Skip to content

Chapter 49

Chapter 49

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,200 words 0 views Progress saved
Download Book

fito da sauri ta karbi takardun hannunshi, gaisheshi tayi cike da kwarkwasa tana shishshige mishi, dan sauri ya kara yi yana amsata cike da basarwa, Bayan ya amsa gaisuwar yan ajin idonshi ya sauka gurin sit dinta, ba yadda ya saba ganin ta ya ganta ba, nan zuciyarshi ta shiga damuwa, yaso ta'allaka yanayinta da lokacin sanyi ne ya sanyata labta mai a fuska, ta kuma kunshe kanta kamar mara lafiya, a gurguje ya dan yi musu bayani akan topic din da yazo musu dashi, yana gamawa ya fito da script din ya fara rabawa, wasu suyi murna wasu su kunshe abin su, saida ya gama da kowa sannan ya kira sunan Nadeeyah, kamar mai tausayin kasa ta fito ta karba, tana budewa taga 10 duk sauran zeros, kallon shi tayi idonta ya fada cikin nashi saboda tunda ya bata bai dauke idonshi a kanta ba, kauda idonta da yayi narai narai tayi, nan take kwalla suka ciko su, kafin ta karasa gurin zamanta ta fashe da kuka marar sauti, har lokacin idonshi na kanta, ganin hawayenta ne ya sanyashi daburcewa, A dan ya fara magana yana yabawa da kokarinsu, sannan yace duk wanda yaga ba'a mishi marking daidai ba ya sameshi a office, yana cikin class din aka buga karrawar break, permission ya basu na kowa ya je yai break, takardu ya fara hadawa yana kallon su ta cikin glass dinshi, Amal na karbar script din tana fisgewa, fita yayi a ajin yasan dole in ta duba ta sameshi a office.. Babu yadda su Amal basuyi da ita akan taje ta nuna mishi baiyi mata marking wasu guri ba tak'i, tace musu babu mamaki shi din yaga banyi daidai bane shiyasa, zan dage a exams, cike da masifa Haifa ta fisge takardar tace "ni bari in kai mishi, sai shegen hakuri kamar damo, an fada miki ana hakuri da marks ne, bayanta Amal tabi tace " muje wallahi, sai ya gyara mata, kwala musu kira Sabrinah tayi da karfi, tana haki ta karaso gurinsu da yoghurt da bons a hannunta, karbar script din tayi tace "ku koma class in kai mishi, may be marking ya mishi yawa ne bai gani ba, da kamar su karba sai suka ga itace class rep dinsu suka bar mata hade da nuna mata gurin da tayi daidai.. Excuse sir.., bai dago kanshi daga kasa ba yace yes come in, da sauri ta shiga ta tsaya a gaban table dinshi, tsaki yayi a hankali da yayi gamo da Sabrinah, "lafiya, ya tambaya hade da mikewa kamar yana neman abu, makale murya tayi tace "Sir akwai script din da bakayi marking daidai ba, yarinyar tana can tana ta kuka, kuma ta san ta amsa daidai, murtuke fuska yayi yace "script dinki ne? Girgiza kai tayi tace "nooo na Nadeeyah Adam ne, zama yayi yace "ajiye takardar anan kije ki kirata tunda she is sure of wat she wrote, ajiyewa Sabrinah tayi ta fita tana girgiza ko ina na jikinta, ita dai Allah ya daura mata son Tahir, kasancewarsu makota yasa tare suke zuwa makaranta, komawa ne ba tare ba saboda baya tashi da wuri, ya dade da harbo jirginta shiyasa ya kama kanshi dan samm baya san macce mara kamun kai a cikin maza, ita kuwa Sabrinah ko wani namiji a school din yasanta saboda tsananin kyawunta da rawar kanta.... Tirjewa Nadeeyah tayi tace ita Allah ya kashe ta baza taje ba, zata dage a exams, bazata iya zuwa office dinshi yana kallonta dayday yana wulakantar da ita ba, ga turancinshi ya mata tsauri bama