Chapter 147
Chapter 147
Mamy ta sauƙe tare da kamo kafaɗun Zaleehan cikin son bata baki tace. "Ki kwantar da hankalinki Zaleeha, babu wani bawa da ya isa kaucewa ƙaddaransa, ki amshi auren nan amatsayin ƙaddaranki..." Ihun da Zaleeha tasanya ne yasanya Mamy yin shiru ta zuba mata ido, kuka sosai Zaleeha takeyi, afujajan ta nufi hanyar fita daga cikin falon sambatu kawai takeyi tana cewa. "Wallahi Bazan aureshi ba, na tsaneshi saina kashesa sannan kuma nakashe kaina!." Da kallo suka bita su dukansu harta fice. Kaitsaye part ɗin Mama ta nufa, da kuka sosai ta shiga cikin falon, kaitsaye ɗakinta ta wuce, Mama da Yayarta dake zaune afalon suka bita da kallo. Tana shiga cikin ɗakinta ta murzawa kofar key, nanfa tashiga buge 'uge da fashe fashe, tanayi tana ihu da kururwawa akan cewa ita lallai batason Saifuddeen. Motocine jere reras kusan guda goma ke shigowa cikin gidan a dai-dai lokacin da tuni Habu yayiwa tirelar nan jagora sun tafi bayan yasa sun kwaso kayan yaje ya gayawa Baba Malam uzurinshi, suna gama dai'dai-ta parking, wasu mata suka soma fitowa daga cikin motacin nan aka soma fito da wasu haɗaɗɗun akwatuna kai tsaye matannan ɓangaren Mama suka nufa, koda suka ƙarasa falon na Mama cike da farinciki Mama da Yayarta suka karɓesu, nan fa matan suka baje waƴannan akwatunan nan guda 35 agaban su Mama, haka suka dinga fito da tsadaddun kayayyaki suna nunawa su Mama, Mama kuwa da Yayarta tuni zuciarsu sun cika da farinciki, Mama dai burinta na son ƴarta Zaleeha ta auri Abdussalam ya kusa cika, yanzu ma aka soma wasan tunda dai ga kayan aure nan dangin Abdussalam sun kawo, haka Mama suka cika dangin Abdussalam da kayan tarban baƙi, cikin girmama juna sukayi sallama inda suka rakasu har bakin motocinsu saida sukaga tafiyarsu kafun suka dawo cikin gida. Afujanan Zaleeha tafito daga cikin ɗakinta aniyarta nason zuwa falon Baba Malam don sanar dashi cewa batason auren, fitowarta yayi dai-dai da shigowan Maryam cikin falon wanda yanzun zuwanta gidan. Baki buɗe Zaleeha ke kallon tarin akwatunan dake zube gabansu Mama, kamar zatace dasu wani abu kuma saita fasa, hartakai ƙofar fita daga cikin ɗakin, Muryar Ruda ya daki dodon kunnenta inda take cewa. "Kee! Zaleeha bakiga kayan aurenki da Abdussalam ya kawo bane?". Dummmmm dammmmmm haka zuciyar Zaleeha ya buga, a firgice ta juyo cikin tsananin damuwa haɗe da tashin hankali murya can sama da k'arfi tace. "Kayan aurena kuma again?". Cikin son lallaɓata Mama tace. "Eh mana Zaleeha ko bakyaso afasa aurenki da wancan bazan musakin ne?". Wani irin tsalle ta daka tare da kururuwa haɗi da ihu Zaleeha tayi da k'arfi nan fa ta shiga kuka tare danufar kayan auren, cikin fitar hayyaci tashiga ɗiban kayan tana watsi dasu acikin falon, babu abun da take sai sambatu masu nuni da cewa bata cikin hankalinta sam. Ganin watsi da kayan basu mata ba yasa ta shiga ɗaukan kayan tana watsawa can waje, cikin zaucewa take ihu kana tana buge-buge da ife-ife kamar wanda aljanu suka shafa, Dai-dai lokacin Ya Ahmad da Mamy suka ƙaraso don tun daga part ɗin na Mamy sukejiyo ihu da kururwan Zaleeha. Ganin Zaleeha na watsi da kaya yasa Ya Ahmad ƙarasowa da sauri ya nufi inda Zaleehan take, ƙoƙarin kamo ta yake da sauri taja da baya, wata ƴar knife ɗin da ke aje bisa wani table ta ɗauka, saita knife ɗin tayi akan cikinta, cikin zaucewa haɗi da fitar hayyaci ta zazzaro jajayen idanunta murya a hargitse tace. "Zan kashe kaina, wallahi idan aka auramin ɗaya daga cikinsu saina kashe kaina, kada ka matsoni Ya Ahmad kana matsowa wallahi saina kashe kaina ayanzu