Chapter 44
Chapter 44
zan fada mata, ta fadi tana murmushi, hannu suka dinga dagawa juna har motar ta fita, kallon Nadeeya yayi yace "kina nan dai lafiya ko? Amsa mishi tayi da "lafiya lau yaya, labarin canjin da mummy tayi ta bashi sannan ta kara da hidimar dasu Hilal suka mata, hira sosai sukayi kafin ya shiga ya gaida mummy, bayan sun gama gaisawa yace ma mummy zai koma Gombe, akwai makarantar da yayi applying, sun mishi email ya samu shine zaije ya fara registration, addu'oi ta jero mishi na fatan alkhairi sannan ta tambayeshi in da ya ajiye sarkar da Goggo ta basu,. damun da Goggo tayi mata akan sarkar ba kadan bace, nuna mishi tayi bata san sarkar ta salwanta, Murmushi Hafeez yayi yace "tun ranar da aka bani Daddy ya karba, bata kwana a gurina ba, murmushin yake mummy tayi tace "yauwa ai kaga tana gurin Babba ya fi, Allah yayi muku albarka, amsawa dukkansu sukayi sannan Hafeez ya tashi ya tafi cike da kewar yan uwanshi...... Mrs Tijjani Shattima.... [09/03 9:57 PM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣3⃣ By *Aysha Ya'u kurah* A makare suka isa airport din, sauri sauri suka shiga inda ake layin shigewa gurin da jirgin yake, kallon Musaddiq Hilal yayi yana son mishi magana amma bakin shi yayi nauyi ya gaza furta komai, to me zai ce mishi, in yace ya kula da Nadeeyah, ya zai dauki kalmar a cikin zuciyarshi, saida layi yazo kansu sannan yayi musu sallama cike da kewa ya juya ya koma gurin motarshi,, Yana shiga kafin ya tada yaga wayarshi na fitar da haske alamar kira, "har ka fara missing dina? Musaddiq ya fadi yana dariya, daga daya bangaren Hilal yace "come on wani missing, hutawa ma zanyi da matsalolinka Mr soft, dariyar Musaddiq ya sakeyi yace "to why did u call, admit kawai *Head of elephant* , dariya sukayi dukkansu sannan Hilal yace "Zee ce tace in kiraka, and tace in fada maka kasa mata ido akan yayarta, gata nan kwance duk ta damu, canzawa wayar kunne yayi ya rage sauti yace "Plss Kyari ka kula da yarinyar nan, kasan bata da kowa, nd Daddy bai cika zama ba, kai ne mazaunin gidan for nw kafin ka samu aiki, dan Allah ba sai ta tambayi wani abu ba, u shud knw abinda mace ke bukata every nw nd then, kawai tausayi suke bani, at der early age sun rasa iyaye duka, plss try kyari kaima ka zama jajirtaccen namiji ya karashe cikin shakiyanci, gerraut Musaddiq ya fadi yana dariya, dama ni ai jajirtacce ne, kawai dai.... bari ma dai meyasa nake fada maka, and karka damu tana bani tausayi as well, in shaa Allahu bazan bari tayi lacking komai ba, kuma zansa ido akanta, "yayyy dats my Good Boy, shiyasa nake sonka kanina, kuma kasan sosai fa nake sonka,Hilal ya fadi yana dariyar tsokana. "And i hate u ni kuma Musaddiq ya fadi murya a kausashe, dariya sosai Hilal yayi yace "chill kanina zamu shiga jirgi, take care plss, bai jira amsarshi ba ya kashe wayar ya isa gurin jirgin cike da annashuwa..... Satittika sun zo sun wuce, zaman gidan mummy a gurin Nadeeyah ya zama babu yabo babu fallasa, kula sosai Musaddiq yake bata duk da bata cika sakin jiki dashi ba, ita ma Husnah duk da tana shakkar Badar takan zauna suyi hira jefi jefi da Nadeeyah, kyawun Nadeeyar da yanayin jikinta ke matukar burge Husna, ita haka Allah yayita tanason ganin farar mace, uwa uba farin ya hada duk ingredients na dangin kyau, Matsalarta Nadeeyah 'Badar ce kadai, shima sai sunzo bacci, ta