Skip to content

Chapter 28

Chapter 28

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,200 words 0 views Progress saved
Download Book

yake namiji saida ya kusa sakin fitsari, dan yasan ahalin shaho gaba dayansu babu imani a tare dasu, bai bari maman shaho tayi magana ba yace "kiyi Hakuri dan Allahn Hardejo, kinsan Ma'u bata da hankali, Da hankali na!! Nace da Hankali na, in sun isa su kas--- toshe mata baki Baffa yayi ya jata dakin Aisha, hakuri Aisha ta bata hade da tabbatar mata da Hardejo zaizo har gida ya sami Barde, Har kofar gida matan gidan suka rakata suna tausarta... Cike da fargabar rashin son tashin hankali Hardejo yace "Ya zama dole in yi wani abu akan yarinyar nan, buri na in samu kudin da zan kaita gaban iyayenta har can egypt, to a halin da muke ciki ko daya cikin kwatan kudin babu, ga sarkar ta da nake tunanin saidawa an nemeta ko sama ko kasa an rasa, dafe kanshi yayi yace "ya Allah ka nuna min hanyar da zanbi in ceci yarinyar nan daga sharrinsu Shaho... Sallama dai... dago kai Hardejo yayi cike da bacin rai yace "sau nawa zan maka magana akan cika sallama Muhammadu, cike da girmamawa yace "Ayi hakuri, sai a hankali komai zai zauna min, neman guri yayi ya raba ya zauna, zuwa gidan yanzu duk dare ya zamewa Baffa jiki saboda zuwan Atika, kallon Hardejo yayi yace "yanzu me ka yanke akan maganar Atika, shin zaka aurar da ita ga shaho ne tunda bamu da kudin kaita gida, girgiza kai Hardejo yayi zaiyi magana ya kalli fuskar Muhammadu, wani irin Hasken annuri yaga ya gifta a fuskarshi, murmushi yayi yace "tabbas zan aurar da ita, amma ga kai muhammadu, kai zaka aureta saboda mu tseratar da rayuwarta daga azzaluman nan, saida ya tsugune saboda tsoro, ni kuma? A'a inaa, sam bazan iya hada kaina da tashin hankali ba, yo ta ina zan fara ma ma'u bayani, sannan ni kake so ka bari da bala'in Shaho da iyayensa, dariya Aisha tayi tace "matsoraci bashi zama gwani Baffan yara, to dama ni nace miki ina son zama gwani ne? Ya fadi a harzuke, dariya sosai sukayi, Hardejo yace "yanzu dai fada min cikin biyu, wanne kake tsoro? Ma'u, wallahi bazan iya yi ma ma'u kishiya ba, ka tuna fa rabo ta nayi daga can garin su na kawota nan ba uwa ba uba, sannan yanzu inci amanarta, haba malam, kaifa kace addinin ka ya hana cin Amana, kwarai ya hana cin amana muhammadu, amma kuma shi addinin ya halasta auren mace hudu, ko baka lura da matan dake gidana ba? Kirne fusķa Baffa yayi yace "kai ai ka girma, ni fa? duka yarana nawa, biyu kadai sai ince zanyi aure, ganin da hardejo yayi samm Baffa bazai fahimta ba yasa shi cewa "gobe zanje gurin Barde kawai a daura mata aure da shaho, a kasalance Baffa yace "Haba malam!! yanzu babu wata mafita sai wannan, mafitar kenan, kuma kaki bamu hadin kai, cike da Hikima irin ta mai ilimi Aisha tace "to me zai hana ya aureta har lokacin da zaka samu kudin da za'a kaita gida sai ya saketa, ta tafi, yauwa mai babban suna kin kawo shawara Baffa ya fadi yana gyara zama, yanzu kinga sai kije kima ma'u bayani gobe, cike da mamakin irin tsoron da yakewa ma'u tace "babu matsala, in ka amince wannan duk mai sauki ne, da wannan suka tsaida shawarar yadda zasuyi su taimaki marainiyar Allah daga sharrin ahalin shaho, sam basu da masaniyar halin da zata shiga yafi wanda shaho zai sanyata, wannan shine mafarin shigar baiwar Allah Atika cikin cakwakiyar rayuwar da zatayi sanadiyyar rayuwarta..... A dimauce tayi wurgi da Boddo akan gado tace "samm