Chapter 140
Chapter 140
dole, gsky dole kiyi kuka." jin haka yasa Zaleeha fuskantarshi cikin kukan tace. "Kuma ina da wanda nakeso sannan su had'ani da wani can banza ginennen tab'o." kai ya jinjina mata tare da cewa. "To meyasa bazakuyi mgna ta fahimtar junaba keda shi, ki gaya mishi kinada wanda kikeso, kice mishi koda ya aureki bazai ji dad'in zama da keba, in ya amince ya hak'ura shine nan kin huta in ya kafe ya nace kuma kiyi hak'uri kibi umarnin iyayenki." Cikin kuka tace. "Na tsaneshi bana sonshi ta yaya zan auri nakasasshe alhalin da lfyta." shiru tayi ganin yadda a take fuskar Hayatuddeen ta canza launi da yanayi cikin had'e girar sama da k'asa mik'ewa yayi ya matsa gefenta tare da cewa. "Zancen banza kenan, ashema baki da hujja, shi nakasasshe ba halittar Allah bane, ko a zatonki Nakasa kasawa ce, aikin banza d'an adam da bai san k'arshenshiba yace yana kyaran larurar wani." Gaba d'aya ran Hayatuddeen ya b'aci sosai sai yake tuno wata k'ilfa wata ran ayiwa Hamma Saifuddeen d'inshi irin wannan cin zarafin, haka kawai kalamanta sukayi masifar tayar mishi da hankali, Hajja Inna ce tayi dariya tare da cewa. "Ato ai duk mai bin bayan Zaleeha zai shak'i takaici, yo wani nakasasshen ma ai yafi mai cikar halitta haiba." Ita kuwa Zaleeha cikin kuka tace. "Bazaku gane bane. Gurgu nefa akan wheelchair yake rayuwa, kuma kurmane bayaji baya mgna." Dam-dam zuciyar Hayatuddeen ya bada wasu tagwayen tarnaki mai cike da fargaba cikin zargin kai anya kuwa wannan bada Hammanshi take ba, cikin tsananin fargaba baki na rawa yace. "Uhmmm me sunan shi ne!?." cikin tarin tsanar tsuna taja wani dogon tsaki tare da mik'ewa kana tace. "Wai Saifuddeen n!!!." da sauri Zakariyya ya mik'e tsaye tare da cewa. "Hamma Saifuddeen. Shi kuwa Hayatuddeen cikin k'arfi ya fizgo hannunta tare da zaro idanunshi da sukayi jazir tuni hawaye na shatata a kumatunshi har kan gemunshi cikin rawan murya yace. "K'arya ne wallahi Hamma na ba nakasasshe bane, domin nakasarsa bata zame mishi kasawa ba, Ke da kike zagin nakasarsa kinada tabbacin naki lafiyar ne, da har kike inkarin ke da lafiyarki, to wlh yanzu kika fara kuka ko zaki mutu sai kin zama matar kurma kuma gurgun nan, D'an uwane shine jigon rayuwar ahlinmu." Sai kuma ya sake mata hannu ya koma ya zauna, Zakariyya ma tuni hawaye yake zubdawa, dan sai yanzu ya gane ashe Hamma Saifuddeen ne wanda yayarshi Zaleeha keta ƙi. hakama Ziyada hawaye take zubdawa, Hajja Inna kuwa cikin mmki tace. "Hayatu, ashe ma Saifuddeen kyakkyawa ne ta samu har take rigima. Wlh ni ban saniba." Cikin zubda kwalla shima Hayatuddeen yace. "Wlh Hajja Inna nima sai yanzu na gane data kira sunanshi da yanayin nakasarsa kuma, na tuna ance min sunan matar da aka bashi Zaleeha ne." ita kam Zaleeha juyawa tayi ta fita jin ƙaninta Zakariyya na cewa. "Wlh nima ban san akan Hamma Saifuddeen bane take wannan haukan da ko inda take bazanma kallaba." Hajja Inna ce ta katsesu da cewa. "Ai kuwa ko mutuwa zatayi sai ta aureshi." Sai ta kuma kalli Hayatuddeen cikin rarrashi tace. "Kayi haƙuri kaji ko Hayatu, dan Allah kada ka gayawa Umminku da yayunka wannan batun in sha Allah Zaleeha zata tanƙwaru." Kai ya gyaɗa mata alamar to, sai ya kuma Kalli Zakariyya tare da cewa. "Dama nazo nefa muje gidansu Imran muyi batun dinner ɗin da za'ayi a bikin ne, ina son mu tsara fita ta musamman a wurin," cikin bada ƙarfin guiwa Zakariyya yace. "To muje, danko abu namune maganin a kwaɓemu." Daga nan suka tafi gidansu Imran ƙanin ishaq. Ita