Chapter 118
Chapter 118
change Kyari.. ya karashe yana kuka sosai saboda baisan yadda zai dauki mutuwar Nadeeyah in an faďa mishi ba.. kukan da sukeyi tare ya sanya dukka mutanen gurin zubda hawaye, an rasa mai rarrashi a cikinsu, Hannun Musaddiq Ruwaidah ta kama tana kuka tace "Ance my sister is no more, ina ka kaita,? ba kai muka tafi muka barma ita ba? Janyota Jamal yayi ya buge bakinta haďe yi mata tsawa, Shuru Musaddiq yayi yana kallon Hilal wanda ya kasa haďa ido dashi, Murya Na rawa yace "Na--aad-- bai karashe ba ya hango hijab dinta a hannun Husna, Durowa yayi akan gadon haďe da fisgo hijab din, jinin da ya gani a jikin hijab din ne ya sanyashi sakin wata razananniyar kara ya zube a gurin, wannan karan faďuwar da yayi tafi ta jiya dan babu inda yake motsi a jikinshi, Da gudu su Hilal suka fita suna kwala kiran doctor, nan dakin ya dauki sabon kuka har su Daddy da suka shigo a lokacin, Faďa sosai doctors din sukeyi suna faďin "Munce ku barshi ya huta, kunki, gashi yanzu kun janyo mishi faďuwar da tafi ta da, Allah ya tsareshi daga tabuwar zuciya ko stroke... Dukan Ruwaida Mami ta fara yi tace "Shegen bakinta yasata fada mishi Nadeeyah ta mutu, Anni ce ta shiga tsakani cike da faďa tace "baki san yarinta ba, duka nawa take? "Da haka kuke dada maida ita baya, Jamal ya faďi rai a bace haďe da fita waje, Su dai su Papy suna can suna leken halin da Musaddiq yake ciki.. Oxygen suka ga an taho dashi da gudu za'a sawa Musaddiq, Zaman dirshan Daddy yayi a tantagaryar kasa yace "Shikenan, Allah ya jikanka Musaddiq, Allah ya amshi bakuncinka, na yafe maka duniya da lahira, na yafe maka... "Haba Alhj Mukhtar, ciwo ya taba zama mutuwa ne, dan Allah karka karya mana zuciya, Cike da zarewa Daddy yace "Life Support, Musaddiq da life Support, numfashi ma sai da oxygen, wa aka taba sawa kaga ya mike, "Suna nan da yawa Daddy, babu abinda zai sameshi, wallahi Musaddiq bazai mutu ba, in kuwa kaga ya mutu to saidai ko mu mutu tare, yadda Hilal ke maganar ya sanya Daddy fashewa da kuka sosai haďe da rungumeshi.... Likitoci sunfi awa ďaya akan Musaddiq kafin su samu Allah ya basu sa'ar ceto ranshi, stroke ne ya kusa kama shi, ga hawan jini da yayi mugun hawa wanda yayi ma shekarunshi yawa, Cikin ikon Allah bai taba zuciyarshi ba amma fa dakyar yake numfashi shiyasa suka haďa mishi da oxygen... sosai sukayi ma Daddy kashedi akan kar su sake su faďi abun da zai ďaga mishi hankali dan condition dinshi is very critical, Shawara sukayi kowa ya tafi a barshi da Daddy da Hilal kawai, nan Jamal ya bukaci tsayawa saboda ya dinga taimaka musu.... Koke koke babu irin wanda ba'ayi a gidan Musaddiq ba, isowar su Anty Reemah da Raliya ya kara ďaga hankulan yan gidan dan sunyi kuka har sunji ba daďi... Dakin da aka maida Musaddiq guri ne da daga doctors sai mutum ukun dake jinyarshi kaďai ake bari su shiga.. A gidanshi sauran mutanen suka zauna suna jajanta lamarin haďe da yi mishi adduo'i na neman sauki da kuma na bayyanar Nadeeyah.... Dubu biyun da ta rage musu ita suka dauko drop suka iso gida, A garkame suka samu gidan da kwaďo ga kuma police guda biyu zaune akan kujeru suna gadin gidan, *(Shirin da Daddy yayi a waya kenan tunda yaga sun tafi, yasan gidanshi zata wuce shiyasa ya kira abokinshi commissioner dan ya tura a rufe mishi gida ayi gadi, kuma kar su bar kowa ya shiga)* jiki a