Skip to content

Chapter 42

Chapter 42

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,198 words 0 views Progress saved
Download Book

u guys more more, barin ma su Adeel, plss my regards to them, "zasuji in shaa Allah Small uncle, Hira sosai suka cigaba dayi, duk ta gaji tana son tambayarshi Hilal, da ya fahimci haka yace "sorry fa, bari in baki mutumin, duk na cika ki da surutu, murmushi tayi tace "ba komai naji dadin hirar ai, mikawa Hilal wayar yayi hade da dauke kai saboda irin hararar da yake watso mishi, kara wayar yayi a karo na biyu, bai barta tayi magana ba yace " sorry Meerah, will call if am chance, bai bata damar sake yin magana ba ya katse wayar... "Bakyau, wannan wulakanci ne, ba kai ka kirata ba kuma ta kira sai ka kashe mata waya, is nt fair wallahi, Musaddiq ne ke magana rai a bace, Meerah na matukar bashi tausayi yadda take bin Hilal shi kuma yana wulakanta ta, "Na taba rokonta nace ta dinga kirana Mr Soft? Hilal ya jefo mishi tambayar yana mishi kallon jiran amsa, Tsaki Musaddiq yayi yace "its pointless talking to u, bazaka gane ba sai ka tsinci kanka a shoes dinta, Da sauri Hilal yace "i pray not to in shaa Allah, ka gane ne ko, mace da kamun kai aka santa, ya zata dinga kiran namiji every nw nd then, haba, ita bata ko jin kunya, nawa nake da mace zata fara min kwainanen soyayya, komai yana da lokaci, lokacin da zan sa kaina a cikin soyayya yana nan zuwa, runtse idonshi yayi yana siffanto Nadeeya ya cigaba da cewa, Soyayyar ma wacce babu irinta a fadin duniya... banza dashi musaddiq yayi ya ja takalmanshi yasa ya fita, Dariya Hilal yayi hade da daukar jakar laptop dinshi yabi bayan Musaddiq... A zaune suka samu Mummy tayi tagumi tana tunani, gefenta Musaddiq ya zauna ya cire mata tagumin yace "Mummy na menene? Kallonshi tayi zuciyarta duk ba dadi tace "babu komai Diku, har kun tashi?, ina Hilal? Kafin Musaddiq ya bata amsa Hilal ya zauna kusa da ita yace "an tashi lafiya Hajiya, shafa kanshi tayi tace "lafiya kalau, har ka shirya, naji ance gobe zaku tafi, cike da mamakinta Hilal yace "eh Mum ta fada min, mikewa tayi tace "bari in hado muku break fast, gyada kai sukayi hade da binta da kallo suna mamakin sabon canjin da suka gani tare da ita, gab da zata shiga kitchen suka kusa karo da Nadeeyah, da sauri taja baya ta tsuguna har kasa ta gaisheta, murmushi tayi ta dago ta tace "Lafiya kalau Nadeeyah, har kin tashi, gyada kai tayi tace "eh na tashi, hannunta Mummy ta kama suka wuce dakin mai aikinsu tace "ina kayanki suka, can lungu ta janyo jakar kayanta tace "gasu nan, kiran mai aikin mummy tayi tace ta dauko kayan ta biyosu dashi, da sauri ta dauki kayan ta bi bayansu, dakin su Badar Mummy ta bude suka shiga ciki, bacci ta samesu sunayi dukkansu, basa ko motsi kamar matattu, kallon Nadeeyah mummy tayi tace "nan ne dakin da zaki dawo, ga drawer nan, akwai wacce babu kaya a ciki, sai ki saka kayanki, a darare tace "Mummy dan Allah ki barni a can dakin, shima yayi sosai,, kafadunta mummy ta dafa tace "dake da su Husna duk daya ne a gurina, in har zan barki a dakin masu aiki, to tabbas zan bar su Husna ma a can, ki saki jikinki nan ma gida ne kinji ko, share kwalla tayi tace "Eh mummy, nagode sosai, kara share mata hawayen tayi tace "babu godiya tsakanin 'ya da uwa, jeki maza ki fara shirya kayanki kizo mu karya, saida