dinga zaginta kenan tana fadin saidai ta kwana a kasa, wani lokaci in Husna tasa baki fadan ya dawo kanta, haka dai Nadeeya ta maida gurin kwananta kasa kan bargo dan dai hankalin kowa ya kwanta, saboda mugunta irinta Badar sai ta kure a.c. ta kuma dukunkune a cikin bargo, in sanyin yayi yawa cikin dare sai Husna ta tashi ta rage ko ta kashe gaba daya ba tare da Badar ta sani ba, saidai in safiya tayi kaji hayagagar ta tana masifar dalilin da zaisa a dinga kashe mata a.c., kullum haka sukeyi har Husna ta gaji da kashewa, in taga sanyin yayi yawa sai ta tashi Nadeeyah ta matsa mata su kwanta, da yake tana rigasu tashi shiyasa Badar bata ganewa.... Zaune suke a tsakarsu gidan ta can baya, Badar na gyara kumbar ta, ita kuma Husna na tsifa, dayake kalaba ne shiyasa take tsefewa da hannu, kallon Nadeeyah tayi wacce take zaune tana taya mai aikunsu gyaran cabbage, "Nadeeyah yaushe zaki koma school? Barin yankan Nadeeyah tayi tace "15th, bude baki Husna tayi tace "jiya kenan, gyada kai Nadeeyah tayi tace eh amma zan iya komawa next week, "tabe baki Husna tayi tace "kuma kinajin dadin boarding? Kai ni ai bazan iya rayuwar wani guri, in ba gida ba, dariya Nadeeyah tayi tace "kuma akwai dadi, mutum na koyan abubuwa da dama na daga halin mutane, mabanbantan mutane kake haduwa dasu masu halaye kala kala, comb Husna ta dauka tace "ni fa koma meye bazan iya ba, kema da zaki yi ma Mummy magana a canza miki makaranta ki dawo day da yafi miki,, sai a sannan Badar tasa musu baki, "miss I too knw, madam over sabi, ai sai ki canza mata, tsaki taja da karfi ta mike hade da cewa "wallahi shegen iyayinki ya fiki karfinki, ita tasan public school ne daidai ita, in kuma kina da kudin canza mata sai ki bada himma tasa kai ta shige kitchen tana hararar Nadeeyah, tsaki Husnah tayi tace "gama muje ki rakani saloon ayi min kitso, kema sai ayi miki kiji dadin kanki, gurin famfon tsakar gidan Nadeeyah ta kai cabbage din ta kunna ta wanke shi tass ta tsane, tace ma Husna "na gama! muyi sallah sai mu wuce, da to Husna ta amsata suka wuce ciki, abubuwan Badariyya sam basu dameta ba tunda tana samun sassauci a gurin Husna... Yana gama nunawa plumber gurin dake zubar ruwa daga sama ya biyo ta kitchen dan duba ko akwai inda ke toshe a makwarar, tsaff yagama saurarar maganganunsu, maganar Badariyya ta tsaya mishi a rai, "wai yarinyar nan me ta dauki kanta ne, danne bacin ranshi yayi yakoma ya shiga ta parlonshi, a gurin dining ya samu Mummy tana hada plates din da suka ci abinci shi da bakinshi, gyaran murya yayi yace "Zainab wani class Nadeeyah take? Tunani Mummy ta farayi tace "mate din su Husna ce nasan class dinsu daya, zama yayi akan kujera yace "ki fada mata gobe su shirya tare da su Husna zan kaita makarantarsu ta karasa acan, duk da taji ba dadin yadda yakeson hada Nadeeya da ya'yanta baisa ta nuna mishi ba saboda yadda take taka tsantsan da zamansu, amsa mishi tayi da "to Allah ya saka da alkhairi, bai amsa mata ba ya cigaba da kallon tv.... Shiryawa tayi cikin wata koriyar atamfa mai ratsin ja, dinkin zamani riga da straight skirt mai tsagu, rigar kuma matsatstsa mai budadden hannu, tayi kyau sosai, Husnah ce ta bata a cikin kayanta da suka dan kamata dan tafi Nadeeya fadi kadan, dankwali ta daura ta kunshe kanta ta dauko hijab zata sa,
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156