Skip to content

Chapter 2

Chapter 2

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,201 words 0 views Progress saved
Download Book

sallah, karar da wayarshi keyi ne ya dawo dashi cikin duniyar tunanin da ya tafi, hannu ya zira cikin aljihunshi ba tare da ya d'ago ba ya danna ya Kara a kunnenshi, Assalamu alai-- "hello Ya Hafiz ta katse shi cikin kaguwa, dago kanshi yayi cikin firgici yace "Nadiya Lafiya,? fizge wayar mamma tayi tace "Hafizu kana Ina ne, duk abunda kakeyi ka barshi ka dawo gida, mikewa yayi da sauri ya Sanya silifas dinshi, ya kalli abokin aikinshi yace "Haladu dan Allah ka Mik'a min baron nan gidan oga lukman in har ban dawo da wuri ba, Haladu yace "lafiya dai ko, "walhy ban sani ba mamma ke kira na, ya karasa fadi yana tafiya da sauri , "Allah yasa lafiya haladu ya fadi da karfi dan Hafiz ya kusa karya kwana, zuciyarshi cike take da fargabar abinda zai je ya tarar a gida... Hello Baffah, an yini lafiya, baki har kunne baffah "yace lafiya lau ya sallar, "sallah alhamdulillah, "Dan Allah Baffa kace ma su Husnah su biyo MUSADDIQ na aiki Haruna driver, to bakomai daga ya karaso zansa su taho saboda dare, "kana nufin har yanzu bai zo ba baffah, baffah yace "eh to sunce min sun ganshi d'azu amma ni har yanzu bansa shi a idona ba, ikon Allah ta fadi hade da gyara zama, ya rigasu fita gida fa, kuma saida na mishi kashedi akan yawo, Yanzu haka yana can gurin abokan banza, amma dai ya basu sak'onka ko? , "ko kusa bai basu ba, baffah ya fadi had'e da yak'e wanda yafi kuka ciwo dan ya kosa yaji makwafin kudin da ya ba jikokinshi da Karin wasu a aljihunshi, "karka damu baffah bari in kirashi inji inda ya tsaya, "too bakomai Kar dai ki matsa mishi kin San yaran yanzu saida lallami, haka ne baffah nagode a gaida Goggo,"to zata ji Nima na gode,.... Kiran Musaddiq ta shiga yi, abin ya d'aure mata kai da taji wayoyin shi a kashe, lallai yau zan bala'in sab'a ma Yaron nan, duk fadan da na mishi akan shirman partyn nan baiji ba ko, Allah ya kawo shi gida wallhy Mai rabani dashi sai Allah ta wurga wayar cikin jaka ta d'auki gyale da mukullin mota ta fita... "ji nake kamar a mafarki mamma, shafar kudin ya sake yi yace "ban taba tunanin zan rike irin wadannan kudin ba a rayuwata, Mamma da farin ciki ya mantar da ita damuwa da yunwa tace "kaidai bari, Allah kenan maji rokon bawa, duk yadda mutum ya kasance cikin kunci da bakin ciki to in ya dogara da Allah sai ya samar mishi mafita,, Hafiz yace "haka ne mamma, to yanzu ya zamuyi da kudinnan, "shi nake tunani hafizu, mu jira babanku ya dawo sai musan abin yi dashi, dubu biyu ta ciro cikin kudin tace je kayo mana cefane da wannan muyi abinci kafin ya dawo, Zainab da ke kwance Kan cinyar Nadiya tace "anty Madara ta, Nadiya tayi dariya tace "kiyi hakuri yanzu za'ayi abinci muci, mamma na jinsu tayi kamar bata ji ba tace, "au Hafizu na manta ka siyo ma auta Madara kaji, Nadiya tayi murmushi tace kamar kinsan maganar da takeyi kenan, Mamma tace au haba, taho auta ta kinsan ni namiki alkawari kuma bazan manta ba,, haka suka kasance cikin farin ciki a ranar, ji sukeyi kamar babu kamar su a doron duniyar Allah SWT, Allah sarki, kud'in da bai wuce kudin naman wani gida ba shi ya Sanya bayin Allahn nan murna har suke Jin babu kamarsu...... Mrs Tijjani Shattima... [04/12 09:42] Meela Adeel: 3⃣ °ZUMUNCINMU A YAU ° BY Aysha