nan!.." taƙare maganan tana sakin wani matsanancin kuka mai nuna tsantsar tashin hankali. Iya tashin hankali babu wanda bai shigesaba acikinsu, tuni Maryam ta saki kuka mai taɓa zuciya, Ya Ahmad ma hawayene suka cika cikin idanunsa. Duk abun dake faruwa akan idanun Baba Malam, da ya taho tun ihun Zaleeha na forko wanda a zatonshi wani mugun abune ya farmata, jin kalamanta da ganin abinda takeyi ne yasashi bud'e labulen ƙarasowa cikin falon yayi tare da duban Zaleeha dake kuka harda shiɗewa still knife ɗin na hannnunta da alama ƙiris take jira ta cakawa kanta. Cikin tsananin takaici haɗi da ɓacin rai da tsantsar tashin hankali da bak'in ciki ya bud'e bakinshi cikin tsananin cushewar sauti muryarsa cike da amon ɓacin rai yace. "Kin nunamin ban isa dake ba, kin nunamin cewa baki ɗaukeni matsayin uba agareki ba, haƙiƙa kin nunamin cewa ke bakizama ƴa ta gari mai biyayya ba, shikenan zan barki keda mahaifiyarki kuyi duk abun da kukeso, zama daku sam bashida amfani awajena saboda haka yau zan tafi zanyi nesa daku, Zaleeha yau zanbar miki gidan idan yaso kiyi duk wani abun da kikeso, duniyace ae ta isheki riga harma da zanin ɗaurawa, zan tafi inyi nesa daku tun kafin ku kasheni da bak'in ciki." Yana kaiwa nan azance nasa ya juya yanufi ƙofar fita daga ɗakin. Cikin tashin hankali da fargaba Ahmad da Maryam suka zube aƙasa tare da kamo ƙafan Baban nasu cikin matsanancin kuka suka shiga basa haƙuri. Rumtse ido Baba Malam yayi har cikin ransa yanajin wani matsanancin ɓacin rai, saidai suyi haƙuri amma tabbas tafiya zaiyi zaiyi nesa dasu domin bazai iya jurar haɗiye baƙinciki da ɓacin ran da Zaleeha da kuma Mama ke ƙunsa masa ba. Hawayene ke zuba a idanun Mamy yayinda zuciyarta tayi wani irin mummunan karyewa tabbas idan Baba Malam yatafi itama bazata zauna ba, saboda dama danshi kawai take zaune agidan. idan babushi kuwa me zata zauna tayi agidan. A kid'ime Maryam ta dawo kusa da Zaleeha cikin muryar kuka tace. "Dan Allah Zaleeha kice kin amince kada kice a a, Baba fa tafiya zaiyi Zaleeha, kiji tausayinmu! Zaleeha kiji tausayinmu!! dan Allah kada ki bari bak'in cikinki yasa mahaifinmu yayi nesa damu." cikin matsanancin kuka Maryam takare maganan. Kai Zaleeha ta girgiza cikin bushewar zuciya tace. "Wallahi Bazan auresu ba, natsanesu dukansu biyu ba wanda nakeso, wlh xan kashe kaina matuƙar aka matsamin kan aurensu." Cikin ƙaraji tace. "Natsanesu Bana sonshi!" Wani irin gigitaccen ihu tasa tare da sanya knife ta yanka wuya..............! Alhamdulillah... Mu had'u a kashi na biyu, dan jin yadda wasan zai kaya. K'ak'a-tsara-k'ak'a?." Shin Dalla me zai aikatawa Zaleeha? 1 towai ina Baba malam zai tafi? 2 Ya cire hannunshi cikin auren ne? 3 wa zai auri Zaleeha!? 4 Anya kuwa Saifuddeen zai iya ratsa budurcin budurwa?. 5 Wacece Amina me nufinta kan Saifuddeen? 6 Shin Asma'u zata hak'ura da wannan zazzafan matashi mai suran laraban kuwa? 7 Ummi dai tace dolefa a fasa wannan auren na Zaleeha da kekyawan d'anta! 8 Me nufin Ishaq akan Bilkeesu? 9 Me gskyar zuciyar bilkeesu akan Zaleeha? 10 Shin Saifuddeen kuwa zai iya yin sex kamar ko wanne lafiyayyan namiji? 11 ina Habu zaisa akai kayan da akace na Zaleeha ne? 12 Me Raveel zai iya yi a rayuwar Zaleeha?. 13. Me nufin Mama me zata aikata? 14 Ya Aminu da Ya Habu me zasu aikatawa Zaleeha shalelen Ya Ahmad in sunji tasa Baba malam Kuka? 15 Amsoshin tambayoyin nan duk suna cikin littafin Nakasa ba kasawa bace part two kada ku sake a barku a baya, dan yanzu muka shiga cikin ainihin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148