Chapter 96
Chapter 96
bah soboda nasan bayanda za'ayi yakula irinki" Murmushin takaici tayi tace"ayyerh, anfada miki sai irinki zasuna samun abubuwa masu kyau? Mukuma ya'yan talakawa mukare ayanda muke? Tirr Wlhy da masu irin halayenki kije ma banson sake ganin fuskarki!" Tana gama fadin hakan tafice daga dakin abinta tana mai share hawayen fuskarta, zubewa Mom tayi akasa tana mai fashewa da kuka mai cin rai, ganin ba mai rarrashintane yasata mikewa itama tafice cikin sanyin jiki... '''BAYAN KWANAKI BIYU!"... _Manage please, not feeling too well_ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 95* _Arrogance_ '''BAYAN KWANAKI BIYU!" Kwance take akan gadon asibiti banda ruwan hawaye babu abinda takeyi sai sannu ake zuba mata, karan notification din wayarta taji cikin sauri ta janyo wayan hade da dubawa Hannu tasa ta rufe bakinta cikin son danne kukan dake shirin kufuce mata sanadiyar ganin haddadiyar dinner event dinsu Maram da Fakhih, ga manyan mutane harda larabawa duk sun hallarci bikin. Kuka tafashe dashi tana fadin "Sun yaudare ni! Yanzu ni waye zai aureni (nace so maza basu kare bah!) Wayyo Allah nah! wlhy ban yafe bah! Allah zai saka min" Bata gama rufe baki bah taji Zuly dasuka shigo yanzu nafadin"ke kika yaudari kanki basu bah!" "Ya za'ayi nayaudari Kaina?"TA tambaya ahasale batareda ta lura da sauran wa'inda suka shigo cikin dakin bah! "Girman kai! !"Zuly tafada tana zama agefen gadon Mom Tsaki taja tace"ai nakai nayi girman kan neh shiyasa nakeyi" Murmushin takaici Zuly tayi tana girgiza kanta hade da fadin "shin kinsan miye ake nufi da girman kai kuwa? kinsan hadisai da suka zo kan girman kai kuwa? Kinsan abubuwan dasuke Haifar da girman? Kinsan illolin girman kai? Kinsan karshen masu girman kai? Nasan baki sansu bah amma bari na fada miki; Yadda Malaman Aklaq suka yi bayani shine:Mutum ya dunga shu’uri a ransa cewa yafi wani ko wasu,to idan wannan tunanin ya tsaya a zuciyar mutum kawai wato bai bayyanar da shi ba, to a is]ilahin ilimin Aklaq ana ce ma haka Kibr,to amma idan ya bayyanar da girman kan ta hanyar walakanta wanda yake ganin yafi shi a zantukansa ko ayyukansa to haka shi ake ce ma Takabbur. To minene banbanci tsakanin Kibr da Ujub? Ujub shine jiji dakai da wata ni’ima da Allah Ta’ala ya yi ma mutum misali dukiya,mulki,ilimi da dai sauransu. Girman kai nau’in shi ya kasu kashi ukku:1-Akwai girman kai ga Allah wanda shine mafi muni,misali irin yadda Fir’auna yayi,ta yadda ya siffanta kan sa amatsayin ubangiji.ko yadda Namarudu yayi cewa shima yana kashewa yana rayawa. Akwai kuma girman kai ga mutane. Akwai kuma girman kai ga gaskiya,shine mutum ya ga gaskiya ko a fada masa amma yaki bi... Hadisai da suka zo kan girman kai:Akwai hadisai masu yawa da aka ruwaito daga Manzon Allah(SAW) da kuma Aimma na Ahlul bayt kan abin da ya shafi girman kai,ga wasu daga cikin hadisan: Manzon Allah(SAW) yace, “Kashedinku da girman kai,domin Iblis girman kai ya kai shi ga KIn yin sujuda ga Adam.” An ruwaito hadisi daga Imam Ali[AS] yace, “Ku lura da karshen Iblis,yalalata ayyukansa da yayi tsawon lokaci sakamakon girman kan da yayi a lokaci guda.” An ruwaito daga Imam Sadik [AS] yace, “Ba zai shiga Aljanna ba wanda a cikin zuciyarsa akwai kwayar zarra na girman kai.” Haka kuma a wani hadisi da aka samo daga Imam Bakir[AS] yace, “Girman kai komin kankantarsa ba zai shiga zuciyar mutum ba face sai ya samu raguwar hankalinsa dai dai gwargwadon abin da ya shiga.” Manzon Allah(SAW)yace, “Wadanda nafi ki daga cikin ku,kuma suka fi nesa da