Skip to content

Chapter 59

Chapter 59

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,195 words 0 views Progress saved
Download Book

bari ta amsa ba cikin doki yace "fito muje gidanki suga Nadeeyah, ki kira muntari in yana gari shima ya dawo gidan sai su hadu, Jaka Mummy ta dauka tace ma Goggo "kiyi hakuri, gobe zan dawo, ko kallonta batayi ba, idonta na kan kofa tana jiran ganin Baffa ya shigo dan su hada ido ta samu dukkan madafun ikon hanashi zuwa, Anni da Mami ne kadai suka leko suka yi mata sannu da jiki, sannan suka wuce,, Shurun da taji a tsakar gidan ne ya bata damar lekowa, babu kowa a gidan sai Radiya dake tsaye daga ita sai undies, tana ganin Goggo taja mata tsaki tace "walhy kin cuceni, sam bazan iya cin abinci ba yau, gashi Mummy ta tafi ta barni, nidai gaskiya baki kyauta min ba, kuma ga kashin ki nan walhi bazan kwashe ba, Hadiye miyau mai daci Goggo tayi ta wuce daki tana saka abubuwa marasa kyau da zata aikata, saken da tayi na ganin cewa babu wanda zai shigo rayuwarta shi ya janyo mata wannan matsalar...... ♡♡♡♡♡♡! ♡♡♡♡♡♡♡♡! ♡♡♡♡♡♡♡♡♡! Nayi kyau Momma!! Kallonshi tayi sama da kasa, jan wando ne a jikinshi ya dan matse daga kasa sai green riga ta dafe a jikin tayi mishi kyau sosai.. Murmushi tayi ta gyara mishi kwalar rigar tace "First class kyau ma, kaima kasan u are excellent! Rungumeta yayi hade da yi mata peck yace "zan fita ur --- prayer is needed ta karashe hade da cewa "kana da bukatar tuna min ne, dariya yayi ya dauki keyn motarshi, har ya kai kofar fita daga dakin tace "baka fa fada min sunan diyar tawa ba, waigowa yayi yana dariya yace "tooo expensive, nawa zaki siya?, Dariya tayi sosai tace "abun da yafi komai tsada a gurina zan biya, *TEE NA* Murmushi yayi yace "luv yhu Momma, *Umm Nadeeyah* is the special one.. my Omri... Ya karashe hade da fita da dan gudu gudu, zama tayi tana maimaita sunan farin ciki na ratsa ko ina na jikinta..... A kofar gida yaga Raliya tsaye tana tsaki tana kallon drivernta yana duba mota, tsayawa yayi yace "Maman fadeel fita zakiyi? "Eh Taheer motar kuma ta samu matsala, Ayya, shigo muje in kaiki mana, Taheer ya fadi yana fitowa a mota, Girgiza kai tayi tace "bazan matsa maka ba, jeka kawai walhy, Babu wani matsi Allah, saidai in motar ta miki karama ya fadi cikin tsokana, Dariya sosai tayi ta bude ta shiga ta cema drivern ya kai motar gurin mechanic... Dadin da yaji baya misaltuwa na sanin gida zataje... kwatance ta fara mishi taga yana ta kai kanshi tun kafin ta fada mishi, murmushin jin dadi tayi ta kasa tsokanarshi saboda kar tasa yaji kunya.... ******* Tun karfe biyu ya sauka a airpot din Abuja, bai tsaya jiran wata wata ba ya dauki drop har kaduna, zuwan nashi na aike ne a ganin Anty Reemah, bata san shi zuwan nashi ya wuce aiken da tayi mishi ba, Musaddiq ne kadai yasan da zuwanshi dan shima ya matsa a kawo mishi wasu takardun makarantarshi, saboda go slow basu iso kaduna ba sai to 5, A daidai gonin gora Musaddiq ya tsaya ya daukoshi cike da farin cikin sake haduwarsu bayan watanni, hira sosai sukeyi a motar kamar wadanda suka shekara goma basu hadu ba, ko wanne a cikinsu yayi kyau sosai, musamman Hilal da ya fara practicing karatun da yayi ta hanyar yin zanen da ya doke na dubban mutane a cyprus, Ba kananan kudi yake rikewa ba, shiko Musaddiq bautar kasa yakeyi, shima yana samun kudi sosai tunda yana taya Daddy wasu yan