Skip to content

Chapter 6

Chapter 6

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,198 words 0 views Progress saved
Download Book

yi Anty Reemah tace "kyaleta kinji na nawa ne duka, cike da Jin kunya tace "na dari takwas da hamsin ne, sai na dari ribar Mai shago, Anty Reemah tayi murmushi tace duka dari tara da hamsin kenan ko, girgiza kai Nadiya tayi tace ki bani dari takwas kawai, dubu daya ta zaro a Jakarta tace to gashi ki dauki dari takwas na tuwon Madara canjin ki siyo takalmi ki cire wannan hadi da Bautan kinji yar kasuwa, rufe fuskarta tayi tana dariya tace nagode sosai Allah ya saka da alkhairi, Ameen anty Reemah tace ta mikewa Hinad tuwon madarar suka karasa cikin gidan tare da Musaddiq,, Hilal suka tarar a tsaye mamma na mishi hira yana fadin umm in na a'a ne yace um um, mamma na ganin su ta karaso tana musu oyoyo, a dadduma suka zauna ta kawo musu ruwa, duk ta rasa inda zata sa ranta saboda dadin yau nata yazo inda take, me za'a dafa muku tayi ta fada kamar zata fado kansu saboda murna, Anty Reemah tace wallhy a koshe muke mamma daga gurin partyn Musaddiq muke nace bari mu biyo mu gaisheki mu kuma yi miki sallama dan inaga jibi zan koma, Ayya mamma ta fadi tana Mai zaunawa kusa da ita, har zaki koma Antyn Yara, Reemah tace eh zamu koma tare da musaddiq na sama mishi makaranta a can,, Allah sarki musaddiq zaka bamu kewa ashe, to Allah yasa ka je ka fara a sa'a, Ameen musaddiq yace yana Sosa keya, da sauri ta dawo gidan da sabon silifas a kafarta da ledar madara da suga, ajiyewa tayi a kofar kitchen tace sannunku, mamma ta kalleta kallon tuhuma tace a Ina kika samo sabon takalmi? , canji ta ciro a cikin aljihunta ta mika ma mamma tace Anty ce ta siye duka ta kuma bani kudin takalmi, shine dan sakarci baki shigo kin fada min ba mamma ta fadi rai a bace, Anty Reemah tace "kiyi hakuri mamma ni nace tayi sauri ta siyo takalmi, mamma tayi murmushi tace to mun gode fa Allah ya saka da alkhairi, Ameen anty Reemah tace tana kallon Nadiya da ke rabe tana wasa da hijabinta, ni ko mamma wace makaranta Nadiya ke Zuwa? Mamma ta yi murmushi tace ta zana jarabawar aji shida zata cigaba da makarantar gaba in shaa Allah, to ai mamma naga har an kusa gama third term wace makaranta kuke neman mata? , mamma ta kalli gefen da Nadiya take tace makarantar kwana ta Queen Amina dake kakuri, to har yanzu bata samu bane? Reemah ta tambaya cike da damuwa, muna ta kokarin har hada abin da zata tafi dashi ne mamma ta fadi cike da Jin kunya, Anty Reemah tayi ajiyar zuciya tace mamma karatun diya mace nada matukar amfani, Dan Allah Kar ayi wasa da ita first term din nan da za mu shiga, ki bar batun queen Amina, zan ma abban Hilal magana zai sa a bata admission a fgc malali in shaa Allah, sannan ki turo min hafiz inason ganinshi gobe kafin muje gidan Baffa, Kasa rufe baki mamma tayi saboda murna, share hawayen farin ciki ta shiga yi tana kallon Nadiya dake ta dariya, kai gaskiya nagode Antyn yara, Allah ya biyaki da aljanna, nagode sosai, anty Reemah ta mike tana fadin haba mamma me akayi ai duk daya ne, Dan Allah ki daina min godiya, Godiya ta zama dole Reemah mamma ta fadi tana rike baki, kedai kawai Allah shine zai saka miki, Ameen anty Reemah tace ta fito da dubu biyar a jaka ta bawa Nadiya tace wannan na auta