Chapter 63
Chapter 63
share hawaye Nadeeyah tayi tace "nayi shuru, hannu Ruwaida tasa a gefen kumatunta ta share mata wasu hawayen tace "you are very beautifull, Yaya Jamal batayi kama da *MALEEKA SAHEEB* ba, kaga har one dimple din, kallon ta yayi yaga tabbas akwai kamanni saidai Maleeka akwai wayewar larabawa yan drama sosai a tare da ita, kaunar da sukeyi wa films dinta ya sanya kowa a gidan saninta... Masallaci suka tafi dan yin sallar Magriba, matan kuma duk sukayi a cikin daki, Badar kuwa dakin mummy taje ta kwanta dan jikinta yayi tsami sosai, har lokacin zubar hawaye takeyi tana kara jin tsanar Nadeeyah wacce take jin kamar da tsanar aka haifeta.. fada sosai Mummy tayi mata dan ta tsorata sosai bata san hukuncin da Daddy zai yanke a kanta ba... Magana ce a bakin Papy amma kunya ta hanashi furta ta, a yadda yake ji yanzu baijin zai iya koda kwana daya baisa duk su ukun a ido ba, harda Zainab da ya ga hotonta tamkar shi ya haifeta dan babu inda ta barshi, kallon Daddy yayi yace "Alhaji mun gode fa, gaskiya samun mutum irinka a wannan zamanin sai an tona, ni inaga jibi zan koma Gombe, nace --- ko --am ko--- dariya sosai Daddy yayi dan ya gano manufarshi, kace ko zaka iya tafiya Nadeeyah ko? Cike da jin kunya Papy yayi dariya yace "kunya ta hana ni fadi, Daddy yayi saurin cewa "na lura da hakan, amma fa bazan baka ba ya fadi cike da zolaya, Dariya Papy yayi yace "ai yarka ce, ka fini iko da ita, amma dan Allah ina rokon alfarmar tazo mana hutun wata daya, cike da farin cikin girmamashi da akayi Daddy yace "watanni ma Proff, kar ka damu sun kusa zana jarabawar waec, daga ta zana zata zo tayi maka hutu har sai ka kaji da ita, "inaa bazamu gaji ba Anni ta fadi tana dariya, tace "Allah ya kaimu lokacin, Da sauri Hilal yace "Daddy ayi mata transfer kawai tayi waec din acan, gara ta dan zauna a can ta samu nutusuwar zana jarabawa, "Bata da nutsuwa ne anan? Baffa ya jeho mishi tambayar, "a'a ina nufin zata ji dadin ganin su, kuma zata fi yin karatu sosai acan, Anty Raly da harbo jirginshi tace "babu inda zata, bamu gaji da ganinta ba, tayi zamanta har sanda Daddy yace, badan Raliya ta girmeshi ba, da babu abinda zai hana bai zageta ba, murmushi tayi hade da mishi gwalon babu yadda zaiyi da ita, ba yadda zaiyi haka ya hakura, yasa ma ranshi zai tsoratar da ita sosai akan kula samari musamman Taheer da yayi mishi muguwar tsana a ganin farko... Sai gurin tara da rabi su Papy suka bar gidan, babu yadda ba'ayi Ruwaidah ta zauna ba taki, duk da dan zaman da sukayi ta fara sabawa da Nadeeyah da Husna... Nadeeyah ta kira wannan ranar da ranar farin ciki, tabbas ta yarda in alheri zai doso ka sai ka hadu da bacin rai mai tarin yawa, kwana tayi tana hamdala tana godewa Allah...... A daren Daddy ya yanke hukucin bazai cigaba da zama da Badariyya a gidanshi ba, domin kuwa zata bata mishi zuciyar ya', babu irin hakurin da Mummy bata bashi ba ya kekashe kasa yaki hakura kuma ya hada yi ma Badariyya gori sosai badan baya santa ba, sai dan ta hankalta ta dawo cikin hankalinta, Wannan gori na rashin asali da yayi ma Badariyya, ba karamin tsayawa a ran Mummy da Badar din yayi ba, Ranar da Nadeeyah tayi kwanan farin ciki, a ranar Badariyya kwana tayi kuka tana saka mugayen abubuwan da zatayi ma Nadeeyah...... Mrs Tijjani Shattima.... [24/03 9:36 PM] Ummu