ayyukan, saboda tsabar kaguwar da Hilal yayi ya sanyata a ido shi ya sanya shi ganin kamar Musaddiq baya gudu, tsayar dashi yayi hade da karbar tukin ya taka motar a 140.... Tsayawa yayi da ya sauke Anty Raly a kofar gidan, ganin da tayi bai tafi ba yasa ta dawo tana murmushi tace "ko in kira maka ita ne?, Murmushi ya sakar mata mai kyau wanda ya bata amsar manufarshi, shigewa ciki tayi tana adduar Allah yasa Daddy baya gida, dan tasan a gidan basa zance sai sun gama secondary school, ita kuma bazata iya hana Taheer ba domin nauyinshi take ji sosai... A parlor ta samesu zaune suna kallo, saboda akwai Badar a parlon shi ya sanya Nadeeyah zama daga lungun Husnah tana gyara kumbarta da tasha jan lallen da ya rinu sosai ya koma maroon, zama tayi ta kalli Nadeeyah da take ta mata murmushi, "ina wuni Anty, ta fadi hade da mikewa ta dauki Fadeel, hannunta ta kama tace "wow waye ya muku lalle, Nuno mata hannu Husna tayi tace "Sadiya, jiya tayi mana, shafawa Anty Raly tayi tace "kaii gaskiya yayi kyau, kwa kirata tamin in Abban Fadeel zai dawo, kallon Badar tayi tace "Rasa kunya ina wuni, bata kalli inda take ba ta mike tana fadin lfy lau ta wuce daki, girgiza kai tayi tace "Allah ya shirya, Nadeeyah jeki waje ki karbo min sako pls, ajiye Fadeel tayi ta dauko dark purple hijab din islamiyya har kasa tasa ta yi hanyar waje, tsayar da ita Anty Raly tayi ta taso tazo inda take, gyara mata Hijab din tayi dan ya karbeta sosai bata ga dalilin sata ta canza ba, "karki bani kunya kadai ta fadi hade da tura ta waje, Tafiya ta fara yi tana maimaita "karki bani kunya a cikin zuciyarta, sharewa tayi kawai ta fita dan ganin sakon da zata amso mata, Tana fita idanuwansu suka sarkafu cikin na juna, tsayawa tayi a bakin gate din ta kasa karasawa gurin da yake, Tunanin juyawa tayi sai ta tuno kalaman Anty Raly, Kamar zatayi kuka ta makale a jikin gate din gidan, karasowa yayi yana murmushi, yanayin tsoronta na matukar burgeshi, gab da ita ya tsaya yana kallon yadda take wasa da yatsun hannunta, Hankalinshi kacokan ya tattaro ya maida kan yatsun hannunta da kafa, ya ilahi ya fadi a cikin ranshi, "Son yarinyar nan dada narkar da zuciyarshi take, Saida suka dauki minti uku babu wanda yayi magana, ganin shurun yayi yawa yasa ta dago kai ta kalleshi, saida ta gwammaci da bata dago ba saboda wani irin mayataccen kallon da yake mata, maida kanta tayi da sauri murya na rawa tace "ina wuni, wai ka bani sako inji Anty! Dariya yayi hade da sauke ajiyar zuciya, "sakon zuciyata zan baki, ki taimakeni ki amsheta hannu biyu, kinsan ita zuciya sakarya ce akan abin da take so, Kallon ki kaɗai kan sanya in samu kuzari, duk wata kasala da lalaci in ji ta gushe. Jin daɗi da walwala ba za su taɓa samuwa a tattare da ni ba matuƙar babu soyayyarki a cikin zuciyata. Ki taimaki wannan zuciyar da bata taba furta so ba sai akanki *Umm Nadeeyah*. Kalamanshi sunyi mata nauyi matuka, sun sanya ta rikirkicewa ta kasa tsayuwa, sun sanya dukkan jikinta mutuwa, ta rasa ainihin abin da take ji a cikin jinin jikinta, "Dan Allah zan shiga gida kafin wani yazo ya ganni a waje, yanayin yadda tayi maganar ya sanya duk wata kasala sauka a jikinshi, yarintarta mai cike da nutsuwa ita tafi komai tafiya da imaninshi, Rankwafowa yayi ta kasan fuskarta yana kokarin hada ido da nata, gigitaccen Hon din da

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156