Skip to content

Chapter 88

Chapter 88

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,199 words 0 views Progress saved
Download Book

Hilal ya jingina jikinshi a karfen balcony ya sauyawa wayar hannunshi mazauni zuwa kunnen dama yace "Wowww, is this a dream or? REALITY Musaddiq ya katseshi hade da lumshe manyan idanuwanshi, sajen fuskarshi ya fara shafawa yana fadin "i don't knw how Hilal, na tsinci kaina a tarkon kauna, ganinta kadai yana tsaida duk wani magudanar jinin jikina, idan najiyo muryarta nakan rasa nutsuwata in daburce na shiga rudani Hilal, Na rasa yadda zanyi in tunkareta da kalmar soyayyata, walhy sonta yayi min mugu kamu ba tare da na farga ba, ya karashe fadi yana mai taba gefen da zuciya ke adane a cikin kirji, Daddadar iskar da ta kada Hilal ya shaka jikinshi ya mutu tubus saboda haroro yanayin da suka shiga shi da dan uwanshi daya, har yana ganin ma yanayin nashi yafi na Musaddiq, saboda wani irin sonta da yake ji a dukkan sassan jikinshi ba zuciya kadai ba, A kagauce ya kauda tunanin yace "who is the lucky one my Guy, "call me lucky a ranar da zan iya tattaro kalaman so in fada mata, "Wait wait Kyari, u mean baka fada mata ba? gyada kanshi yayi fuska a dame yace "na kasa Hilal, wallahi i can't, dariya Hilal yayi yace "lallai baka shirya soyayya ba, a shagwabe musaddiq yace "kai zaka tayani fada mata, i knw zaka ce baka son raini, plss u have to help me out dan na gaji da wannan ciwon takurar, " it's well Hilal yace yana dariya sosai, fada min wacece , sannan ka turo min numberta Asap in tsara maka ita, cike da fargabar kar ya fada mishi sunanta yace bazai iya ba saboda baisan raini ko kuma wani abun daban yace "promise me in na fada maka bazaka ki fada ba? "Haba ai kaima kasan ko wuta take zan bita in fada mata for u, bare a cikin gari take kuma mutum ce kamar mu, kai dai kawai fada min everything about her,, *NADEEYAH...* *Hilal i'm in love with Nadeeyah....,* Tartsssssssssaas.... wayar hannun Hilal ta subuce ta fadi a kasa........... Mrs Tijjani Shattimah....... [04/04 10:04 PM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣3⃣ By *Aysha Ya'u kurah* Sulalewa Hilal yai a hankali yayi zaman dirshan a gurin, kallon wayarshi yayi wacce yake jiyo muryar Musaddiq yana fadin "kana jina? Hello Hilal are u der?, girgiza kai Hilal ya shiga yi yana fadin "nooo dis is nt true, da sauri ya mutstsike idonshi ya bude dan ganin ko mafarki yakeyi, k'ara wayar da glass dinta ya tarwatse ta sakeyi, hannu na rawa ya mika shi ya janyota, dannata yayi ya sanya speaker, nan take muryar Musaddiq ta sake gauraye gurin "Pls Mana, kai kadai kake understanding feelings dina, kai kadai ne zaka taimakeni, wallahi i love her.... Toshe kunnuwa Hilal yayi kalmar *wallahi I love her* ta dinga amsawa cikin kunnenshi, runtse idanuwanshi da suka zama kamar gauta yayi kirjinshi na duka kamar ana daka, duk yadda yaso yayi kuka hakan yaki yiwuwa a gareshi dan ba sabawa yayi ba, kuka... sam bazai iya tuna ranar da yayi shi da girmanshi ba, A hankali yake maimaita "Why Nadeeyah, why nt order gal, ya Allah... ya karashe hade da dafe kanshi, daina jiyo muryar da yayi ne ya sashi saurin daukar wayar, juyata ya dinga yi a hanunshi yana jin haushin dalilin da yasa ya mallaketa tun farko, screen guard din daya fashe ya zare.. nan hoton da ke daure kan screen din nata da Musaddiq ya fito baroro, maida wayar yayi da sauri saboda