Chapter 86
Chapter 86
Abdallah domin a cewarta in ta kuskura ta yarda aka nadashi sarki kuma yayi aure wasu familyn zasu zama iyalan sarki su kuma su zama yan kallo.. Makudan Silalla ta bawa Hajjara ta shirya tafiya can kauyensu Sassoun burum, cikin sa'a, da kuma lokacin akwai wani boyayyen al'amari wanda Allah ya boye a rayuwar Adamu Hajja ta samu bokan da yayi nasarar yin aikin, ya kuma bukaci auren Hajja, a take ta yarje mishi domin dama tana bukatar yin auren, bayan sun kammala aikin ta koma agadez ta karbo sha tara ta arziki daga gurin fulani Ayyu.... Cikin Kuka Hajja tace "kudi ne wadanda basu rufe shekara ba suka kare suka barmu da wahala, saboda muhimmacin Amana naki yarda in watsa asirin, amma fa duk wata tana bibiyar asirin kamar yadda mijinta ya koya mata.... Shuru gurin yayi bayan Hajja tayi shuru, sai kuka dake tashi a gurin, Murya a dashe Sarki yace "Bazan manta ranar karshe da na ganshi ba, ranar muna tsaye a lambu muna hirar sarautar da za'a bashi, yana tsinko ma shareefah yalon lambu, a kasa ya zubar da yalon ya nufi kofar fita, yana kurewa ganina na bishi na hango Haroun da abokanshi, suna Kallon Adamu ya gifta gefensu babu wanda ya gaisheshi bare ya tambayi inda zashi shi daya... Ashe abubuwan da akayi mishi ba kanshi kadai ya tsaya ba har dukkan mutanen agadez, koda na koma gida babu wanda ya tambayeni shi kowa harkarshi yakeyi har sarki bai damu da tambayar inda yake ba domin babin yareemah shafewa yayi a cikin garin agadez, Ya Allahu ina zanga Adamu, ina zan ganshi.... Ganin kukan bazaiyi musu ba suka fita a gidan Hajja domin babu wani hukunci da zasuyi ma musaka irin ta, hukuncin Allah ma ya isheta, Motocin sarkin sassounburum suka shiga suka je gidanshi suka sallemashi sannan suka wuce airport din katsina domin hawa jirgi zuwa agadez, saboda sassounburum tafi kusa da garin daura.... Shawara suka yanke na baza malamai ayi adduar da Allah zai kawo sanadin haduwarsu in har yana da rai, domin basu yarda da maganar Hajja na ya mutu ba.... *Bawan Allah Adamu tun a cikin garin Agadez ya fara watangaliliya, duk inda ya wuce babu wanda ke ganeshi bare har ya bashi girman dan sarkin da suke matukar so, har ya samu motar da zataje zinder, a can ma saida yayi shekara biyu yana wahala, irin masu shigowa daga kawo kaya daga kano zuwa zinder su yabi zuwa nigeria, A kano ma saida ya shekara daya da watanni har Allah ya hadashi da Alh jogana, nan ya kaishi gidanshi dake kaduna dan yi mishi gadi, anan ne ya bude shago har kaddara ta hadashi da Suwaiba, barin agadez, zuwanshi kaduna, haduwarshi da Suwaiba, rabo ne na ya'ya, wanda Allah swt ya boye wasu al'amura a garesu, Tabbas haihuwar da namijin da suwaiba tayi a farko rubutaccen al'amari ne, mulki na Allah ne, shine yake bada aronshi ga wanda yaso koda kuwa almajiri ne.......* *A gurguje na takaita muku labarin Adamu saboda mu kai inda muke san zuwa a kan lokaci* _Akwai shagalin biki a page fifty...... ku cinka_ Mrs Tijjani Shattima.... [02/04 11:39 PM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣2⃣ By *Aysha Ya'u kurah* A gajiye likis suka nufo motar Musaddiq, sanye suke da white top kowacce da sunanta a jiki, sai bakin skirt mai tsagu da takalma masu mugun tsini suma bakake, saman kayan sun daura graduation gown da hularta gashinsu ya kwanta a gadon bayansu, bude gaba Husnah tayi ta shiga tana maida numfashin gajiyar rawar da