sanyaye Mummy ta karasa haďe da gaida Police din, amsa mata sukayi gami da kallonta, "Ina zaki?, "Gida na ne, ina son zan shiga ne, juyar da kai sukayi sukace order aka basu na kar su bar kowa ya shiga gidan, ganin babu alamar rahama a fuskarsu ya sanyasu juyawa cike da tashin hankali, "Ta inda ya bullo kenan? kaya kala uku kadai gareta, gashi bata da kudi a hannunta, ba mota, babu komai na jin dadin rayuwa, Gidan Goggo suka nufa dan nan ne ya zame musu dole..... Mummyyyy oyoyo....., Raees ya faďi haďe da rugowa da gudu ya rungumeta, ajiyar zuciya tayi tana faďin "Alhamdulillah, aurena is safe, yanzu zan gyara zamana da mijina da yan uwanshi kar Allah yayi min mugun kamu.. wucewa ciki tayi tana godewa Allah da irin son da yakeyi mata.. Yaranta kanana biyu take son gani dan ta jiyo dariyarsu a parlor.. Turusss.. taja ta tsaya ganin Shamsu goye da Adeel ita kuma Fatima goye da Amma suna rarrafe suna zagayen parlon suna bangazar juna.. Wani tsawa ta dakawa Fatima wanda yasata saurin sauke Amma a bayanta, "Sannu da dawowa Anty, "Gyatummm.. gyatummm.. Radiya ta shiga kwala kiran ta da karfin gaske, "Mama bata nan, ta koma gida... Fatima ta amsata cikin ladabi "Sai ta barki kina min aiki kina wasa da mijina? Mijinta ne itama.. mai sukuni, Inna indo ta faďi tana dariya, "Whatt? Mijinta? "Kwarai kuwa, mijinta nake, ko kinada matsala da wannan me? Wani irin sarawa taji kanta nayi tayi saurin zama akan kujera, "Ni zaka ciwa Amana Shamsu? "Auren ne cin amana? Inna indo ta tambaya tana zama a gefen Radiya, "Ke dallah can rufe min baki, ina magana ne da mijina ba dake gayyar na aiya gayyar tsiya ba.. "Aheeee yayanki ma gayyar tsiyace tunda abun da yayi ni hi yayi su, "Shamsu kayi warning matar nan, kasani sarai bani da mutunci, "Rashin mutuncinki ya tsaya akanki, kinga na samu nutsuwa a gidana, karki zo ki nemi tarwatsa min, Fatima shiga da yara ciki, ki sirka min ruwan wanka kuma ki jirani a bayin.. A fusace Raudha ta mike ta fisgo hannun Adeel haďe da kwada ma Fatima mari, nuna ta da yatsa tayi tace "in baki fita a cikin gidannan yanzu ba, wallahi sai na kasheki, zo ki wuce, munafukai maciya amana, Marin da tayi mata shamsu ya mayar kan fuskarta yace "saidai ke ki fita, in har bazaki yarda da fatima a matsayin matata ba saidai ki fita ki barmin gida, "Wallahi shamsu kai baka isa ka haďa ni kishi da wannan kucakar ba, wallahi kayi kaďan, Rungumo Fatima yayi sosai yace "wannan kucakar ta shayar dani kaunar da wayayya ta kasa shayar dani, ta kula da mahaifiyata cikin kankanin lokaci, mai rabani da ita saidai mutuwa... "To ko saidai ka zaba koni ko ita... Radiya ta faďi tana huci.. "A bayyane yake Radiya, na zabi Fatima, saboda ta haďa abubuwa da dama, wayewa ce bata da ita, zan siyo mata a kanti tunda akwai su da dama kantin wayayyu, zan maida ita first class lady wacce zakiyi mamakinta, ban ce zan sake ki ba, amma in kina bukata ina iyawa, "Aiko dole ka sakeni, me zanci da kai, kaje can ka karata da yar talakawa yar mai min hidima, kazami kawai.. "Nagode mai tsafta ya fadi yana dariya, "Kije na sakeki, amma duk ranar da kikaji kina muradina kafin ki gama idda ina iya maida ki saboda darajar 'yayanki da mahaifinki, yana kaiwa nan yaja Fatima suka wuce daki.. Yana jiyo ihunta tana zaginshi da mahaifiyarshi, babu wanda
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156