Skip to content

Chapter 115

Chapter 115

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,201 words 0 views Progress saved
Download Book

yawon dubata haka su Hilal sukayi, ganin babu alamunta yasa Zubair bada shawarar kai wa gurin police,, dan su zasu fisu iya binciken, Hilal da ya shiga cikin tunani yayi saurin cewa "Muje gurin hotel din nan da akayi accident, Baya Zubair ya juyar da motar yayi hanyar 3stars luxury hotel, tun kafin su karasa gaban su ke dukan uku uku, ganin babu kowa a gurin sai wani mai shagon provosion ya sa su tsayawa gurinshi, Balle motar Hilal yayi ya fito ya isa gurin mai shagon, a tsorace mai shagon ya arta shagonshi dan duk tunaninshi irin area boys dinnan ne masu mishi fashi, ya fara zuge shagon kenan su Musaddiq suka karaso, Hannunshi Hilal ya kama yace "Akwai hatsarin da akayi anan, an ce mace ce? Dan Allah macen yar budurwa ce ko babba? sannan ko kasan asibitin da aka kaita, ajiyar zuciya mutumin yayi cikin yaren yarbanci yace "Na gode ma Allah, cike da tausayawa yace "yar budurwa ce, bazata wuce 18yrs ba, ga ragowar kayanta can da wasu suka fara sacewa, sannan ban san asib----- kallo ya bisu dashi suna rige rigen buďe dauko kayan, Wani irin ihu Musaddiq ya saki haďe da rungumar akwatin sosai a jikinshi, "Wallahi itace, itace, Nadeeyah ce, Rike Hilal Zubair yayi dan kiriss ya rage ya faďa cikin wata katuwar kwata saboda firgici.. "Wani ne ya buge wata yarinya, kaii ta bugu, dakyar in zata rayu... wadannan kalaman su suka shiga yawo a kunnen Hilal, "Nadee----- Ihun bayereben ne ya sanya su isa gurin da Musaddiq ya yanke jiki ya, labarin irin hatsarin da akayi ya bashi wanda yayi sanadiyyar tsayuwar zuciyarshi na wucin gadi, duk wani haushinshi da Hilal yake ji nan take ya kau ya dinga kuka yana girgiza shi, kamashi sukayi suka sa a mota suka nufi asibiti dashi, shi kanshi Zubair kuka yakeyi dan a rayuwarshi ya tsani ganin crisis din soyayya, tunda ya gama university rabonshi da sake soyayya, tashin hankali ya hanashi kallon Faida duk da yayi mamakin ganinta har lokacin ba aure..... Mrs Tijjani Shattimah...... [25/04 10:21 PM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣4⃣ By *Aysha Ya'u kurah* Gado nurses suka fito dashi da gudu saboda yadda Hilal ya cika musu guri da ihu, bayansu yabi yana faďin "Dan Allah karka mutu ka barni, am not angry with u anymore, plss wake up Musaddiq, Zuciyar Hilal gaba daya ta karye, abubuwa biyu a lokaci daya, wanne zai dauka? kuka sosai ya durkushe a kofar dakin da aka shige da Musaddiq ya keyi, tsugunawa Zubair yayi yana bashi hakuri haďe da share nashi hawayen... "She is no more Doctor, we tried our best but we cudnt save her, ya Salam Doctorn ya faďi haďe da dafe kanshi, "ina wanda ya kawo ta? "Ya gudu saboda ance ya kira police, accident case ne kasan, 2 accident cases duka mata kuma duk sun rasu, "Astagfirullah.... "dayan yaki yarda ta mutu, he took her to another hospital, i knw by nw ya yarda, "ya bani tausayi sosai cos shima yadda yake ba cikakken lafiya ce dashi ba, girgiza kai Doctorn yayi zaiyi magana Hilal yayi saurin rike hannunshi yace "Dan Allah ka nuna min gawar wacce tayi accident din, wani irin kallo yayi mishi haďe da cewa "Who are u? Cikin kuka Hilal yace "Matar uncle dina ta bata, we found out that tayi accident nd bamu san inda take ba, cike da tausayawa doctorn yace "Muje may be ka ganeta a jiki ko kafa, dan fuskarta tayi damage, bayanshi