Skip to content

Chapter 34

Chapter 34

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,200 words 0 views Progress saved
Download Book

hadu a wannan rayuwar, akwai wani zare da ya hadamu wanda bama gani,shi wannan zare da bama gani shi ake kira da *KADDARA*_ A gaban kabarin da ya binne Atika da Saif ya tsuguna yana kuka kamar ranshi zai fita, Bingel ce zaune a gabanshi tana share mishi hawaye itama tana tayashi kukan, "Baffa kayi hakuri, kaga ka rufeta tana bacci, ta huta da wahala da duka, sannan ga yarinya ta haifa mana mai kyau sosai, ka daina kuka ka barta ta huta, "Duka? Wanene yake dukanta Zainabu, kafin Bingel tayi magana Ma'u ta fito tace "shirmen ta ne, wai dan ina mata tausa in kafarta ta kumbura shine take dauka dukanta nakeyi, kallon Ma'u yayi yana son karyata maganarta, ya gasgata ta yarshi, nan take wata zuciyar ta kwabe shi da cewar Ma'u ba muguwa bace.. Saida ta gama tattaro kayanta gaba daya da na ya'yanta, daga lungun gadonta ta dauko akushin dake dauke da sarkar Atika, majina ta fara ja ta fito gurin Baffa cikin kukan munafurci tace "Allah sarki, ga sarkar Atika, yanzu sai na ajiye wa yarta, dan nasan yanzu mallakinta ce, share hawayenshi yayi yace "nagode Ma'u, nasan *Suwaiba* baza tayi maraicin uwa ba, nagode sosai ya karashe cikin kuka hade da rungume jinjirar...... *MARAICI* Tafi awa daya a zaune a kan pou, ga zafin rana, ga kuda sun baibayeta,, tun tana kuka ana jinta har ya daina fita, Ma'u na can zaune a daki tana shan rake ita da Boddo da a lokacin take shekara biyu ciff, dama pou din da kanta ta hau shi, dan tasan irin azabar da take sha a karancin shekarunta in tayi kashin a kasa.. Kamar an tsikareta ta mike a islamiyya cikin kawayenta tace zata je gida tasha ruwa, Nafisa makociyarsu ce tace jirani in karasa rubutu a allon nan sai mu tafi, zama tayi ta jirata har ta gama sannan suka wuce, a kofar gida suka rabu kowa ya shige gidansu, tana shiga tayi karo da suwaiba fuska kaca kaca da zufa da hawaye, gyangyadawa takeyi, in tayi kamar zata fadi sai ta bude idonta ta cigaba da kukan, cikin kunan rai Bingel ta isa gurinta ta dagata sukayi gurin rijiya, ta janyo ruwa ta wanke mata dukka jikinta, tana yi tana kunkuni dan kar Ma'u taji, tana gama wanke mata jiki ta goyata ta shiga daki ta samu Ma'u na kankarewa Boddo kai tana bacci, Haba Goggo (sunan da yaran makota ke kiranta dashi) yanzu kina ganin yarinyar nan tafi awa zaune a kan pou baki wanke mata ba, wallahi kiji tsoron Allah, kullum a islamiyya ana fada mana muhimmancin rikon maraya, nawa Suwaiba take da ta cancanci wannan azabar, bakya t---- katseta tayi ta hanyar bige bakinta, sai kizo ki dukeni, nace kizo ki dukeni uwata, sauke ta a bayanki dan ubanki, fita Bingel tayi ta dauki hijab dinta ta koma islamiyya da suwaiba a bayanta tana share hawaye, ta rasa irin wannan tsanar da take nunawa Suwaiba in suna kebe su hudu, amma a gaban mutane da Baffansu bata da yar lele kamar suwaiba.. A kullum nunawa Baffa takeyi ita fa Suwaiba ta fiye mata ya'yanta, kuma koda wasa bata san kowa yasan ba ita ta haifeta ba, shiyasa Baffa ke tafiya neman kudinshi a duk fadin nigeria hankali kwance, ko ya dawo gidan baya samun damar daukarta saboda yadda Goggo ke makale ta a bayanta, saidai daddare in suna kwance ya shafa mata kanta yayi yar kwallar tausayin maraicinta da tunanin uwarta.... ●●●●●●●● Shekaru masu yawa sun shude cikin dadi ga masu sa'ar