Skip to content

Chapter 22

Chapter 22

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,196 words 0 views Progress saved
Download Book

tashi plss ka fara mana shirye shiryen tafiya bari inje gida in dawo, Ajiyar zuciya kawai Papa yayi ya juya ya kara jan bargo, samm bayason abinda zai matsawa matarshi da ta zamo jigo kuma garkuwa cikin rayuwarshi, "Papa kara rufe kanka kayi? ta fadi kamar zatayi kuka, yayewa yayi da sauri yana murmushi yace "its too early my omri, kije ki dawo sai muyi shirye shiryen tare, gyada kanta tayi tasa hijab har kasa ta dauki mukullin mota ta fita... ******** "Waye ya sa ki aiki da wannan safiyar? Tambayar da Hilal ya jefo mata kenan idonshi na kallon titi, Tana zaune a kaikaice a baya, saboda kar ta bata musu mota, cike da jin tsoronshi tace "babu kowa, naga kayan sunyi datti ne, Are u an au pair girl?? Musaddiq ya kara jefo mata wata tambayar, shuru tayi idonta yayi narai narai zai fara zubar hawaye, juyowa baya yayi ya kalli yadda ta zauna yace "to ruwa ruwa, zauna dakyau sai kiji dadin yin kukan, kara kaikaicewa tayi ta kife kanta jikin sit din da yake zaune, "hey wasa nake miki zauna yadda kike so, ya fadi hade da maida fuskarshi gaba, Daidai wani babban shago dake bakin layin Hilal yayi parking, kallonshi Musaddiq yayi yace "me zaka siya, hannu Hilal yasa a aljihunshi yaji ba kudi, bai amsa musaddiq ba yace "akwai kudi a jikinka, taba aljihunshi yayi yace i don't think akwai, ko akwai ma basu da yawa, dauko wallet dinshi da ya bari cikin motar yayi ya cire atm din da PAPA ya bashi ya shige shagon, "Kunada pos? ya tambayi wani yaron shagon, eh akwai sir, yaron ya amsa shi cikin girmamawa, wucewa ciki yayi ya dauko "pad" guda uku, "Tunda suka isa Asibiti ya lura ta kasa zama har aka gama yi mata allurori, kuma yaga alamar digon jini a jikin rigarta, babu inda bai karewa kallo a jikinta ba, hatta yatsun kafarta wadanda suka fi tafiya da imanin zuciyarshi, siyayya yayi mata na turaruka da mayuka da sabulai masu kyau da dan tsada, yadda ya barta haka ya fito ya sameta, Hira musaddiq ke janta dashi tana amsa wasu, wasu kuma tayi shuru tana murmushi ba tare da ta dago kanta ba, gefen da take zaune Hilal ya bude, a tsorace ta dago saboda ta kusa fadi dan ta jingina da kofar, Ganin Hilal ne ya sanya ta gyara zama ta nutsu sosai, wani sanyayyen kallo yayi wa nutsuwar da tayi, sannan ya mika mata kayan ya rufe kofar ya shiga suka wuce.. Rike kayan tayi a darare, ta gefen idonta ta hango pad, gabanta ne ya yanke ya fadi a zuciyarta tace Allah yasa ba staining tayi ba, tsoro da kunya duk suka kara dagula lissafinta a cikin motar, suna isa cikin gidan tayi saurin bude motar ta fita ba tare da ta dauki kayan ba, kashe motar yayi ya bita da shagalallen kallo har ta kusa shiga cikin gidan, "yarinyar nan bata dauki kayan nan ba, musaddiq ya fadi hade da bude baya ya dauko su, motar Anty Reemah ya gani yace "ur momma is here, kallonshi Hilal yayi yace "a haba, ina take? "Tayarta na gani ba ita ba ya karashe yana murmushi hade da nuna mishi motar, fitowa yayi suka karasa cikin gidan a tare... "Ga munafukar nan ma ta shigo, Mummy ta fadi a kausashe tana kallon Nadeeyah, tsayawa Nadeeyah tayi a bakin kofar ta kasa daga kafarta, nan take jikinta ya fara rawa, karaso ciki algunguma, daga zuwanki jiya zaki yi min setting gida on fire da farar