suka bi da sauri suna fargabar Allah yasa ba Nadeeyah bace, dakyar Hilal ya iya kallon matar wacce ta ďan manyata.. ajiyar zuciya yayi yace "Alhamdulillah ba ita bace, Suna gab da fita daga dakin ya hango hijab din da ko a mafarki ya ganshi zai ganeshi, hijab din da Nadeeyah ke yawan sawa a koda yaushe musamman in yana gidan saboda tsabar girmamashi da takeyi, rarumo hijabin wanda ya jike da jini yayi ya rungumeshi a jikinshi, "Doctor ina me hijabin nan, ina take? Nurse din dake biye dasu tace "itama ta mutu, wanda ya kawota ya dauketa yace bai yarda da aikin mu ba, zai canza mata wani asibitin, i told him komai nata ya daina aiki, yaki yarda, nasan yanzu ya yarda, Runtse ido Hilal yayi yana kuka haďe da yin dana sani kala kala marar amfani, "Dana san haka rayuwarki zata kare so quick da ban bari son Musaddiq ya rinjayi naki a cikin zuciyata ba, da nayi iya kokarin da zanyi in maidaki tawa, da na girmama bukatuna akan nashi da har yanzu kina nan da ranki, wayyo Allah na, Allah yayi miki rahama Nadeeyah..., Allah yayi haďaki da manzon rahama... Zubair me rarrashi shima kukan ya zauna yana yi sosai, Doctorn ne ya koma rarrashinsu haďe da basu shawarar su kira gida su faďi... Wayar shi ya ciro a aljihu ya kira Anty Reemah, ringing biyu yayi tayi saurin ďauka, "Tun dazu nake jiran kiranka, ya aikin ka kammala? bai bata amsa ba sai sheshshakar kukanshi da taji, Zaune tayi a gefen gado haďe da wurgar da rigar da ta dauko zata sa, "Me ya faru? "Mum Nadeeyah ta mutu, sun kashe Nadeeyah, sun kasheta... "innalillahi wa inna ilaihir rajiun, innalillahi wa inna ilaihir rajiun, ajiye wayar tayi tana ta maimaitawa tana kuka tana dadawa, Hinad da ta jiyo ta tayi saurin katse wayar da takeyi da Jamal ta rugo dakinta da gudu, "Allah ya jikanki Nadeeyah, "Mum wacce Nadeeyar? Hinad ta tambaya haďe da kwalolo ido waje, Nadeeyah dai Hinad, Nadeeyarmu, nan fa dakin ya gauraye da kuka babu mai ba wani hakuri, Allah ya taimaka Zainab na bacci da abun sai yafi haka... *Aboki Kangiwa* ka shigo nigeria kenan, Daddy ya tambaya cike da dakiya dan kar Hilal ya gane halin da yake ciki, "Daddy Nadeeyah is no more, Musaddiq ya saketa, su Mummy sun koreta, mota ta bigeta ta mutu.. Rike kirji Daddy yayi yace "Karya ne Mukhtar, dan Allah ka karyata kanka, Nadeeyah na nan da ranta, na faďa ma Musaddiq ya nemo min ita, kuma wallahi rayayya zai kawo min yadda na bashi, ba matacciya ba, karka sake kirana har sai Musaddiq ya nemo min abin da na bashi, cikin koshin lafiya na bashi ita, hakan nake son ya dawo min da ita, "Shima yana tsakanin rayuwa da mutuwa Daddy, dan Allah kazo, wallahi Nadeeyah ta mutu.. kashe wayar Daddy yayi ya kifa kirjinshi akan pillow saboda raďadi da yake mishi, kuka kawai yake son yi amma yaki zuwar mishi, haka ya kwana da sake saken yadda zaiyi ya sanarwa da Papy abinda ke faruwa.... Da asuba ya daure ya kira Anni dan ita kadai ce wacce zata iya saita abun, Anni ta girgiza matuka dan har hawaye sai da ya fito a idonta, dakyar ta iya faďawa Baffa wanda ya rikice yana kuka haďe da sambatu sosai.... Papy kuwa tunda ya gama waya da Anni hankalinshi ya kasa kwanciya, kiran Hafeez yayi yace "ya shirya zasu tafi lagos ance Musaddiq ba lafiya, rai a hannun Allah, Sosai Husna ta marairaice tana kuka saidai su tafi tare, hakan kuwa akayi a safiyar suka yanki ticket dukkansu harda Mami, kowa cike da fargabar

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156