Skip to content

Chapter 41

Chapter 41

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,199 words 0 views Progress saved
Download Book

Goggo bace ta haifi mahaifiyarsu, ashe dalilin kiyayyar kenan, sun sani tabbas in har uwa daya suke dasu Mummy bazasu taba wulakanta mahaifiyarsu ba ko da kuwa mijinta yafi *KAMAYE* talauci Shi kuwa Daddy banda daurewar kai zuciyarshi ce ta tafi tunanin lokutan da ta dinga mishi magiya akan ya janye maganar aurenta, kalaman Abbakar ya shiga dawo mishi " *Kyari, yarinyar nan tana cikin matsala, anya kuwa mutanen gidannan su suka haifeta? "Ko a makaranta bata hutawa saboda hidimar yar uwarta, yadda kasan baiwa haka suka maida ta, ina tunanin yar riko ce, ka bita a hankali ka lallabata zaka fahimci daga inda matsalar take, walhi ta bani tausayi matuka saboda yadda naji tana kuka kamar ana yankan naman jikinta* dana sani marar amfani ne yayi mishi dirar mikiya cikin zuciyarshi, muryar Goggo ce ta katse tunaninshi, cikin kuka ta fito da sarkar da ta zame mata mafitar karshe da zaisa ta fita a zargi ta damkawa Hafeez a hannu, tace "wannan sarkar Kakarku ce da mahaifiyarku ta gada, nayi nayi suwaiba ta karba taki, yanzu gashi bata raye dole in sauke nauyin magada a kaina, kallon sarkar Baffa yayi ya share hawayenshi yace "Samun mace mai rikon Amana irinki sai an tona Ma'u, nagode da rike min Amana da kikayi, Anty Reemah dai kallonsu kawai takeyi hawaye yaki tsaya mata, tuno irin ukubar da mama Suwaiba tasha takeyi, babu abinda bata sani ba na daga halayyar da kakarsu kewa mama suwaiba da ahalinta, wannan shine dalilin da sanyata take matukar kauna da tausayinsu... Labarin halin kirkin Suwaiba Goggo ta dinga fadi saboda dai ta wanke kanta a idon Daddy, shi kuwa ya gama fahimtar komai tun da yaji cewar ba ita ta haifeta ba, sai Gab da la'asar suka fara shirin tafiya, kallon Aljihun Hafeez Goggo ke tayi tana tsine mishi a ranta, wato ma bazai ce mata ta ajiye musu sarkar ba, taso hada baki da Mummy su karbe sarkar taga mummy ta kanta takeyi, burinta kar Daddy ya canza mata... ko da ta fito waje ya riga ya shiga mota har ya tada ta yana kokarin tafiya, da sauri ta karasa ta shiga ciki tana mishi kallon tsoro da mamaki.... *GOMBE* Uncle Abdallah.. Kawu Abdallah... Sweet Papy Abdallah Ajiye takardun hannunshi yayi yace "Ruwaidah problem, ta dawo makaranta yanzu fa babu wanda zai huta, kafin ya ankara yaji ta fado jikinshi, nishi yayi da karfi yace "Ruwaida ai sai ki karya ni, baki san yanzu kinfi *OBENIZA* girma ba, dagashi tayi hade da bude baki tace "Papy Obe what? Hancinta ya ja da karfi yace "OBENIZA, bata rai tayi ta fara daga hannun rigarta tace "yanzu Papy har girmana ya kai na Obeniza ben? Wallahi sai na hadaka da *Anni* ! nan ta bar jakar islamiyyarta ta ruga cikin gida da gudunta tana kiran Mamy nd Anni da iya karfinta, Jamal ne ya fito daga daki hannunshi rike da Game yace "problem child is back again, tana zuwa zata gifta dakinshi tace "Yaya Jay, wai dagaske nakai girman obeniza ben? Kallonta yayi sama da kasa yace "to ai an cuci obeniza ma da ake hadaku, kinfi shi girma sau goma, hannunta ya kamo hade da rike kunnenta yace" warning na fito in miki, yau sunday, wallahi in kika kuskura kika dameni a gidan nan sai na kusa maida ke jaka dan duka, salin alin kije kiyi baccin rana kafin a kira la'asar, da fatan kinjini da kyau? Wani irin karaaa ta saki mai karfi tana bubbuga