Skip to content

Chapter 13

Chapter 13

Zumuncinmu A Yau Book One Complete Hausa Novels 1 1,203 words 0 views Progress saved
Download Book

Kinsan abinda tayi ne, in har kikaji abinda tayi ko ke sai kin kirata da fin kalmar Marar imani, nan ya kwashe duk yadda ya ji sunyi da Nadiya ya fada mata, ya cigaba da fadin kafin in sako riga in fito Yarinyar nan ta Koreta Koda na fita banga Hanyar da ta bi ba, Abin da yafi bani tsananin takaici nayi Allah wadai da ZUMUNCIN ZAMANI bai wuce rashin sanin gidan su Suwaiba ba, kaii Innalillahi Wa inna ilaihir, Allah Ya rangwanta musu daddy ya karashe hannunsa duk biyu dafe a kanshi, duk rashin imanin Mummy saida jikinta yayi sanyi saboda Jini ba wasa bane, sakin Badariyya tayi tace "Baki kyauta ba Badar, Dan Allah Karki sake kinji rashin lafiya yafi gaban wasa kinji, gyada Kai Badariyya tayi tana turo baki, shafa kanta tayi ta nufi Daddy tace tashi muje in rakaka gidan Sai mu kaishi asibiti, SAI DAI KU KAISHI MAQABARTA, GIDA, KUMA DAKINSHI NA GASKIYA, DAKIN DA DUK MAI RAI SAI YA SHIGE SHI.... Muryar da basu tsammace ta a daren ba suka jiyo daga bakin kofa.... In shaa Allah koda 700words ne a rana zaku dinga samu, in banyi ba to ayi min uzuri, yau da gobe Sai Allah... Ina matukar kaunarku Sosai Sosai fa.. Allah Ya hadamu a aljanna firdaus... My world of hausa novel 1/2 (wohn) I just can't do without you... Mrs Tijjani Shattima...... [04/12 09:48] Meela Adeel: ZUMUNCINMU A YAU By Aysha Ya'u kurah 1⃣4⃣ A tare suka waigo da sauri, murmushin farin ciki da shaukin murnar jiyo muryar sanyin idanuwansu ya dauke saboda ganin yanayinshi,, mummy ce ta fara isa gareshi ta amshi rigar daya daura a kafada tace "daga ina kake? Yaushe ka shigo kasar? Kaga yadda ka zama kuwa!! ta karashe tana mai tallabo fuskarshi, Hannuwanta Ya cire a fuskarshi Ya fara jan kafarshi a hankali har ya isa gurin mahaifin shi.. "Daddy dan Allah ka taimaka ka dauki liman muje ayi ma Mijin mama Suwaiba sutura.. hannu Daddy yasa Ya share hawaye dake kwance kan fuskar Musaddiq yace "basai ka roke ni ba little yanzu kuwa zamu tafi, Kai dai calm yourself kaje kayi Wanka ka huta Kaji, girgiza kanshi yayi yace "muje tare daddy bazan iya zama a gida ba daren zaiyi min tsawo,, Lallausan hannu yaji cikin hannunshi murya can kasa ta marairaice tace "Haba yaya little, dawowarka kenan fa Ya kamata ka huta Kaci abinci sauran abubuwa Sai su biyo baya, kaga Daddy zai tafi Kuma kaima daga can kake,, yar kara ta saki saboda yadda yayi wurgi da hannunta gefe, a da yana tunanin halin Badariyya yarinta ne, yanzu kam ya tabbatar wa da kanshi Sam Badariyya bata da zuciyar mutane, babu abinda zai iya canza ta, bata da halin gara a cikin halayenta, tsaki Ya saki Mai karfi hade da galla mata hararar Kyama sannan Ya maida kanshi gurin Daddy yace "muje Daddy, mukullin mota daddy zai dauka Musaddiq yace "Mahmoud na waje tare muke dashi muje a motarshi, fita sukayi mummy ta Yi Saurin shiga daki ta dauko hijab tabi bayansu... Limamin massalacin gidanshi suka dauko wanda ya fito da likkafanin da baya rabo dashi, da kuma abin gwajin tsaho.. Koda suka isa babu Kowa a kofar gidan, a ciki ne suka ga mata hudu makotansu da mazajensu wadanda kukan Nadeeyah ya iske kunnuwansu a hanyarsu ta dawowa daga majalisar dare, Nan take liman yayi gwaje gwajen da zaiyi, Ya baiwa Mahmoud Ya tafi ya kai gurin tela, malam Sada tela yayi Saurin karbar likkafanin da gwajin yace "bari inyi Saurin dinkawa tunda nan kusa muke, Cikin awa daya aka Yi ma 'Malam Adamu' sutura aka feshe shi da