Mummy ta fita tafara jan jakarta jiki a sanyaye, bude drawers din tayi tagansu cike da tsala tsalan kayan su Badar, drawer can karshe ta bude, babu komai a ciki sai zanin gado da towels, fito dasu tayi ta maidasu kasa, sannan ta fara fito da kayanta tana jerasu a ciki, tana gab da gamawa taji an saki ashar mai wuyar fadi a bayanta, juyowa tayi taga Badariyya tsaye rike da kugu, "keeee, uban waye yasa ki shigo mana daki har ki bude drawer ki zuba wadannan tsummokaran naki? Nadeeyah bata kula ta ba ta juya ta cigaba da fito da kodaddun kayanta tana cigaba da jerawa, a harzuke Badar ta fincikota tayi wurgi da ita, "ke har kin isa ina miki magana kiyi banza dani, leda ta dauko tasa a hannunta ta fara fito da kayan tana fadin "bazan iya taba dirty kayan nan da hannuna ba, ke in banda ma shegen tsaurin ido har kina da confidence din shigo mana daki ki fara jera kayanki, baki ma da hankali tunda har baki iya bijirewa kice dakin yafi karfinki ba, rufe drawer tayi bayan ta gama fito da kayan tace "oya oya maza hada tsummar roba robarki ki kara gaba, nan dakin yafi karfin kazamai irinki, Nadeeyah bata amsata ba ta tattara kayanta cikin jaka ta sa a can wani lungu ta yi hanya fita parlor, da karfi Badar ta janyo mata hijab har yana shaketa, harararta tayi tace "uban wa kika barwa kayanki? dalla wuce ki dauke mana su ko dakin mu zai samu saukin wari, cikin sanyin Murya Nadeeya tace "Badariyya sake min Hijab kin kama min wuya, "bazan sake ki ba, Badar ta fadi tana girgiza jiki, Kwacewa Nadeeyah tayi da kyar, ta dauko jakarta ta bude kofar palon, dankwalinta da ya fado kasa Badar ta dauko tayi saurin binta dashi ta wurga mata tace "dauki kayan war---- bata karasa fadi ba saboda hada ido da tayi dasu Hilal da Mummy a palon, sakin kofar tayi ta koma ciki ta fada bayi da sauri, a yanayin da taga Hilal tasan zai iya yi ma jikinta lahani, tsaki tayi tace "shigowar yarinyar nan rayuwata babbar matsala ce wallahi, hankalina bazai taba kwanciya ba har sai ta bar gidan nan, tunowa da tayi an kusa komawa school yasa ta sakin murmushi tasan in ta tafi school zasu dan sarara.... A tare Musaddiq da Hilal suka mike suka isa gurin Nadeeya, jakar Musaddiq ya karba Hilal ya bude dakin yana kwala ma Badariyya kira, farkawa Husnah tayi a tsorace tace "ya Hilal lafiya, "ina Badariyya?, ya tambaya yana huci, bargonta Husna taja tace "anan take kwance sai dai ko in tana toilet, hanyar toilet din yayi mummy tayi saurin tare shi, tace "kwantar da hankalinka, barni da ita, Nadeeyah dauki kayan ki sa a drawer, jin muryar mummy yasa Badariyya fitowa a bayin tana kukan da ba hawaye, "Mummy fa ba wani abu na mata ba, cewa nayi kayan sunyi datti kuma sun kode ta fitar mana dasu kar ta kawo mana kudin cizo, kuma mummy ki kalli gadon yayi mana kadan mu uku, dan Allah ki barta ta koma dakin da ta sauka, Dunkule hannu Hilal yayi zuciyarshi na tafasa, baya son kai mata duka saboda kunyar idon mummy da suka fara dasawa yau, jiran hukuncin da zata yanke yakeyi, in baiyi mishi yaje ya roki Papa kawai a hada Nadeeyah da zainab su tafi tare, Murya a kausashe Mummy tace " Nadeeyah a dakin nan zata zauna cikin yan uwanta, dukkanku 'ya'ya na ne, babu wanda yake bare a cikinku, ya zama dole ku koyi zama tare saboda zumuncinku yayi karfi, kallon Husna

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156