace "je ki kwanta Dota Allah yayi miki albarka, Ameen Papa,, ta kalli anty reemah tace "gud nyt mum, nyt sweet heart ki gaida Ammi.... ******* Kaduna.. Nigeria Rayuwa ta dan fara sauyawa su mamma suwaiba saboda yar sana'ar da sukeyi, ga hafiz dake harkar fruits, yanzu kullum sai ya samu dari biyar wata rana fiye da haka, ga kuma rarar fruits da yake samu ya taho dasu gida su Sha su kyautar da sauran, Yana matukar Jin dadin sana'ar saboda sana'a ce mai albarka, Saida yayi sati uku yana koyan harkar sannan anty reemah ta turo mishi da dubu dari biyar, a ranar saida yayi kukan murna dan ko a mafarki bai taba tunanin rike dubu hamsin tashi ta kanshi ba, bare dubu dari har guda biyar, Allah kenan in yace "ku fa ya kun" shikenan, (Allah ka datar damu).. Zama yayi da Mai gidanshi sukayi shawarar abunda zaiyi da kudin, d'aura shi yayi akan harkar sosai saboda yanada jarin shi na kanshi, babu inda basa Zuwa saro Kaya basu onitcha, enugu Lagos da sauran guraren sarin kayan fruits,, Cikin ikon Allah da taimakon Papa aka bawa Nadiya admission a fgc malali, Hafiz yayi kokari wajen yi mata komai na tafiya makaranta, haka babanta da Mamma suwaiba duk sunyi mata kokari, Sam bata San tafiya saboda tausayin mahaifanta, wani bangare na zuciyarta kuma ya bata shawarar, Ilimi shine gishirin zaman duniya, kuma ko ba komai zata kauracewa ganin Badariyya, da wannan tunanin ta samu karfin gwiwar tafiya makarantar kwana.... ***** Frederick University.. Gudu yake shararawa cikin motarshi kirar KIA karama ruwan goro, wakar "Rockabye" ta "Anne-marie ya Kure volume yake saurare yana bi a hankali, hon ya latsa da karfi yana sauke glass din motar hade da kallo inda take.. mikewa tayi ta isa gurinshi ta bude kofar gaba zata shiga yayi saurin dakatar da ita, "baya zaki zauna ko kin manta bani kadai bane, rufewa tayi bata ce kala ba ta bude baya ta shiga, ko kallonta baiyi ba ya tada motar ya wuce "faculty of engineering" a kofar dept din ya hango shi zaune yana duba wasu littafai, kashe motar yayi ya fito ya karaso gurinshi yace "heyyy guru" shall we, musaddiq ya mike yana kakkabe jikinshi yace eh mu tafi, waya Hilal ya mik'a mishi yace "call ur mama ta kirani Wai wayarka a kashe, Musaddiq ya dan ja tsaki yace "barta zan kira in naje gida na gaji Sosai, mayar da wayar aljihu yayi ya bude kofar motar ya shiga,, gaisawa musaddiq sukayi da meerah dake baya tana shafa hoda a fuska,. kallonta Hilal yayi ta mudubi yace "madam makeup" an fara, banza tayi mishi ta cigaba da kwalliyarta, jan motar yayi yana murmushin ko a jikina yarinya... Mrs Tijjani Shattima... [04/12 09:46] Meela Adeel: ZUMUNCINMU A YAU By Aysha Ya'u Kurah 1⃣1⃣ Shekaru sun dan jaaa, cikin farin ciki da akasin shi saboda halin rayuwa na yau zuma gobe madaci, "Nadiya Adam" muje mu rage Miki hanya mana, yamutsa fuska Nadiya tayi cikin damuwa tace bari kawai Rukky, zan samu napep in tafi, Kallonta rukky tayi cike da mamaki dan dai tasan bata da ko Naira biyar a jikinta, hannu tasa ta fara daukar kayanta tace zan kai miki kayan, ki taho a mashin ma wannan ke ta dama, bin ta Nadiya tayi da kallo tace "Haske dan Allah ki barshi kar in matsa muku Kinga hanyar mu ba daya bace, "ke kika rokeni? Rukayya ta fadi fuska a hade,, Girgiza kai Nadiya tayi tace "a'a amma--- amma me Haske tayi saurin katse ta, tace "zo mu tafi dan Allah, kwashe sauran kayan tayi ta bi bayan Rukayya Haske ranta duk a jagule, A gatance ta fara makaranta, tun daga shigarta har Zuwa ss1 third term, tunda ta dawo first term din nan ko sau daya babu wanda ya ziyarce ta, zuciyarta cike take da fargabar abin da yake faruwa da Yan gidansu, number yaya Hafiz Sam bata shiga haka ta mamma, tunda ta shiga motar take addu'ar Allah yasa kowa na nan lafiya, dai dai kofar gida suka sauketa suka wuce cike da kewar makaranta, Jakarta ta dauka ta fara tafiya domin karasawa cikin gidan, A can bakin murhu ta hangi mahaifiyarta idonta yayi jawur hanci duk ruwa saboda wahalar hura wuta, ajiye Jakarta tayi ta karasa kusa da ita, idonta cike da kwalla take kallon mahaifiyarta dake mata murmushi, hannunta Nadiya ta kama zata fara magana suka jiyo tari me karfi babu kakkauci daga cikin dakin, da gudu mamma ta nufi dakin tana fadin subhanallah!! sannu, bin bayanta Nadiya tayi da sauri, ta tarar da abin da ya daga hankalinta matuka, mahaifinta ne kwance cikin bargo kamar jaririn goye, ya rame ainun, idanuwanshi sun zurma sai tari yakeyi hade da kakin jini, kuka mai karfi Nadiya ta saki tana fadin meya sameka Baba?, mamma me ya sameshi,? mamma dake tare jinin da wata tsumma tayi kokarin boye idonta da ya ciko tace "bashi da lafiya ne amma da sauki, wani irin sauki mamma, Ina saukin yake anan?, dan Allah ki kira yaya Hafiz mu kaishi asibiti, nan kukan da mamma ke boyewa ya bayyana, Take Nadiya ta rikice, dan ita dai tun tasowarta bata taba ganin bacin ran mahaifiyarta ba bare har takai ga zubar ruwan hawaye, Durkushewa Nadiya tayi tace "mamma

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156