safiya, to walhy bazan dauka ba, Nadeeyah saboda tsoro hakoranta suka fara kara kainin haduwa da junansu, har lokacin bata iya karasowa ba dan kafarta ta gaza dagawa, ba dake nake magana ba? Mummy ta kara fadi cikin daga murya, kuka mai karfi ne ya kufce ma Nadeeyah, "laaaa ha ila ha illahu!! uban me aka miki zaki tsaya a bakin kofa ki sake ma mutane kuka, kaii nikam na bani, na dauko makirar yarinya da hannuna na kawo cikin gida na, Mikewa Badariyya tayi ta kamo hannunta out of anger, ta fara janta tana fadin zo ki wuce munafuka dangin tsiya, yau sai kin bar gidannan tunda ba gidan ubanki bane, tayi wurgi da ita a tsakiyar parlon tana maida numfashi kamar bakin kumurci, zuciyarta mugun zafi take yi na ganin Musaddiq na petting Nadeeyah kuma harda rike hannunta.. Antyn Reemah dai bata ce uffan tana zaune idonta yayi jawur saboda irin tashin hankalin da mummy ta sata na furucinta a kanta, tana tsoron sake magana kar ta kara harzuka mummy, Hannu Badar tasa zata fisge karamin hijab din jikin Nadeeyah, Hilal ya rike hannun ya dauketa da mari kwarara guda biyu, ke din gidan ubanki ne? Nace gidan ubanki ne? Yanda kike a gidan nan haka take! Ihunta ne ya gauraye gidan ta shiga zaginshi tana fadin Allah ya isa mugu azzalumi kawai, wani dukan zai sake kai mata Anty Reemah ta rike hannunshi ta kwada mishi mari, wani irin kallo yayi mata na mamaki yace "Mum------ shut up ta katseshi rai a bace, kana hauka ne, wace irin zuciya gareka da zata dinga saka dukan mace, ko ka sami jakar ka ne? tun safe kake jibgarta, Koma me tayi maka ai da sai ka fadawa mummy ba wai kai ka yanke hukunci da kanka ba, beside ma ina ruwanka dan tasa Nadeeyah wanke wanke, meye naka a ciki, kullum ni kenan in nazo gida bani da kwanciyar hankali saboda kai, duk sona da yin zumunci haka nake hakura saboda bakar zuciya irin taka, yanzu rashin kunyar taka akan mahaifiyata ya kai har ka kusa zaginta, saboda dai ka nuna wa duniya mu bamu baka tarbiyar girmama na gaba da kai ba, To bari kaji, yadda na haifeka itama haka ta haifeni, walhy duk ranar da ka yarda tayi min baki akanka babu ni babu k------- da sauri Musaddiq ya rufe mata baki, subhanallah!!! Anty me ya kawo wadannan magangannun? Me yayi zafi haka? Kallonshi Anty Reemah tayi tace "barni da yaron nan little, so yake yi ya kashe ni, baya san zaman lafiya ko kadan, tun jiya da daddare mummy ta fada min irin rashin kunyar da yayi mata, sannan yau da safe ya sauke dukkan fushinshi kan Badariyya, me tayi mishi har takai ga duka sai kace " *SHAGON MADA* " in ma da gaske Badar tasa Nadeeyah wanke wanke wat is the big deal in it? ai mace ce, kuma kowace mace da aikin gida aka santa, most he sai ya nuna karfinshi jikin 'ya mace sai kace ya samu jaka, Rage sautin kuka Badariyya tayi saboda taji asirinta na gab da tonuwa, zatayi magana Musaddiq yayi saurin cewa waitt Anty, waye ya fada miki Hilal ya daki Badariyya? Hararshi Mummy tayi tace "Nice! Ko karya nayi, bai daketa din bane, fada mishi da bakinki Badar, ya daketa saboda wannan munafukar ta hada tuggu da karya saboda kawai ta shiga tsakanin ya'yana suyi ta fada kamar karnunka, to ta Allah ba taki ba walhy. . Ni fa ban gane ba? Musaddiq ya fadi hade da kai idonshi kan Badariyya dake rike da kuncinta, Me Nadeeyah tace game da ke, kuma da yaushe Hilal

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156