suka tika, ita kuwa Nadeeyah kwanciya tayi a baya hade sakin ajiyar zuciya, dariya yayi yace "ina Badariyya? Ko ta wuce gida, "Tana ciki zasuyi class party dinsu yanzu, yaya dan Allah muje gida, kamar zan mutu ta karashe fadi tana kwantar da kanta, tada motar ya fara kokarin yi suka ji an kwala kiran sunan Nadeeyah, da gudu sabrinah ta karaso tana haki ta mika mata waya, "uncle Taheer ne, wai in kawo miki, kallon Musaddiq tayi wanda ya kure ta da ido, tana ganin ya maida idonshi gaba tayi saurin karbar wayar, "Assalamu alaikum ta fadi a hankali, "wa alaiki salam my omri ya amsa hade da lumshe ido, congratulations, kin kammala matakin farko na karatunki, in shaa Allah kin fara takasu kenan har karshen rayuwarki, hope kina kula da kanki sosa? "umm kawai tace tana wasa da hannun kofa, "Good, take care kinji, naji dadi sosai da naji muryar da na dade banji ba, Ina fatan ganinki soon in shaa Allah... love yhu bye, Bata bashi ba ta kashe wayar hade da mika ma sabrinah, karba tayi ta wuce ba tare da ta kawo komai a ranta ba... "Kin gama? ya fadi yana murda key, "ta gama mana yaya, muje plss, tada motar yayi ya figeta da wani irin mahaukacin gudu, ya rasa dalilin da ya sanya wani abu yayi mishi karan tsaye a cikin kahon zuciyarshi, menene yake shirin faruwa dashi, tun tafiyarshi lagos kome yakeyi ita ke fado mishi, har sabawa yayi da tashin da take mishi da asuba, komi nisan baccin da ya tafi in yaji karar wayarshi yasan ita ce, dan ita kadai ke kula da tashin shi, in ko yaje cin abinci babu wanda yake a gani a gabanshi in ba ita da daddan girkinta ba, yana matukar kaunar ganin yanayinta a duk lokacin da ya tsokaneta, wannan dawowar da yayi week end domin ta yayi shi saboda a matukar takure yake, kewarta na addabar shi, Tufka ya dingayi da warwara akan abun dake shirin faruwa dashi game da Nadeeyah, har ya isa gida bai tufka komai ba bare ya warware... Bakin motoci ya gani a harabar gidan shiyasa yayi parking daga can baya, da sauri duk su biyun suka karasa ciki saboda lalurar dake tare dasu, wasu lafiyayyun mutane suka gani su uku, manyan mata biyu sai wata tsaleliyar budurwa black beauty, hannunta rike da katuwar waya mai fadi tana ta latsata tana taunar cingam, gaishesu sukayi matan suka amsa da murmushi, yafito Husnah Mummy tayi da hannu tace "zo ki gaida Anty Aliya, takalmi ta cire ta karaso kusa dasu ta gaida su, shafa kanta Anty Aliya tayi tana murmushi tace "Husnah ta girma, waccen fa ban gane ta ba? daidai lokacin Musaddiq ya shigo parlon, "Yar step sis dina ce wacce ta rasu, Ayya, yar me kyau da ita, Allah ya jikanta, Ameen Mummy tace hade dayi ma Nadeeyah nuni da ido da ta wuce daki, juyawa tayi ta murda kofar dakin nasu ta shiga, kan gado ta kwanta tana mikar gajiya, karar shigowar sakon da taji a wayarta shi ya sanyata sakin wani irin Murmushi hade da daukar wayar, a yanzu shakuwar da tayi da Hilal ta wuce misali, har ta kanyi mamakin yadda ta saki jiki dashi sosai haka, saboda dadin da sakon yayi mata har saida hakoranta suka bayyana... *Congrats to my young Barrister, bigger yhu i pray, i'm very Happy, more grads are coming in shaa Allah....* Kiranta barrister da yayi shi yafi komai yi mata dadi cikin sakon, tunda ta fada mishi abun da take son karanta shikenan kullum sakonsu ya koma akan lawyers, _Thank you yayana, Allah ya biya maka
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156