Skip to content

Chapter 4

Chapter 4

Nakasa Ba Kasawa Bace Book One Complete Hausa Novel 1,205 words 0 views Progress saved
Download Book

yan ajinsu karatu sukeyi sosai babu kama hannun yaro kuma. Alhamdulillahi kwakwalensu na ja. Tuni Raihana ma ta fara zama yar budurwa hakama Raliyya Hayatuddeen ma tuni ya tafi primary 3. Bappa Ali kuwa har yau Allah bai bashi haihuwa ba, Kuma shike jan ragamar makarantar da mahaifinsu ya bari. Goggo Dada kuwa tun haihuwanta na fari bata kumayin koda b'ariba tuni d'an nata Ahmad ya girma domin sa'an Saifuddeen ne shi. Alhamdulillahi su Saifudddeen sun kammala makarantar especial education lfy, har anyi bikin yaye d'aliban kana yanzu sunata shirin zana jamb dan samun gurbi a jamir'ar G.S.U wanda shine burinsu. Ana cikin haka Allah ya yiwa mijin Rahma rasuwa, dole ta dawo gida da yan yaranta Faruq da Adam daga nan nauyin kula dasu ya dawo kan Nuruddeen, abu ya had'e mishi gashi yanzu jikin Abba ya tsananta tsawon shekara guda kenan da abun ya tashi bai kuma sakeshi ba koda na dare biyu ne, duk ya rame ya lalace sai tsawonshi daya k'ara fitowa kana farinshi ya k'ara baiyyana hancin nan nashi har kan baki, gashi yanzu baifi gonaki shida bane ya rage musu, sai filayen cikin gari, inda sunada fili a biyu a Sirinkiyo da katafila duk sunada fili anan, sai kuma nan gidansu na gado da yake Dugge nan kusa da Fadan Dukku d'in . dole ciwon Abba yasa aka saida gonaki biyu ya rage musu hud'u, inda suka zuba kud'in wurin nema mishi mgnin. Sukaje bauchi wurin wani Mlmi irin masu Islamic kemis innan, nan duk kudaden suka k'are dan magungunansu da tsada, Alhamdulillahi jikin ya d'anyi sauk'i sosai. Sai kuma wani mak'ok'o ya fito mishi nanfa, suka fara jinyar asibiti kuma, amman ina abu sai gaba-gaba yakeyi, ta kai matakin da ko tsawonshi baya iya mik'ewa. Bappa Ali yace a kuma saida sauran gonakin amman Abba ya hana acewarshi kada su Kuma saida komai a kanshi dan yasan wannan ciwon ba barinshi zaiba kar yazo ya mutu bai barwa yaranshi komaiba, sun so suk'i bin shawararshi amman sai yace bai yafe musuba in suka kuma saida wata kaddararshi dan jinyarshi, su bari in ya rasu suyi duk yadda sukaga dama da kaddarorin da suka rage dole suka hak'ura, badon sun soba, haka yasa Nuruddeen zagewa da yin acaba don samo kud'in da za'a nema mishi mgni, wani lokacin sai k'arfe goma na dare yake baro gombe ya nufi Dukku. Saifuddeen kuwa shike kula da Abban tunda yana gida, bappa Ali ma yanzu bai fiye zamaba yana tafiye-tafiye dan yana bin kasuwannin k'auye yana aune-aunen kayan abinci. Still kuma dai yana kula da d'aliban sun, dan da safe baya tafiya sai ya karantar dasu na safe, kana in ya dawo da deddere bayan sallan isha za a hura wuta a tsakiyar tsangayar daliban su zazzauna kan itatuwan dake zagaye da wutan ayi ta karatu, sai k'arfe tara da rabi ake tashi, Yau asabar da sanyin safiya Nuruddeen ya fara shirin tafiya gombe, sai ya kuma fasa ya dawo ya zauna tsakiyar k'annenshi Raihana nayiwa su Faruq wonka dan Faruq ya fara zuwa makaranta, Abba kuwa yana zaune jingine da pillow, kana Saifuddeen na gefenshi yana sa mishi sugar a cikin kunun koko da Ummi ta dama musu, kana Rahma kuma tana toya musu kosan da zasu had'a da kunun suyi karin kumallo dashi, Raliyya kuwa wonke-wonke takeyi. gefen Ummin shi ya zauna tare da tonkoshe kai irin yadda Saifuddeen keyi sannan yace. "Na fasa tafiya yanzu yau sai azahar zan tafi." cikin disashewar murya Abba yace. "Meyasa?." ajiyan zuciya yaja tare mik'e k'afafunshi kana ya yayi murmushi tare da cewa. "Yau dai abincin Ummina zan ci." Rahma ce ta juyo ta kallesu tare da