turaren Musaddiq dake cikin kayanshi na motar Mahmoud, Adduo'i suka shiga jero mishi na neman yafiyar ubangiji da samun rahama, Sai da suka idar sannan suka Yi ma mamma gaisuwa da sallama hade da fadin sai zuwa safiya zasu dawo a kaishi,, gyada Kai Kawai takeyi idanuwanta na ambaliyar hawaye, waje suka fita dukkaninsu Mazan, suna fadin halin Kwarai irin na malam Adamu, da irin hakurin da yayi na rayuwar talauci, Mummy da Musaddiq kadai aka bari a cikin gidan, duk yadda mummy takai ga kyankyamin talaucin yar uwarta Sai da ta tausaya mata saboda yadda rai yake da alfarma, A zuciyarta fadi Kawai takeyi "INA MA NA TAIMAKI ADAMU LOKACIN DA YAKE DA RAI" dana sani Marar amfani mummy ta dingayi wanda hakan yake ga Kowa lokacin da zafin mutuwa ke ratsasu... ( MU TAIMAKI YAN UWAN MU KAR MU BARI SU TAFI SU BARMU DA DANA SANIN DA BAZAI AMFANE MU BA, MU KYAUTATA MU'AMALAR MU DA MAKUSANTANMU KAR MU YARDA MU RASA SU MUNA MASU DANA SANI, MUTUWA BATA BADA NOTICE BARE MUCE ZAMU JIRA LOKACI YAYI MU KYAUTATAWA JAMA'A). Ana idar da sallar asuba Baffa da Goggo suka iso, tun daren mummy keta neman numbersu a kashe, tare suka iso da su mummy da suka koma gida tun dare, A inda mummy ta tafi tabar mamma da Nadiya nan ta samesu, Nadiya ta tura kanta cikin cinyoyinta hawaye Ya jika rigar jikinta har yana diga, kuka Baffa ya fashe dashi a can cikin zuciyarsa yana jin tsanar kanshi na rashin taimaka musun da baiyi ba, cikin muryar kuka yace "Wayyo Adamu ashe mutuwa zakayi, ina ma jiyan da Nadiya tazo na biyota mun kaika asibitin, walhi bani da masaniyar ciwon yayi zafi haka, shiyasa na turota gidanku dan Nasan can akwai direbobi komi dare, wani sabon kukan takaici ne Ya kufce ma Nadiya, Musaddiq da Daddy kuwa waje suka fita saboda takaici, anan ne Musaddiq ya kwashe duk yadda Zumuncin nasu Ya kasance wanda sani tun tasowarsa Ya fada wa daddy, cike da mamaki daddy yace "yanzu duk kudin zakkar da nake bawa Mahaifiyar ku ta bawa Suwaiba bata bata, Musaddiq yace "wallahi ba'a bata, na dai San ana bata dubu biyar duk shekara, Ya Kara da bashi Labarin abinda ya faru kafin Ya tafi Cyprus, girgiza Kai daddy ya shiga Yi cike da takaicin halin dangin matarshi... Ohhh Ho Ho!! wai waye ne keta damunka da wannan sanyin safiyar, Tsaki taja ta daga kanta a kan kirjinshi ta mika hannu ta miko mishi wayar, Sai da ta dauka saboda ganin bakuwar number a zatonta mace ce, jin muryar Namiji yasa ta mika mishi wayar ta Mike ta nufi toilet dan yin wanka, karawa yayi a kunne cikin magagin bacci yace "Waye ne, Hafizu ni ne, 'Garba kero' ne, Allah yayi ma mahaifinka rasuwa cikin dare, Nima yanzu labari Ya iske ni, A gigice Hafiz ya Mike daga luntsumamman gadon da yake kwance, "kero bansan iskanci kana jina,! in dai so kukeyi kusan inda nake to kuzo ina nan a AYALLA HOTEL Area 11 Abuja, Kazo yau zan baka kudin da ka tambayeni, amma ka daina Yi min wasan mutuwa akan iyaye na, Tsaki kero yayi hade da hadiye yawun bakin shi yace "in kaga dama daga nan ka wuce ROCK VIEW, damuwarka ce, bana bukatar kudinka yanzu, saboda ina neman na kaina Kuma ina tafe da albarkar iyaye, Kuma kasan, Ni ba mahaukaci bane da zanyi maka karyar rasuwa, mahaifinka Allah Ya karbi abinshi, kana iya zuwa in kaga dama, in kuma babu dama to kana iya tura

Table of Contents

Chapters

156 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148
  149. 149 Chapter 149
  150. 150 Chapter 150
  151. 151 Chapter 151
  152. 152 Chapter 152
  153. 153 Chapter 153
  154. 154 Chapter 154
  155. 155 Chapter 155
  156. 156 Chapter 156