Chapter 142
Chapter 142
ne, hannunshi ya mik'a daga zaune ya jawo mayafinta-ta fad'o jikinsa, al'amarin daya girgiza Balkeesu kenan, shikuwa Ishaq dama ba gani yake ba hakan yasanya baisan nenene ya faru ba. Manyan idanunta ta zaro waje, cikin tsananin takaicin haɗewar da jikinsu yayi waje ɗaya, a gigice tasoma kiciniyar ƙwace kanta, amma ina ƙarfin musakin da ta raina ya wuce tunaninta, don kuwa riƙo yayi mata bana wasa ba. Yanayin idanunsa ne suka sauya daga farare zuwa ɗan garai-garai sai k'ank'ancewa da suka d'anyi kad'an, take jijiyoyin jikinsa suka mimmiƙe, yayinda lokaci guda yanayin fuskarsa ya sauya, cikin zaƙuwa haɗi da takaici ta ɗago kanta daniyar auna masa wata mummunar baƙar magana, tuni maganar ta maƙale amaƙoshinta sakamakon yanda jikinta gaba ɗaya yashiga shock, sosai ganin yanayin idanunsa ya tsorata ta, da sauri ta ɗauke idanunta daga garesa, cikin wani sabon fargaba haɗi da ɓacin rai da suka ziyartota ta tasanya hannunta ta bugi chest ɗinsa da ɗan ƙarfi, atunaninta idan yaji zafi dole zai sake ta, saidai amma ko motsi bataga yayi ba, jikintane gaba ɗaya ya ɗauki rawa sakamakon yanda yake ladabtar da ita da wani irin kallonsa da idanunshi masu sata shayinshi da shakkarsa, shikuwa Saifuddeen da gangan ya tsareta da idanunsa, bakomai ya ɓata ransa cikin maganganunta ba kamar cewa da tayi waishi ba namiji bane, hmmm wai harshi Saifuddeen ne za aƙirasa da sunan bacikakken Namiji ba, ahankali yake matso da fuskarsa gab da tata, wanda hakan yasanya gaba ɗaya ta ruɗe, ahankali yake ƙara kusanto da fuskarsa gaf da nata, hartakai takawo numfashinsu ya cakuɗa dana juna, haɗuwar numfashinsu waje ɗaya, baƙaramin bugun zuciya ya haifar musu ba suduka biyun, sosai zuciyar Zaleeha ke bugu kamar zata faso kirjinta tafito, akaron farko dataji wani matsanancin tsoronsa ya shigeta, don kuwa matsowarsa gareta baƙaramin zautar da tunaninta yayi ba, sosai yayi mata wani irin kwarjini a idanunta, sam batasan cewa haɗuwa da kyawunsa yakai har haka ba sai ayau ɗin daya kusanto da fuskarsa gareta, daga gefe kuwa fitinannen ƙamshin turarensa ne yacika hancinta, lokaci guda jikinta yafara fitar da wani irin gumi da kerma da karkarwa, dake nuna tashin hankalin dake bunne cikin zuciyarta. Haka Saifuddeen ya cigaba da kawo fuskarsa gab da nata, ahankali yake matsowa kamar zai haɗe bakinsu waje ɗaya, tuni Zaleeha ta rumtse idanunta jikinta kuwa rawa yake sosai, ta sadakar aranta cewa wannan musakin na sauƙe bakinsa akan nata, babu makawa saitayi kuka!, Allah ma yasauwaƙe ita Zaleeha tasha yawun shi. Kawar da fuskarsa yayi zuwa gefen wuyanta, ahankali ya fesa mata wani irin numfashi mai tsananin ɗumi, wanda take yasanya tsikar jikinta mimmiƙewa, hannunsa dake kan waist ɗinta ya janye tare daɗan matsar dakansa baya, jin ya sake ta yasanya ta sauƙe wata ɓoyayyar ajiyar zuciya, buɗe idanunta wanda suka kaɗa sukai ja saboda tsananin tsoritan da tayi, wani ɗan guntun tsuka taja tare da ƙwace jikinta daga cikin nasa, batare da tunanin komai ba haka Zaleeha ta tattaro yawun bakinta da tunanin zata tofar had'e tsukakkun lips d'inta tayi da niyar zata tofar da yawun. Sai kuma ta zazzaro idanunta woje tare yarfa hannu jin yadda Saifuddeen yasa yatsunshi biyu ya had'e lips d'inta da yaga tanada niyar yimishi tijarar da bazai lamunta ba, matse lips d'in nata yayi da k'arfi har saida taji fitsari na son kwabce mata. Ida nunshi ya jujjuya mata tare da k'ada mata kai kana ya d'an kamo gefen lip d'inshi na k'asa ya d'an ciza alamar. "Ko mafarki kikayi in kin farka kiyi sadaka." kana ya sake mata lips d'inta da tuni sunyi jazir, a tsoroce ta had'iye yawun nata tare da