samun dadin, sannan cikin radadin azaba ga marasa galihun rayuwa, cikin wadannan shekarun Baffa ya samu cigaba sosai a rayuwarshi, dan sana'arshi ta maidashi Kaduna inda yake tsara atamfofi a kamfanin yar masaka, a lokacin yakan kasance da iyalinshi duk dare, a nan ne ya dan fara dan fahimtar zaman da Ma'u ke yi da suwaiba, a ko yaushe in ya fara wannan tunanin sai ya kauda shi saboda baisan sanya wasi wasi a zamanshi da Ma'u, in ya ga suwaiba tayi shuru sai yayita kallonta ya rasa bakin da zai tambayeta, wani lokaci in Ma'u ta lura da hakan sai ta sameshi ta fashe mishi da kuka tace "yarinyar nan bansan meyasa take yawon zama shuru ba, ni kaina inason a koda yaushe ta sake kamar yadda Halima take yi, na rasa me ke damunta, Baffa yakan yi murmushi yace "yanayinta kenan, haka Allah yayi ta shuru shuru, mu bamu isa mu canzata ba... *HADUWAR ALKHAIRI* _Muna Haduwa da mutane ta hanyoyi daban daban, to kenan ta yaya muke haduwa da waďanda zamu gudanar da rayuwarmu tare dasu ma'ana *MASOYA*_ "Leemah Muhammad", meye position dinki?, harararsu tayi tace "meye naku a ciki, kowa yaji da kanshi, dariya suka kece mata dashi hade da cewa bench warmer, daga ke babu wani, Suwaiba dake tahowa da Akwatinsu na gwangwaro tace "Haba Amina Sa'ad, babu kyau fa, ilimi Allah ne ke bada shi kuma yayi hani da gori akanshi, basu fasa dariyar ba suka ce barmu mu ci ma yar rainin wayan nan mutunci, ita a ganinta tafi kowa, sai anzo jarabawa ido ya raina fata ta fito da ziro me katon kanta, Wasu gungun mata dake bayansu a karkashin bishiya suma suka kece da dariya hade da cewa su Leemah gayu ba brain, sai ki dawo first term da juniors dinki, muko ay sai candy, kukan takaici ta fashe dashi ta ruga bakin gate din makarantar, bin bayanta Suwaiba tayi da kayan niki niki masu masifar nauyi, hakuri ta fara bata tace "karki damu, kisa ma ranki zaki iya next term din, dan an miki repeating ba yana nufin bazaki iya bane, zan tayaki addu--- katseta tayi cikin kuka tace "rike nasihar ki da adduar ki, ba na ja miki kunne akan babu ruwanki dani ba?, wai ma ban hanaki jerawa tare dani ba, ni sa'arki ce da zaki dinga jerawa dani har kiji abinda ake cewa a kaina, wallahi bari muje gida, sai na miki dukan tsiya, yar iska matsiyaciya kawai, Ajiye kayan suwaiba tayi tace "kiyi hakuri dan Allah, wallahi bazan kara ba, kinga in zaki min hukunci kiyi min anan, amma dan Allah karki bari Goggo taji, tsaki taja mata tayi gaba a zuciyarta tace "wallahi bazan sake dawowa makarantar nan ba, tunda karatun ba dole bane... Abokina!! irin wannan kallo haka, ai sai kasa ta fadi, ji yadda ka kafeta da ido, in dai wadancan biyun ne, to sun saba, kullum leemah cikin masifa take ita kuma suwaiba tayi ta tausarta, i think immediate ne, dan uwa daya uba daya suke, dalili kenan da yasa na daina sa musu baki, karka shiga fadan yan uwa, and kasan me ke yawan sasu fada, ita waccen,, ya nuna suwaiba, tana da masifar kokari, ita kuma dayar in kana neman dakiki ajin farko in ka sameta to ka rufe kofa, ja motar muje na dauko takardun, tada motar yayi har lokacin idonshi nakan Suwaiba, yana isowa saitin da take ya kashe motar ya fito, kallonshi abokin wanda ya kasance malamin makarantar yayi yace "Lafiya ina zaka, bai saurare shi ba ya zagaya gurin Suwaiba dake tsaye a gurin kamar an kafeta, tana tunanin irin hukuncin da zasu yanke mata a

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156