ta gane abin da ya ke cewa, haka nan su Haifa suka hakura sukayi banza da ita su a dole sunyi fushi, har aka tashi a gida basu kalleta ba, kamar bakinsu na ciwo suka ce "Nadeeyah sai gobe Allah ya kara sauki, share majinar hancinta tayi tace "kuyi hakuri ku fahimceni, basu ko tsaya saurararta ba suka fita, school bag dinta ta rataya ta fito itama, a gurin sauka kasa ta hadu da Husna, riko hannunta tayi tace "ya muran kin dan ji saukinta, gyada kai Nadeeya tayi tace "da sauki, muje mu jira malam Ali ya dawo daga kai Badar, walhi yau muna zuwa gida zan fadawa mummy duk abin da Badar ke miki, yanzu ki dubi yadda sanyi yayi miki mugun kamu, saboda tsabar bakin hali duk ta jike bargon da kike rufa, ni na rasa irin halinta, yanzu dole saboda mugunta kullum sai mun jira an kaita a dawo a dauke mu, ko tausayin malam Ali batayi, murmushi Nadeeyah tayi tace "kiyi hakuri karki fada, wata rana sai labari, babu abin da bai wucewa a rayuwa, muje school shop in samu tom tom insha, suna isa Husna ta siyan mata tom tom ta hada mata da biscuit da maltina mara sanyi, nasan baki fita break ba, muje mu zauna a can in kin gama sai mu koma gate... Tun yana kallon kofar shigowa har ya gaji ya dubi agogo yaga lokacin tashi yayi, tsaki yaja ya mike ya kashe komai na office dinshi, yasan bazata zo ba, a ganinshi tafi karfin tazo tayi rokon cewa tayi daidai ne, rai a bace ya dauki mukullin mota hade da rataya jakar laptop dinshi ya fita daga office din, jiki a sanyaye ya tada motar ya fara tafiya a hankali, yarinyar nan tane neman zame ma zuciyarshi damuwa, yana gab da fita gate din ya hangosu, atishawa take yi a jere masu zafi, nan idonta ya kada yayi jajur hade da fitar ruwa, daidai inda suke yayi parking, sauke glass yayi yana jiyo Husna na fadin "wani irin lalacewa kuma malam Ali, haba dan Allah, kasan Nadeeyah ba lafiya gareta ba, ga rana gashi babu motar haya, dan Allah ka koma gida ka karbi mukullin motar Mummy, rai a bace ta kashe wayar tana ma Nadeeyah sannu,, baisan sunan Husna ba saboda bai daukarsu komai, yadai san Badar saboda rashin mutuncinta ga dalibai ana yawan kawo kararta, kuma yasan gidansu daya, "Hey Kyari, babu wanda baisan muryarshi ba kaf cikin makarantar, da sauri ta iso gurinshi tace "Yes sir, Good afternoon! "Hw u ya fadi yana unlocking motar hade da cewa "baku wuce gida ba? yamutsa fuska tayi tace "driver yaje kai Badar on his way back motar ta lalace, yanzu dole mu jira shi ya koma gida ya dauko wata, and my sister is very sick, saida takai aya sannan ya dauke idonshi a kan Nadeeyah yace "ayya sorry, Allah ya bata lafiya, kuzo muje in kaiku gida, cike da murna Husna ta janyo Nadeeyah, zasu shiga motar Nadeeya taja Hannun Husna, tace "in wani guri zashi fa, ki kyaleshi mu jira malam Ali, fisgewa Husnah tayi tace dalla shiga muje, anan zaki zauna ciwon ya karu, baya ta bude ta shiga hade da cewa "ina yini, bai amsata ba yayi saurin rage A.cn motar hade da tada ta, sunan unguwar ya tambaya, Husnah ta fada mishi harda adress, duk yadda Nadeeyah ta kai ga matse atishawa abin yaci tura, a jere ta dunga sakinsu, ta mudubin gefe yaketa kallon yadda idonta yayi, A lokacin in hankalinshi yayi dubu to duk sun tashi, hanyar dialogue pharmacy ya dauka, suna zuwa ya kalli Husna yace "ku jirani in siyo

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156