cewa. "Kuma dama d'an malele zamuyi yau Ya Seyo nasan kai kana son d'an malele, ba irin Saifu ba da yake cewa muma mmki muke bashi wai shi baiga abin ciba a dan malele." Hayatuddeen ne ya tura baki tare da cewa. "Gskyan shi ai, dan malele fa abincin matane." murmushi Ummin tayi tare cewa. "Kada ku damu kowa zaici abinda yakeso, nasan Autana da Hamma Saifunshi da Abbanku suna son d'anwake, ni kuwa da sauran muna son d'an malale shiyasa nace ayi duka biyu kowa yaci abinda yake so." murmushi sukayi baki d'aya kana sukaci gaba da hira, sannan Rahma ta gama tuya ta kawo musu tsakiyarsu nan suka zauna sunaci suna hira, saidai Ummi da Saifuddeen sam basuci wani mai yawa ba, shi kuwa Nuruddeen sosai yaci kosan nan yana korawa da koko. cikin kula Nuruddeen ya kalli Ummi tare da cewa. "Lfy kuwa Ummi naga kinyi shiru da yawa, ko kokon baki shaba, gashi kin san Saifu bazai ciba muddin yaga kina cikin damuwa." murmushi tayi sai kuma ga hawaye, da sauri Saifuddeen ya zuba mata idanu lokaci d'aya idanunshi sukayi jazir. shi kuwa Nuruddeen kasa had'iye abincin bakinshi yayi dan ji yayi ya mishi d'aci ranshi na suya, tuni shima hawaye suka ciko mishi ido, Rahma kuwa mik'ewa tayi ta shiga d'akinsu haka nan tausayin Umminsu da kanta da Saifuddeen yasata kuka tuno mijinta daya tafi ya barta, kana ga uba ba lfy. Kuka ne sosai ya rufeta tuno sam Umminsu tunda tayi aure take cikin k'uncin rayuwa. Shi kuwa Nuruddeen cikin k'arfin zuciya ya sharce hawayenshi, kana ya d'ago kanshi ya kalli Ummi da ta zubawa Abba ido tana kuka, cikin raunin murya yace. "Ummi". kai ta juyo a hankali kana ta zuba mishi ido, shi kuwa murmushi yayi still hawaye na zuba, cikin k'arfin guiwa da yak'ini yace. "Ummi ki kalleni, ki cewa k'annena su kalleni." sai ya kuma share hawayenshi kana ya kalli Saifudden daya zuba mishi ido ko k'ibtawa bayayi sannan yaci gaba da cewa. "Ummi na kada kiyi kuka, ki meda idanunki da buk'atun rayuwarki dana k'annena dana yaran k'anwata a kaina, dai zan iya kula daku, Ummi na kada kiyi kuka, kin ganniko ni d'innan nine farin cikinku, kin manta wanne suna kuka bani inkiya SEYO fa kike cemin to kuyi imani da Allah ku yarda da kaddara mai kyau ko akasinta, ku kalleni ni zan jure d'awainiya daku iya rai da mutuwa." sai ya kuma kamo hannun Ummi da Abban su cikin rawan murya yace. "In sha Allahu Ummi na ni d'innan sai na kaiku makka da madina birnin ma'aiki, insha Allah ni d'innan zan share hawayenku, Ummi in dai fa ina raye to insha Allah bazakuyi kukaba." sai ya kuma kalli Saifuddeen kana yace. "Gamu Allah ya baku zaratan yara kyawawa muminai salihan bayin Allah, ko ni na gaza zama gatanku in sha Allah Saifuddeen zai zama Garkuwar ku kuma zai saku farin ciki, zai kula daku ya ruggumi buk'atunku." Raihana ce ta sharte hawayeta tare da cewa. "Dan Allah ya Seyo kubar kukannan haka kallifa yadda kukasa Abba da Hamma Saifu kuka, please Ummi ki rink'a bamu k'arfin guiwa kada ki bari hawayenki suna zubowa." jin haka yasa Ummi share hawayenta kana tasa hannu ta share na Saifuddeen da Seyo, shiko Saifuddeen ya share na Abbansu daya gaza cewa komai dan ya lura jikinsu ne ya fara basu zai mutu ya barsu da maraici. Daga nan sai kuma suka d'an sake, haka dai sukayi ta hira har Rahma ta gama musu abinci, kowa yaci abinda ransa keso. Bayan

Table of Contents

Chapters

148 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138
  139. 139 Chapter 139
  140. 140 Chapter 140
  141. 141 Chapter 141
  142. 142 Chapter 142
  143. 143 Chapter 143
  144. 144 Chapter 144
  145. 145 Chapter 145
  146. 146 Chapter 146
  147. 147 Chapter 147
  148. 148 Chapter 148