Ya'u Kurah *******10:56pm****** Zaune yake cikin motarshi kafafunshi duk biyun na waje yana latsa wayarshi da ko minti uku baiyi da kunnata ba, text din mummy ya karanta yayi d'an murmushi had'e da shafa kwantaccen sajenshi, rufe wayar yayi ya sake duba agogo,… gyara zamanshi yayi ya rufe motar yace "na tabbata yanzu mummy ta isa k'asar Singapore ita da k'awanta cikin mafarki, tada motar yayi ya karaso kofar gida, kiran mai gadin su yayi a waya dan ya bud'e mishi gate, yana tsoron latsa hon ya dawo da mummy cikin kasar Nigeria, da sauri Mai gadin ya bud'e mishi, ya shiga yayi parking a gurin da aka tanada dan ajiye Motoci, Kiran waya ya shiga yi kafin ya karasa kofar parlon.. Badariyya na zaune tana buga game taji land line din dakinsu na Kara, pause ta danna ta Mik'e tana tsaki, "hello.. ta fadi cikin muryarta Mai cike da izza da isgili, "hey Badar zo ki bude min kofa kuma kiyi a hankali Kar mummy ta jiki kin gane ko, katse wayar tayi ba tare da ta amsa shi ba ta juya ta fita daga d'akin, d'akin mummy ta nufa, bud'e kofar tayi ta shiga ba tare da tayi sallama ba, dan a ganin Badariyya sallama ta talakawa ce,, hasken da ya gauraye d'akin ne ya farkar da mummy daga bacci, Mikewa tayi hade da mik'a tace "BADAR lafiya, yaya Musaddiq ne ya kira ni wai in bud'e mishi kofa.... Bawan Allah yana waje yana jiran Badariyya ta bud'e mishi kofa, ganin da yayi har minti 5 ta wuce bata bude ba ya fara mita cikin zuciyarshi, d'aga wayar yayi da niyyar sake kira yaji ana tab'a kofar, tura wayar yayi cikin aljihu ya k'arasa kusa da kofar fuskarshi d'auke da murmushi, "ina kika tsaya ne haka, har hakuri na ya fa---- maganar ta makale mishi a mak'oshi sakamakon ido hud'u da sukayi da mummy, zaro ido yayi ya had'iye wani mugun miyau, dariya ya fara yi yana fad'in mummy baki kwanta ba, tun d'azu Ina nan k'ofar gida a zaune ni da Tinau Mai gadi yana bani Labarin k'auye, sannan malam--- juyawa tayi ta barshi a tsaye, shigowa yayi ya rufe kofar ya bi bayanta da gudu, can gefe ya hango Badariyya tsaye tana mishi kallon raini, harara ya jefe ta dashi yace "tun kina yar ficiciya kin iya munafurci da makirci Ina ga in kin girma, wallhy kinji haushin rayuwar ki idiot,, tsaki taja ta wuce d'akinsu,, Kofar dakin mummy ya karasa, a hankali ya murd'a kofar ya shiga had'e da sallama, kusa da ita yaje yayi kneel down ya kamo hannunta yace "kiyi hakuri mummy, wallahi ba party na je ba, ina gidan su Mahmud tun da na fita daga gida, sai dare na bar gidansu na dawo kofar gida na zauna, Dan Allah kiyi hakuri banason wannan fushin please ya karashe a shagwabe,, bata tanka mishi ba ta zame hannunta cikin nashi tace "bani,, zuciyarshi na dukan uku uku yace "me zan baki?, K'ara tamke fuskarta tayi tace kud'in Baffa da na aike ka dashi, dakewa yayi yace "ni gidan mama suwaiba kika aikeni saidai ko driver kika aika gidan Baffa, "karka raina min hankali Musaddiq, kalleni da kyau banyi girman da zan fara mantuwa ba, dubu biyar na baka ka kaima "SUWAIBA" dubu d'ari biyu na Baffa, sai dubu Hamsin na k'anwar k'awata "Hajiya Nafeesa dake layin su suwaiba, bud'e baki yayi yace "Innalillahi wa Inna ilaihir rajiun, mummy ai banji duk lissafin da kika min ba, ni dai sunan mama suwaiba kad'ai naji, na bata dubu dari biyu da biyar, ga dubu hamsin nan a aljihuna

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156