ne in ta tashi kice mata gashi inji ni kinji, Nadiya ta karba ta shiga godiya hade da bayyana kyawawan hakoranta, har gurin Mota suka raka su suna ta godiya kamar bakin su zai tsinke, musaddiq mamma ta kalla tace "me kake so in kawo maka ka tafi dashi? , murmushi yayi yace koma meye mamma nagode, mamma tace to an gama dan albarka.. Hon Hilal yayi yace muje ko mum, bata bashi amsa ba sai ma harara da ta bishi dashi, mamma tayi dariya tace Hilal Allah ya kiyaye hanya ka gaida abbanka kaji, zaiji kawai Hilal yace ya tada motar sukayi gaba..... Mrs Tijjani Shattima...... [04/12 09:45] Meela Adeel: 8⃣ °ZUMUNCINMU A YAU ° By Aysha Ya'u Kurah Washe gari karfe 8 a gidan Anty Reemah tayi wa Hafiz, a kitchen ya sameta tare da Yan aikinta suna ta aikin abun karyawa, da fara'arta ta tarbeshi tasa ya wuce parlor, sai da ta kammala komai tasa shi ya karya sannan ta dawo gurinshi, Wace sana'a kakeyi? Tambayar da ta fara yi mishi kenan, kanshi a kasa yace "dako nakeyi da wheelbarrow, wheelbarrown naka ne? Ta sake jefo mishi tambaya, a'a ya fadi yana mai girgiza kanshi, haya nake daukowa duk yini dari uku nake bashi, Good anty Reemah tace tana gyara zamanta, Hafiz ka saurare ni da kyau kanaji ko, gyada kanshi yayi yace inajinki anty, da farko dai zanso insan sana'ar da kake sha'awar yi, ka ture batun dako, dan banga amfanin sa ba, sunne kai yayi yace walhy anty bani da wani idean sana'a yanzu sai dai in kika bani shawara bazanki dauka ba, ajiyar zuciya tayi tace "to akwai mijin kawata a railway station yana sana'ar fruits, zan mishi magana in hadashi da kai sannan zan baka jarin da zaka tsaya da kafafunka ka rike mahaifanka da yan uwanka, basu da kowa a duniya sai kai Hafiz, hakkinka ne ka kula dasu da ilimin su, nasan kana nema, rashin Jari ne ya taushe ka amma inada yakinin in na baka zaka kula da hakkinsu, Dan Allah Hafiz karka bari suyi kuka da kai ko ba dade ko ba jima na rokeka da Wanda bama gani amma shi yana ganin mu, mikewa daga zaunen da yake yayi ya durkusa yace wallhy zan rike amanar su in ban rike amanarsu ba tawa zan rike, nagode sosai anty Allah ya saka da mafificin alkhairi, Ameen anty Reemah ta fadi ta dauki wayarta ta kira Hajiya Maryam, sun dade suna magana sannan sukayi sallama, tace "gobe in shaa Allah zaka fara Zuwa ka koyi yanda sana'ar take, zan turo maka kudin a account dinka, in baka dashi ka bude dan gara in baka su a hannunka, Allah yasa ka fara a sa'a, Ameen ya Allah nagode kwarai Allah ya kara daukaka, Ameen ameen Hafiz ban kuma ce ka fadawa kowa ba, ka rike shi sirri a tsakanin mu, angama anty babu wanda zaiji in shaa Allah, nan suka dan taba hira har kusan goma yayi mata sallama ya tafi cike da farin ciki.... Duk nuku nukunki sai kinje Nadiya, Baffa mahaifina ne duk abin da yake min badan baya sona bane tunda shi ya kawoni duniya, Nadiya da bata da mafita tace "zanje mamma rigar ce taki shigana, zama ta shige ki ne matso in zage miki zip, matsawa tayi badan ranta yaso ba mamma taja mata rigar ta shige tsaf kamar a jikinta aka dinka, gashi ya shige maza daura dankwali muje, dankwalin ta daura ta yafa gyale duk ranta a jagule, ta tsani wulakancin su Badariyya, tasan Sam haduwarsu ba Mai dadi bace kullum suka hadu sai sun tozarta ta

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156