bazai yiwu ba, in har so yakeyi ya taimaketa ya saki wata a cikin matanshi ya aura, in yaso sai ya maida ita bayan ya samu kudin kaita, kuka ta saki da karfi tace "yanzu duk halaccin da nayi maka da wannan zaku saka min? ashe ni dazu fadan da nayi da Gambo kaina na jawa, ashe abin a kaina zai kare.. dakyar ya nutsar da ita hade da yi mata alkawarin bazai taba kusantar Atika ba, sannan yayi mata nuni da irin alherin da zasu samu da Atika, "nasan kece kika dauki sarkarta! to in kinason sarkar ta zama taki har abada, kuma kinason ki samu mafiyansu in muka kaita gida ki bani hadin kai mu ceto rayuwarta, alkawarin da nayi miki bazan taba canza shi ba... ki yarda dani..... (wannan kalmar nada matukar tasirin ruguza rayuwar macen da ke da saurin yadda).. Allah ka tsaftace mana zukatanmu, dan in mutum nada gurbatacciyar zuciyar da bata yadda da kaddara, to tabbas wannan kalmar ta sama zata sanya mutum cikin hadari in har aka samu akasin dagawar kalmar zuwa ga wani muhallin na daban... Allah ka taushi zuciyar dukkan matan musulmi su yarda da kaddara in tazo garesu..... Washe gari tun karfe goma na safe Hardejo ya daura Auren Atika da Muhammadu a sadaki nairah bakwai da sule biyar, cikin kudin da ya fara tarin tafiyar ya cire ya biya dan yasan Baffa bazai biya ba, bayan shaidu sun shaida daurin auren, Hardejo yayi adduo'i sosai na neman tsari a garesu da samun zuri'a a tsakaninsu.. dan shi kam yana hango ma kaninshi alherin kasancewarshi da Atika, zuwanta garin ma kaddara ce rubutacciya,, (Abinka da adduar mutanen da, masu tsantseni da tsananin tsoron Allah, malamai masu tsaftatacciyar zuciya wadanda basu san meye sabon Allah ba, malaman da Allah ke amsa adduarsu cikin gaggawa saboda tsantseninsu.)...... Juyi yakeyi sosai yana rike da kirjinshi da yake jinshi kamar ya fitar dashi ya yar ya huta, ba ciwo yakeji ba, amma abin da yakeji yafi ciwo zafi, Muryar mahaifiyarshi yaji tana shararo Ashar tana fadin yau lahira zatayi baki, Da karfi shaho ya kwala kiran sunanta, gurinshi ta nufa da sauri tana fadin kaji Hardejo ya aurar da matar da naci burin aura maka, dan tsaki yayi yace "Gambo ke kike ta aure, bakya ganin halin da nake ciki, ko bacci bana iya yi, daga na runtsa fuskar saurayin da na kashe nake gani yana matsowa kusa dani zai illata ni, mafitar halin da nake ciki zaki nema, ba wai maganar aure ba, cike da alajabi tace "yau ka fara kashe mutum? a kiyasin da nayi ka kashe ya kai talatin banda dabbobi, meyasa zaka sa wannan a ranka, Katseta yayi yace "wannan na daban ne Gambo, duk sauran kisan da nayi musu akwai kwakwkwarar hujjar yin hakan ya karashe ido yayi mishi jajur, kasa daure damuwarta tayi tace "tashi muje gurin Hardejo, tashi maza, bazan juri rashinka ba Shaho, mikewa yayi jiki babu kwari suka kama hanyar gidan Hardejo.... Allah gafurur rahim, lallai "Bala Shaho" Allah yana sanka da rahama, wannan abin da kakeji Allah ne ya fara nuna maka illolin abinda da kake aikatawa, lallai jinin Habibu jini ne na mu'imini, Adduoin da iyaye da yan uwanshi sukeyi akanka bazai taba barinka kayi sukuni ba, A farkon zuwan musulunci kauyen nan, naso mu rugumeshi cikin tsaftatacciyar hanya, amma sam kuka ki, kuka amsheshi sama sama, ku ka dinga aikata sabo saboda ance muku ko an aikata Allah na yafewa, cike da kunan zuci shaho yace "maleee, (sunan da suke ce mishi kenan cikin isgili) yanzu ka fada min abinda zanyi

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156