kuwa Zaleeha abu ya cakuɗe mata komai ya birkice mata, Yanzu ba mai bin ta kanta ta lura Aunty Lubna da Zakariyya basu damu da dmuwar tata ba Haka yasa dole ta ƙudurci son haɗuwa dashi ido da ido ayita ta ƙare. A lissafi dai yau saura kwana biyar ne auren. ganin har danginsu na Dukku sun fara zuwane ya ƙara tayar mata da hankalin. Gashi haka nan take jin kamar ana ingzata da zugata kan tayi wani mummunan abu. Shiyasa yau tunda safe taketa tura mishi text akan yazo gidansu zasuyi mgna mai mahimmanci ganin har yamma ba amsa ne yasa ta kira Ishaq bayan ta tuttura mishi saƙo dan Allah ya amsa kiranta, Yana d'agawa cikin rawan murya alamun zata fara kuka tace. "Dan Allah Malam Ishaq na rok'eka da manzon rahma kace yazo gidanmu inada mgna dashi." cikin danne dariyarshi da sai yanzu kalamanta na wai sun ce mata irin larrarshi basa iya aure dariyar ya ɗan danne kana yace. "Yaushe kike son yazo?." Da sauri tace . "Dan Allah yazo yau. Ban san in da zan sameshi ba da naje na sameshi." wani munafukin murmushi ishaq yayi sannan yace. "Ki duba hanyarshi zuwa bayan sallan isha." Da sauri tace to kana ta katse kiran, a take ta kira Bilkisu dan tasan itace zata tayata ci musu zarafi ta yadda sai sun tsani kawunansu ma, aiko Bilkisu najin shirin Zaleeha tace gata nan zuwa. Bayan sallan isha, Saifuddeen ne zaune bisa wheelchair ɗin shi kalar ruwan toka mai azabar kyau da sheƙi, a zahiri yadda yake caccanza sutura da ɗaukan wanka to hakama mota da wheelchair ɗinshi suma masu kyau da tsada ajin forko yake hawa hakama huluna da takalma, Sanye yake cikin wani d'anyen yadin voyel mai kalar shud'in sararin samaniya, sai kuma ratsin fari fari tamkar gajumare, an ƙyanƙyasawa rigar aiki da surfani mai ruwan garai-garai, hannun rigar guntu ne masu zagayen zaren garai-garai d'in daga bakinsu, hannun yayi cib damatsan hannunsa da suke farare k'al-k'al masu yalwar gargasa mai tsawo da shek'in bak'i mai d'aukar hankalin duk wanda ya gansu sun zauna cib, hular damanga ya kafa a kanshi irin kafin nan da ake cewa baruwanka da duniya bi ma'ana ya d'an tura hular tayi baya, hular farace sai ratsin shud'in zare, sajen nan nashi ya kwanta lib-lib a kyakkyawar fuskarshi mai suturce da farar fata da kan sura jajayen labbansa sai Sheƙi sukeyi a cikin zagayen gashin bakinsa. hakama takalmanshi farare ne k'al sai layi biyu da akaja mai kalar shuɗin daga samansu, sai wani zazzafan agogon fata na Gucci mai kalar garai da manna a tsintsiyar hannunshi na dama, sai farin ring ɗin azurfa dake ɗauke da ɗigon diamond a tsakiyarshi daketa wal-wal, wayarshi samfarin iPhone daya zura cikin al'jihun gaban rigarsa, wanda kana iya ganin kusan rabin wayar ma a sarari. Hayatuddeen ne ya lumshe ido tare da ƙara zuƙan numfashi dan shaƙan ƙamshin turaren Hamman nashi. Ummi kuwa ido ta zuba mishi cikin yin hamdala da godiya wa ubangijinta da azurtata da wannan kyakkyawan matashi a matsayin ɗanta. Murmushi yayi tare da mishi fatan a dawo lfy bayan ya mata alamun zai fita. Hayatuddeen kuwa har bakin mota ya rakashi inda suka samu Ishaq da Sule direba suna jiran fitowarshi. Mota suka shiga sannan suka nufi New G.R.A. Suna isa cikin gidan kuwa sukayi kicibis da Ya Aminu shi yayi musu jagora har cikin parlourn BQ kana yaje ya turo Zaleeha wacce, take tare da bilkeesu. kusan a tare suka fito yana gabansu. suna bayanshi suna tafe zuƙatansu fal farin cikin zasuci zarafinsu A harabar wajen suka samu Ya Aminun da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148