Skip to content

Chapter 103

Chapter 103

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,201 words 0 views Progress saved
Download Book

kowa nasan tsafta, dan Allah muje ki kwanta, ke kuma kije gida gurin su Hisham, "Anan zata kwanta, Raudha ta fadi alamar da ta fara hassala da kalamanshi, kafadunshi ya daga yace "ok fine, bari ta shirya sai muje can dakin, ai duk daya ne, bai tsaya kallon reactn dinsu ba ya bude drawer ya ga ba kayanta a ciki sai nashi, wata rigar baccinshi ya dauko wacce yasan inya sa mata zata wuce mata gwiwa ba tare da wando ba, ya wuce bayin ya barsu da mamakin anya kuwa zasu iya rabasu cikin sati biyun da suke tunani, basu kara shan mamaki ba bakunansu dake kuskus suka tsaya a haka na ganin yadda ya daukota cakk cikin faffadan kirjinshi, bai direta ko ina ba sa dakin dake dan nesa da inda suke, komawa dakin yayi dan dauko mata abin da ya siyo mata ya tarar dasu suna tafa hannu, kwaso ledojin yayi ya mika ma Anty Radiya daya, "Diku ko kunyarmu baka ji ba, "kunyar me? ya tambaya yana murmushi, "a gaban idonmu ka dauki matarka har kana kankameta cikin kirjinka, "Diku waye ya 'bata ka haka? Dariya yayi yace "Nadeeyah ko ba matata bace kanwata ce, zan iya daukarta in lalura ta sameta, to ya zanyi in barta a bayi tunda ku ba fita zakuyi ba itama kuma tace bazata fito ba, shiyasa kawai na raba gardama, "Hmmm yara kanana da makirci ni jikar Ma'u, to bari kaji in fada maka, wannan rawar jikin da kakeyi ka rageshi, ita mace in taga ana sonta sosai nan ne take bude kafar iskanci, ka hankalta ka dinga jan ajinka, ka zamana kai mai gidan ne gaske, yawan sake fuska da hira duk suna sanya mace ta raina namiji, Barshi Raudha "zo ki zauna muci naman nan zan mishi course anjima, dan bana jin bacci... Shi mamaki ma suka bashi, kowa yana ce mishi matarka itace komai naka, itace abokiyar wasanka kuma sirrinka, su kuma ga irin tasu lakcar, murda kofar yayi yace "sai da safenku, "a'a karkayi bacci, zamu--- "Aiko zanyi bacci ya katseta hade da rufe kofar yana dariya, shi ya rasa me ke damunsu, bayan Mummy kawai suke bi, Wanda duk yaso Faida ya bar Nadeeyah a gurinshi baisan me yakeyi ba, a iya gane ganen yan matanshi bai taba ganin macen da ta hada komai irin matarshi ba, wayarshi dake kara ya dauka ya kara a kunne hade da cewa, "Mahmood har kun isa, daga daya bangaren Mahmood yace "yess yanzu na shigo gida, na manta, akwai wasu kaya da Mama ta bani in ba Nadeeyah, suna nan boot din *Zubair,* na kirashi zai kawo maka gobe, "ohk Besty ba matsala, thank u soo much, "most welcome Kyari, a kular mana da kanwa, nyt, "in shaa Allah, Allah ya tada mu lafiya...... Knock knock knock... Little ka kwanta ne, tsaki ya ja hade da nade daddumar da suka idar da Sallah akai, bude kofar yayi yace "lafiya Anty? dan tsaki tayi tace "wallahi na kasa bacci ne, ga gidan yayi min girma in kwana ni kadai a daki, turo min Nadeeyah mu kwanta tare, "Nima gidan yayi min girma, kinsanni da tsoro, har gara ke, ya fadi on a serious nt, "to sai mu kwana mu uku, in a nan ne in shigo in can ne kuma ku dawo, "Da kai kawai ya amsa mata hade da rufo kofar, Juyowa yayi yaga Nadeeyah a bayanshi, "ina zaki? zanje can dakin, tunda tana jin tsoro bai kamata mu barta ita kadai ba.. Hannunta ya riko haďe da janyota gab dashi, a dan shagwabe yace "nima tsoro nakeji, kokarin kwace hannunta tayi tace "ai tace