Abdul 2: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣3⃣ By *Aysha Ya'u kurah* Da sassafe Mummy ta sa Husnah da Nadeeyah suje su roki Daddy akan ya bar Badar ta zauna a gidan, ko da suka je dakin a bakin gado suka sameshi yana duba laptop dinshi, gaisheshi sukayi suka hada baki suka ce "Daddy dan Allah kayi hakuri ka kyale Badariyya, Nadeeyah tace "sharrin shaidan ne Daddy, baya wuce kan kowa, in shaa Allahu zata canza, kayi hakuri dan Allah, glass din idonshi ya cire yace "zanyi hakuri saboda darajar ki, ke aka batawa kuma ke kika bada hakuri, babu yadda zanyi tunda kin hakura ni ma dole in hakura, amma sai na karya rantsuwata, taje gidan Goggo tayi wata daya, Mikewa sukayi suna godiya suka fita daga dakin, Mummy da ta gama jinsu ta wuce dakin su Badar tace ta shirya zata kaita gidan Goggo tayi kwana biyu har Daddy ya huce, kwallar da ta ciko idonta tayi saurin mayarwa, ta mike sukuku ta fara fito da kayanta, fita Mummy tayi dan bazata iya Kallon kayan tausayin nan ba, karfe goma daidai bayan sun gama karyawa ta fito da akwatinta ta fitar waje, shi kanshi Daddy saida ya dan tausaya mata saboda ta zama kamar jininshi, halayyarta ce sam baya so tun tana karama, shiyasa ko kadan baya bi ta kanta, Har mota Husnah ta rakata itama tausayinta ya cika ta dan bata saba zaman ko ina ba sai gida, ko gidajen su Anty Radiya bata zuwa da kwana saidai da yini, bare gidan Goggo, ko toilet kadai ya ishi Badar.... A hanya Badar ta kalli mummy dake tuki tace "Mummy alfarma nake so kiyi min, "ina jinki, ta amsa idonta na kallon titi, juyowa tayi tana kallon Mummy sosai tace "Mummy aure nake son ayi min? Kirrrrrr..... Mummy ta taka birki ta kalleta tace "aure? Wani irin aure kuma,? kukan munafurci ta fara kirkirowa tace "Aure dai Mummy wanda akeyi, dan Allah kuyi min aure, sake tada motar Mummy tayi tace "to sai ki turo mijin da zaki aura tunda ke kika zabi hakan da kanki, Abun da take jira dama kenan tayi saurin cewa "ni bana tsayawa da saurayi, ke zaki samo min Mummy, dariya Mummy tayi tace "yarinta hoo, to karki damu bari in nutsu zan duba cikin ya'yan kawayena, cikin sauri ta tari hanzarinta tace "a'a Mummy, gara dai ki nemo min a family, kinga a gida ne kadai zanyi aure hankalin kowa ya kwanta, Tsayar dasu traffic yayi Mummy tace "to Badariyya ina muke da aukin maza a family, ko Hafeez kike so? Allah ya kyauta tayi saurin fadi tana tofar da miyau waje, to shi kadai ne sai Hilal da yake danki, sai kuma *MUSADDIQ* Badar ta karshe da sauri, Mummy ina son yaya Musaddiq, dan Allah ayi mana aure cikin gaggawa plsss, faduwar gabar da tashin hankalin da Mummy ta shiga ba mai misaltuwa bane, bata kara kallon Badar ba ta cigaba da tukinta, magiya sosai Badar takeyi mata amma Mummy ko kallonta batayi ba bare tasan tana yi, suna shiga gidan Mummy tasa Rilwanu daukar akwatin Badar.. Bayan Mummy tabi tana tambayarta dalilin da yasa bata san Musaddiq ya aureta, a daidai gurin da zai sadasu da tsakar gidan Mummy tace "kar in sake jin kin maimata maganar nan, bare har wani yaji!! Tana kaiwa nan tayi Sallama ta fada cikin gidan, Da gudu Badar tabi bayanta kamar zatayi kuka, Mummy ta san sarai Badariyya naci gareta, bata gama tunanin ba taji Badar na cewa pls Mummy, a harzuke Mummy ta juya ta kalleta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156