Skip to content

Chapter 3

Chapter 3

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,202 words 0 views Progress saved
Download Book

na manta inda kika aikeni dashi, karki damu gobe in shaa Allah da wuri zan kai mata, kika ce gidanta na kusa da gidan mama suwaiba ko? Wani mugun kallo ta bishi dashi had'e da taune leb'enta, matsawa baya ya fara yi dan yasan in mummy ta fara taune leb'e to abin da zai biyo baya bazaiyi kyau ba, dai dai kofa ya tsaya kamar zaiyi kuka "yace mummy kiyi hakuri dan Allah, cike da takaici tace "Musaddiq Anya rayuwar da ka daukarwa kanka Mai b'illewa ce, ka zama almubazzari Wanda baisan darajar kudi ba, in ba iskanci ba me suwaiba zatayi da dubu dari biyu harda d'oriya, wallhy tun muna mu biyu da kai gobe kafin goma na safe kaje ka amso min kudi na, kuma ka tabbatar ka kaima Hadiza kanwar Hajiya Nafeesa kana ji na ko, gyad'a kanshi yayi fuskarshi da bata cika nuna fushi ba ta canza launi saboda tsananin b'acin rai, Takalmin kafarshi ya cire ya kwanta yayi ruf da ciki yana tunanin yadda zaiyi ya samu dubu d'ari biyu gobe ba tare da yaje gidan mama suwaiba ba, Sai karfe daya ya yanke shawarar Kiran yayyenshi mata ya fad'a musu komai yasan a cikinsu bazai rasa Mai bashi ba..... Mrs Tijjani shattima.... [04/12 09:43] Meela Adeel: 4⃣ °ZUMUNCINMU A YAU ° By Aysha Ya'u Kurah Kamar a mafarki yaji ana bugun kofar dakinshi, mikewa yayi akan dardumar da bacci ya dauke shi bayan sallar asuba, mik'a ya fara yi hade da addu'ar tashi daga bacci, kara buga kofar da akayi ne ya sashi kallon agogo, goma saura kwata ya fadi da karfi yana mai karasawa kofar dakin, murda kofar yayi a hankali ya ja da baya hade da runtse idanuwanshi saboda tsoron irin kallon da zaiyi Karo dashi... *HAPPY 17TH BIRTHDAY BROO* Muryoyin su ya daki dodon kunnenshi, bude idonshi yayi da sauri ya bisu da kallo daya bayan daya, wani murmushi ya saki mai matukar kyau, take ya manta da damuwar da ta hanashi bacci ya fara rungumarsu yana fadin "thank u so much sweeries,, " Happy womb escape uncle" ya jiyo cikin siririyar murya, ''omg HINAD!! ya fadi da karfi, murmushi tayi mishi hade da yi mishi nuni da hanyar shigowa dakinshi da idanuwanta,, Ta madubin console din dake kallon dakinshi ya hangota tsaye cikin shigar jallabiya ta alfarma kanta yane da jan mayafi ta nade hannayenta a kirjinta tana murmushi, ihu ya saki hade da kwasawa a guje ya nufi gurinta, bude hannuwanta tayi ya fada kirjinta, "Best birthday gift eva luvly sis, I love u so much, dago fuskarshi tayi ta cire farin glass din Idonta tace ''Happy birthday little Diku nah, love you more,, karasowa suka yi cike da mamaki suka ce ''saukar yaushe ANTY REEMA, ''yanzun nan!, ko gida banje ba, ta fadi tana maida glass dinta, waigawa musaddiq yayi gurin Hinad ya lakace hancinta yace ''cutie pie ina handsome? yamutsa fuska tayi tace yana mota wai bazai shigo ba, dalili? Musaddiq ya tambaya yana kallon Anty Reema, ''don't ask me kasan halin d'an naka, kallon Sauran kannenta tayi tace mummy fa?, RADIYA ce ta fara magana, ''muma zuwan mu gidan kenan, ina ga bata tashi ba, hannun RAUDHA ta kama tace ''ina kika baro WALEED,? ''yana gidan Anty RALLY can yayi sallah, nasan suna hanya yanzu,, Raudha ta bata amsa cike da girmamawa, falo suka koma dukkansu banda musaddiq da tuni ya fita gurin HILAL.... Maganata ta karshe kenan babu wanda ya isa ya sake dawo da ita farko, bazan mishi party ba wannan shekarar FAKAT!!! mummy ta karashe fadi tana