muje mu uku mu kwana, dan Allah zo muje kar ranta ya baci... Hade jikinshi yayi da nata yana shinshinar daddan kamshin kanta hade da lumshe yace "ni dai tare da matata zan kwana, plss ki rabu da ita, kwana nawa rabona dake, kinsan irin wahalar da kika ba zuciyata, "Tsugunawa yayi dan saita tsayinsu haďe da sake narke mata, "pls, pls, pls, wata yar dariya tayi wacce ta sashi sake rikice mata, "dariya kike min ko? "Dan Allah maida bakin, ta fadi tana tura bakin da hannu. yadda ya sake turo bakin yasata sakin dariya mai dan sauti, abun da yake so kenan dama, nan yayi mata wata irin runguma mai dauke da shaukin so, wasu rikirkitattun sakonni ya shiga aika mata masu wuyar fassaruwa wanda ya sanya jikinta kyarma matuka, "kuka sosai ta sanya mishi na rashin sabo tana tureshi, shi din ma kanin kukan yakeyi wanda ya sanyashi daukarta ya ajiyeta a tsakiyan gado, Daga shi har ita basu taba shiga cikin yanayin da suke a yanzu ba, ba kamar Musaddiq da yake namiji mai jini a jiki wanda yake tashe da kuruciya da kudi, ga madarar kyau, amma Allah ya tsare shi da mu'amala da ko wace irin mace, Nadeeyar dai kadai yake gani mace a duk matan da yayi arangama dasu, bai taba sanin feelings din kasantuwa da mace haka yake ba shiyasa yayi matukar gigita fiye da tunani, babu abin da yake iya saurare a wannan lokacin sai kukan Nadeeyah da ya kasance abin so a gurinshi, duk irin bugun da Anty Radiya kewa kofar baiji ba saboda a inda Musaddiq yake guri ne wanda bayajin kira komin karfin kiran kuwa..... Mrs Tijjani Shattimah...... [17/04 8:22 PM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣9⃣ By *Aysha Ya'u kurah* Anty ya akayi? Raudha ta faďi bayan ta ďaga wayar Radiya rai a bace, "ba karamin faďa sukayi da Abbati ba akan dadewar da tayi, kuma ya tabbatar mata da yasan an gama jeren Nadeeyah tun kwana uku da suka wuce, bayan ya gama kwance mata kwandon masifarshi ya bugo mata kofa yaje ya kwanta cikin 'yayanshi, daga ďaya bangaren Radiya ta zauna akan gado tace "Hmmmm Raudha, ai ni yau naga jaraba, wallahi yaron nan ya haike mata, samm baya ko jin bugun da nakewa kofarshi, dan wani kayan takaicin ma muryarshi ce ta karaďe ko'ina a gidan babu ko kunyar ina gidan, wannan aikin yafi karfi na, gobe zanbi first flight in koma gidana, "Ki kwanta Anty, da safe zanzo sai musan abun yi, nima yanzu haka raina a bace yake, Abbati ya gama bata min rai, wallahi sai yayi paying for ci min mutunci da yayi, Allah ya kaimu gobe zan san abun yi, Raudha ta karashe hade da kashe wayar... Kwanciya Radiya tayi zuciyarta na tukuki tana dana sanin tsayawarta a gidan, tunanin yadda zata fara haďa ido dashi takeyi, tasan yasan taji komai da ya wakana a tsakaninsu da Nadeeyah, wannan kayan kunyar bada ita ba, domin Musaddiq kaninta ne sosai bawai immediate ba, da tunane tunane marasa dadi hade da kara jin tsanar Nadeeyah a cikin ranta bacci mai cike da mafarkai yayi gaba da ita..... Cikin sanďa Marakisiyya ta lallabo cikin dakin tana taku a hankali dan kar a farga da shigowarta, "Nasan da zuwanki hatsabibiya, ta jiyo muryarshi kamar daga sama, makewa tayi tana waige waige dan ganin ta inda yake mata maganar, Badariyya da baccinta baiyi nisa ba tayi saurin mikewa hade da lalube saboda duhun dake cikin ďakin, "wacece, "wacece a nan gurin, dan Allah kizo ki taimakeni,

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156