ni ranar qiyama sune masu girman kai.” A wani hadisi kuma yace, “Duk wanda ya kasance mai girman kai to zai hadu da Allah yana mai fushi da shi.” Da dai sauran hadisai akan haka.... Abubuwan da suke haifar da girman kai:Sun kasu kashi biyu,akwai sabubba na duniya da kuma sabubba na addini,misalin sabubba na duniya da suke haifar da girman kai akwai dukiya,mulki,kyan halitta da dai sauransu. Misalin kuma sabubba na addini akwai ilimi,Nasaba mai daraja wato shi Dan wane ne ko kuma jikan wane,aikata addini misali ace shi mai yawan ibada ne ko ba da gudunmawa a wani fage na addini misali mai yan infaki ne,sai dai fa a lura anan mujarradin mutum na da wadannan ni’imomin ba ya nufin girman kai ga mutum.Abin da ake nufi shine ire-iren wadannan ababe da aka ambata galibi idan zuciyar mutum ba tsarkakakkiya bace,to su suke sabbaba ma mutum girman kai ta hanyar jin cewa ya fi wadanda basu da shi ko kuma basu aikatawa kamar na shi. Daga cikin abubuwan da suke haifar da girman kai akwai jahilci da kuma gafala.Wato idan mutum ya jahilci hakikanin naf’s dinsa ko kuma ya sani amma ya gafala to haka zai iya sabbaba masa girman kai,akwai hadisi da aka ruwaito daga Imam Ali[AS] yace, “Ina mamakin dan Adam farkonsa digon maniyyi,karshensa mushe,tsakiyarsu kuma yana dauke da najasa amma kuma yana girman kai.”Daga cikin abubuwan da suke sabbaba girman kai akwai rashin tazkiyyar naf’s.Wato idan mutum yayi mujahada ya tsarkake naf’s dinsa to zai kasance duk irin wadannan ababe masu halakarwa zai ku~uta daga gare su... Illolin girman kai:Girman kai yana da illoli masu yawa a duniyar mutum da addininsa da kuma lahirarsa.Idan mutum ya duba a duniyance idan mutum na da girman kai za ka ga mutane suna kinsa. Akwai ma hadisi da aka samo daga Manzon Allah(SAW) yace, “Mafi Kin mutane shine mai girman kai.”Daga cikin illolin girman kai ya kan haifar ma mutum da kaskanci a duniyarsa da lahirarsa wato idan bai tuba ba.Imam Ali[AS] yace, “Duk wanda ya yi girman kai ga mutane to sai ya kaskanta.” Daga cikin illolin girman kai yana jawo ma mutum rashin son Allah gareshi wato dai kamar yadda yazo a cikin Al-Qur’ani cewa Allah baya son masu girman kai,kuma ranar Qiyama mai wannan mummunar dabi’a zai hadu da Allah yana mai fushi dashi. Haka nan daga cikin illolin girman kai shine yana hana amsar gaskiya.Idan mutum ya lura da mai girman kai zai ga bai cika amsar gaskiya ba, wanda wannan ko ba karamar hasara bace ga rayuwar mutum wato yaga gaskiya amma ya ki binta saboda girman kai!.Daga cikin illolin girman kai yana sa mutum ya dinga walakanta mutane a zuciyarsa ko zantukansa ko kuma a ayyukansa,alhali wanda ka walakanta ba ka san yadda yake a wajen Allah ba..... (Allah yasa mudace) Wani irin kuka Mom tafashe dashi dajin bayanan da Zuly tayi "Ashe girman kai ba abin takama bane! Ashe bakomai bane girman kai face muguwar cutar Ruhi mai hallakarwa! Wayyo Allah, Allah natuba kayafe min" Tafada tana kwantawa ajikin Zuly jikinta na wani irin sanyi she's so ashame of herself "Shin kinsan Hanyoyin magance girman kai? Kinsan Fa’idodin nisantar girman kai dakuma karshen masu girman kai?" Taji muryan Wanda bazata tab'a mantawa bah yatambayeta Dago kanta tayi sukayi ido biyu da ustaz, cikin sauri ya kawar dakanshi daga gareta soboda daman bai zata zata dago bah, cikin shakekiyar muryarta tace"a'a!" Gyaran murya yayi yace"Akwai hanyoyi masu yawa da malaman Aklaq suka yi bayani yadda mutum zai yi ya tsarkaka daga girman kai. Daya Daga cikin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138