wani abu da yaji ya taso mishi, Dakyar ya iya mikewa ya shiga dakin, rub da ciki yayi yana hango wa kanshi halin da zai shiga, yaso Nadeeyah kamar rayuwarshi, daidai da second daya bata taba fita a ranshi ba, sai gashi yau Musaddiq da bayan iyayenshi bashi da kamarshi shi yake son abun da yakeso, juyi ya dingayi a gado ya rasa abun da zaiyi yaji sanyi cikin ranshi, komai ya daina aiki a jikinshi, Zainab ce ta fado dakin da gudu, drawershi ta bude ta shiga tana fadin "boyeni yaya, Anty zata dukeni, yadda ta rufe kofar da karfi ya sa takardun saman drawer zubowa kasa, jiki ba kwari ya mike ya tattarosu ya zubasu a kan gado, nan take zuciyarshi ta raunana da yayi tozali da zanen da ya gama satin da ya wuce, tsugunawa yayi ya janyoshi ya zuba mishi ido, dariyar dake matukar burgeshi yayi nisa cikin kallo ba tare da sanin halin da idanuwanshi ke ciki ba... hannu yaji kan kuncinshi ana share mishi hawayen da baida masaniyar zubarsu, dago kai yayi ya kalleta itama nata idon ya ciko da kwalla, da sauri ya hada jikinshi da nata ya saki wani irin kuka mai tsayawa a zuciya, ita kuwa da karfi ta saki nata wanda ya janyo hankalin su Anty Reemah da Papa da shigowarshi gidan kenan, Da sauri ya turata waje ya sama dakinshi key, Hinad dake lekenshi tayi saurin komawa itama kukan ta saki dan abin da bata taba gani bane tun tasowarta kuka a idon Hilal, takardun ya tattaro yayi musu runguma kamar zai maidasu ciki, a lokacin kukan da yakeyi ya ci karfinshi dan har sheshshekarshi su Anty Reemah sunaji, babu irin bugun da basuyi ma kofar ba yaki budewa, da yaga sun matsa sai ya tattara duka takardun, ya zaga baya ya sanya musu wuta, ganin hayakin dake fita ta kasan dakinshi ya sanya Anty Reemah sakin Kuka sosai tana fadin "dan san annabi Muhammadu Hilal ka bude kofar nan, Papa kuwa ranshi ya gama baci ya dinga dukan kofar, ko gezau batayi ba dan mugun karfi gareta, murya a kausashe yace "Muktar bude kofar nan, wallahi kaji na rantse in baka bude ba zanyi maka mummunan furu--- bude kofar yayi ya tsaya a gurin, har lokacin idonshi bai bar zubar ruwa ba, da sauri Anty Reemah ta karasa tana share mishi hawayen, itama masu zafi na fita a idanuwanta, Rungumeshi tayi tana tambayar dalilin zubar hawayenshi, kamar ta sake kunno wutar cikin zuciyarshi haka ya kwantar da kanshi a jikinta yana kuka kamar karamin yaro, Papa bai bi ta kanshi ba duk da shima ya shiga tashin hankalin ganin hawayen dan nashi, bayan dakin yaje yaga komai ya kone sai toka, dawowa yayi da sauri rai a bace yaja hannun Hilal, "meye wannan? Yanzu in abun nan da kayi yazo da tsautsayi fa? dan iskanci ka rasa inda zaka sa wuta ka kona takardu sai a nan, karkatar da kai kawai Hilal yayi baya ma gane fadan da Papa ke mishi, abubuwa da dama ke mishi yawo a kai, "Papa please, Anty Reemah ta fadi cikin sigar tausayawa, bai kalleta ba yaja tsaki ya fita shima zuciyar ta shi a karye take, baisan me ya sanya Hilal kuka ba, amma yasan koma meye ba karamin abu bane... Anty Reemah kuwa zaunar dashi tayi tana rarrashinshi tana tambayarshi abun dake damunshi har ya sanyashi zubar hawaye, kwanciya yayi a jikinta wanda har ya manta rabon da ya kwanta a jikinta haka, Mugun tausayin kanshi yakeyi dan ya rasa makomar zuciyarshi, "Tell me Babana, menene? Cikin muryar kuka yace "Mum pls don't ask again, ki zauna anan karki tafi ki barni, hannu tasa

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156