juya da sauri cikin tsoro da ƙunan da zafin da lips ɗinta keyi tace. "Ɗan is kawai, Allah ya haneni ranan da zaka ƙara taɓani, mugu! Allah ya isana!! Kuwa wlh, koda wasa kada ka taɓa tunanin sake haɗa jiki dani, balle har tunaninka yabaka daman kawo bakinka kusa da nawa, wlh dana sha yawun bakinka gwamma ace nasha tom-tom, saboda ko bakomai nasan tom-tom yafi ɗanɗanon yawun bakinka daɗi. Ganin ya ɗan taɓa masarrafin kekenshine ya nufi gareta, yasa ta juya da gudu-gudu tafice daga cikin falon kamar wace aka koro Da sauri Balkeesu tatashi ta rufa mata baya bayan tagama watsawa Ishaq wani matsiyacin kallo. Murmushi Saifuddeen yayi tare da sanya hannu ya shafo yawun bakinta dake bisa kan yan yatsunshi harshensa yasanya yaɗan lashi saliva ɗin, lumshe idanunsa yayi tare da sauƙe wani irin ajiyar zuciya, tunowa da magananta nacewa da tayi da tasha yawunsa gwara tasha tom-tom, yasanyashi sake sakin wani shak'iyin murmushi, cikin zuciyarsa yace. "Am so sorry Zaleeha wannan al'ƙawarina ne insha Allah saina shayar dake duk wani abun dazai fito daga jikina, dazaran na aureki ba iya yawuna ba ma kaɗai harta spe... ɗinama saina shayardake." Dubansa yakai ga Ishaq wanda ke zaune shima murmushi ne ɗauke akan fuskarsa, don kuwa shima zuwa yanzu abubuwan Zaleeha da ƙawayenta sun soma bashi dariya, wani zubin kuwa idan Zaleeha tafaɗi wata maganar tsantsar yarintarta kawae yake gani. Zuciyarsu wasai batare da wani ƙunci ba haka suka baro gidan su Zaleehan. Zaleeha kuwa koda suka bar BQ ɗin kai tsaye ɓangaren Mama suka nufa, afalon Mama Balkeesu ta zauna yayinda Zaleeha kuwa ta wuce ɗakinta kai tsaye ranta na bala'in tafasa, tarasa maiyasa bayajin haushi ko ciwon duk wata magana da zata faɗa masa. Sosai al'amuransa ke bata takaici, duk da cewa shiɗin kurmane yakamata ace ae yana da zafin zuciya irin na kurame amma wani abu da ta lura dashi shine, shi kamar dutse yake ko bugunsa zakayi to sai kashirya kakuma saka duka ƙarfinka. Hmmm Zaleeha taka a sannu zuciyar irinsu Saifuddeen bata tankwaruwa in ta hatsalo kada ki k'ureshi, wani sashi na zuciyarta ke rad'a mata a hatsale tace zaiko ci ƙaniyarsa a wurina. Ta fad'i kamar tana mgna da wani. Balkeesuce ta kalli Mama wanda take zaune akan kujera 1 sitter fuskarnan tata aɗaure take tamau, ɗigon fara'a babu akanta. Cikin iyayi da kisisina haɗi da zallan munafurci irin na Balkeesu ta gyara zama, tare da fuskantar Mama murya kamar wacce zatayi kuka tace. "Yanzu Mama haka zamu zubawa Zaleeha idanu takasance kullum cikin kuka? amatsayina na ƙawarta sam bazanso cutuwarta ba, dan Allah Mama kiƙara sa baki akan maganar Saifuddeen ɗinnan wallahi Zaleeha bata sonshi, hasali ma babu wanda Zaleeha ta tsana sama dashi, Zaleeha kyakkyawace son kowa ƙin wanda yarasa, ni aganina tauye haƙƙine idan har aka haɗata zama da nakasashshe, wanda bashi da banbanci da dutse." Cikin tsananin baƙin ciki da takaici Mama ta watsawa Balkeesu jajayen idanunta, duk yanda kowa a duniya yakai ga ƙin son auren Zaleeha da wannan musakin to abayanta yake, domin ko tunowa da batun auren tayi saitaji wani abu kamar jiri na ƙoƙarin kada ita. Wani abu daya tsaya amaƙoshinta ta haɗiya, ranta adagule cikin cushewar murya tace. "Da ace zanbuɗe miki zuciyata ki gani Balkeesu da tuni kinsha mamaki, duk yanda wani yakai ga tsanar auren Zaleeha da wannan banzan musakin ninafishi, duk da cewa ban taɓa ganinsa ba amma tsanar danayi mishi babu wani wanda na taɓa yiwa irinta!." Mama taƙare maganan cikin ƙunan zuciya. Ɗan jim tayi tare dayin ƙwafa, abayyane tace. "Badai dani suke wasan ba, Insha Allahu zasusha
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148