hararar musaddiq dake zaune kanshi a sunkuye, but mummy why,? RALIYA da shigowarta kenan ta tambaya tana karasowa parlon, tsaki mummy taja ta tashi ta wuce kitchen, Radiya da Raudha kuwa mamaki ne ya hanasu magana dan a iya rayuwarsu sunsan babu abin da mahaifiyarsu ke so sai bidi'a, haka nan ma kirkirar party takeyi in kudi yayi mata yawa, babu d'a, ko jikan da shekara ta taba wucewa ba ayi mishi kwarya kwarya ba, barin ma danta d'aya namiji tilo wanda partynshi ke banbanta da na kowa, shiyasa sukayi sammako dan ayi komai dasu, ''wow MIRACLE ya sakko kenan, yau mummy ce da kanta take cewa bazata yi ma little birthday ba, iko sai Allah Anty Reemah ta fadi tana mai mikewa, Raliya tace ''kedai bari anty na Kasa ajiye jaka saboda mamaki,, '''Ba abun mamaki bane laifi yayi ma mummy''' waigowa sukayi suna kallon ta inda maganar ta fito, karasowa tayi rike da cup a hannunta tace ''kwarai kuwa, almubazzaranci yayi da kudin mummy, ta aikeshi ya kaiwa Baffa shine ya kai gidansu Nadiya Roba Roba, kuma kudin da yawa har 200k, mikewa musaddiq yayi a fusace yayi kanta, rikeshi Anty Reemah tayi da sauri ta girgiza mishi kai alamar ya kyaleta, Badariyya ta rike kugu tace da kin kyaleshi anty, karya akayi maka, mtswww wanda bais----''shut up'' Anty Reemah ta katseta da karfi,, ''yaushe yarinyar nan ta fitsare haka, Innalillahi wa Inna ilaihir rajiun, duka nawa kike Badar?, Musaddiq sa'an ki, ''Ba sa'a na bane amma abin da zaiyi ni bazanyi ba, dan Sam bashi da hanka----- wucewar walkiya da tsayuwar ji na wucin gadi ne ya hanata karasa maganar, rike kuncinta tayi ta Sanya kara mai firgitarwa, cike da firgici su Radiya suka karaso gurin, kallo anty Reemah ta bishi dashi yana huci hade da zazzaro ido, cikin zafi yace ''I usually give people more chances dan dey deserve, but once am done am done,! waye sa'an ki anan, tun dazu kina ta zuba rashin kunya an kyaleki shine kike kokarin wuce limit dinki, ya kalli musaddiq cikin kunan rai yace ''kanwar kanwarka ta tsaya tana fada maka magana kai kuma kana tsaye kamar gunki, u'r pathetic wallhi mtswwwwwwwww, yaja tsaki hade da daukar wayarshi yace ''wannan dalilin ya hanani shigowa gidan nan, kallon Anty Reemah yayi yace ''plss lets go Mum,, faduwa kasa Badariyya tayi tana ihu tana shureshure tana fadin ''Allah ya isa mugu azzalumi, wayyo Allah na mummy ya tsinka min kunne, da gudu mummy ta karaso ciki dan duk budurin da akeyi bata sani ba tana can bayan kitchen tana duba masu yi mata hidima..... Mrs Tijjani Shattima.... [04/12 09:43] Meela Adeel: 5⃣ °ZUMUNCINMU A YAU ° By Aysha Ya'u Kurah Ya ya, me yake faruwa? kukan wa nakeji kamar Badar, da gudu ta ruga jikin mummy, Hilal ya bita a guje ya daga hannu zai kai mata duka mummy ta daka mishi tsawa, ''kulll karka sake ka taba ta, rasa kunya berar danga, ko girgiza baiyi ba bare ya saurari abinda ta ce ya sauke hannunshi a bayanta, wani ihun Badar ta sake saki kamar wacce ake yankawa, kallon gurin da suke mummy tayi cikin bacin rai tace' ''Reemah dan iskanci kina tsaye danki zai raunata min 'ya, babu Wanda yayi yunkurin hanashi, kuma saboda rashin ta ido ya iya Zuwa har gabana ya narka mata gudumar hannunshi a baya, to wallhy bazan dauka ba, ko ki rama mata ko kuma ni in rama mata da kaina, Raliya tace ' ''haba mummy, ya za'ayi mu shiga fadan yara, Badar ce fa bata da gaskiya, rashin kunyarta kullum dad'a k'aburi yakeyi, babu Wanda ya isa ya fada mata

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156