kafarta a kasa, Da gudu Mamy ta fito daga dakin Anni tace "waye? lafiya, motsin kofar Jamal ta gani ya tabbatar mata da shine ya taba ta, "bude kofar nan Jay, ta window ya leko yace "Mamy babu abin da na mata fa, kawai dan nace mata Anni bata da lafiya yau karta damu mutane shine fa ta fara kuka, daukarta mamy tayi tace "Sorry my love, Anni will get well soon in shaa Allah kinji, muje ki ganta, gefen Anni ta zauna tana fadin Anni wanene ya saki ciwo, hannunta Anni ta rike tace "bana ciwo takwara, lafiyata kalau, tashi kije kici abinci kizo kiyi min fira kinji, mikewa tayi tabi bayan mamy hade da cewa "to Anni na ni kadai banda Wicked yaya Jay... Suna fita Alh Abdallah ya shigo dakin ya zauna a kusa da ita, Anni likita yace "idan baki daina tunani ba zamu iya rasaki, zuciyarki ta kusa shiga matakin Karshe, me kike so wanda Allah bai miki ba, duk irin tsanar da akayi miki a gida saboda ni yanzu bai zame miki alkhairi ba, babu abinda na rasa Anni, dukiya, mace, 'yaya, ga kuma ke da kika zamo jigo a rayuwata, kece mafarin komai Anni, hawayen da ya zubo a idonta ta share tace "Uba" Abdallah, ka rasa uba, tun kana ciki ake min kallon fasika, har fitowarka duniya ban huta ba saboda kiranka shege da akeyi, nasani kayi min kawaici na rashin ganin laifina akan rashin sanin inda ubanka yake, A yau ma abun da na saba fada maka shi zan fada maka, wallahi tallahi Abdallah kai dan Aure ne, sunnar manzon Allah ita ta samar dakai, amma babban abin takaicin shine har yanzu bazan ce ga inda mahaifinka yake ba.... ta karashe da kuka mai hade da tari...... (Twist) karku rude ku biyoni da muje komai zai warware.... Daddy nayi magana da papa akan ina so a bani daya daga cikin yaran mama suwaiba mu rike, yardarshi tasa nace bari in tambayeka ko za'a bani, ajiye cup din hannunshi yayi yace "banajin ki Reemah, na yarje miki ki dauki zainab domin itace karama, ita take bukatar uwa irinki, ita kuwa Nadeeya yanzu ta girma gara ta zauna anan ta cigaba da makarantarta, Allah yayi miki albarka, ya kara miki soyayyar yan uwanki a cikin zuciyarki, Ameen Anty Reemah tace hade da janyo abin cire farce ta cire mishi wata kumba da ta dago a kafarshi.. yaushe zaku koma ne? Daddy ya tambayeta yana taba gurin da ta cire farce,, jibi in shaa Allahu Daddy, to Allah ya kaimu.... ta amsa da Ameen sannan suka cigaba da hirar ya da mahaifi... Mrs Tijjani shattima [09/03 6:50 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣2⃣ By *Aysha Ya'u kurah* Karar da wayarshi keyi ne ya sanya shi jan tsaki hade da mik'a hannu ya dauka, kara ta yayi a kunnen shi, "uhmm *Meerah* Hw u, ya fadi kamar mai cin magani, daga daya bangaren tace "nt good kangiwa! Cire wayar yayi a kunnenshi ya kalli screen din yayi tsaki a hankali hade da mikawa Musaddiq, deal with her pls, inada abun yi, murmushi Musaddiq yayi ya karbi wayar cike da barkwanci yace "Meeran Kangiwa, kin ma manta da Allah yayi ruwan Musaddiq a doron duniya ko, bude baki tayi tace "laaaa small uncle kayi hakuri, kana raina kullum, in na kira kangiwa bai cika picking ba, kuma bani da contact dinka, am so sorry plss, "a'a haba bakomai, ba gashi yanzu mun gaisa ba, just pulling ur legs ne dama, ya karashe cike da zolaya, So ya gida nd su Adeel? Lafiyarsu kalau we missed u alot ta fadi murya cike da farin ciki, ummm really ya fadi hade da cewa "i missed

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156