Chapter 86
Chapter 86
sake baja kolin refreshment gashi daman kyauta neh.... "Anty yazai min haka? Ace duk soyayyan damuke sha kafin kudawo Naija amma yana dawowa yachanza Kaman bashi bah"Mom tafada cikin sanyin murya, Kallo bakida kai Qudsiyah tamata kafin tace "Dashi waye kuke wayan?" Sanda ta Harareta tukunna tace "waye in ba Mourad bah" Wata shegiyar dariya Qudsiyah tafashe dashi, harda faduwa kasa takeyi tsantsan dariya,dakyar tasamu tatsayar da dariyar ta tareda nuna Mom da yatsa tace "yanxu DanAllah bakiji Wani iri aranki bah da kika shararo min wannan karyan? "Da kallon Wlhy ke mahaukaciya ceh tabi Qudsiyah kamin tace" ance miki kowa neh makaryaci?" kunshi dariyarta tayi tace "Wlhy inhar mai hankali yaji miye kika fada to bazai taba yarda bah soboda abu neh da bazai taba yiyuwa bah" Binciko lambanshi tayi awayarta sannan ta mikawa Qudsiyah dake kallonta Kaman tasamu tv Karba tayi ta kalli lamban kafin tasake fashewa da dariya, kulewa tayi da abinda Qudsiyah ke mata aikuwa mikewa tayi cikin fushi tareda barin wajen tana Jan tsaki Sanda Qudsiyah tayi dariya mai isarta sannan tamike itama tana jinjina wa Fakhih acikin zuciyarta... "Ammi nah zan fita anguwa"Mourad dake sanye cikin manyan kaya Kaman zaije wajen daurin aure yafada "Toh Adawo lafiya"Ammi tafada mai cikin kulawa Zaiyi magana kenan Mom tafito cikin mata Shirin Kaman mai fita anguwa, murmushi tasakar mai tace "lahh Kaman Kasan ina sha'awar fita" Kallon bakida hankali yamata ,kafin yayi magana har Maman Mom tafito daga cikin gida tana fadin "toh saikun dawo" Kawar da kanshi yayi yana jin haushin Mom har cikin Zuciyarshi, ko uffan bai furta bah yayi hanyan waje, itama dagwai-dagwai tabishi abaya Acikin mota bakaramin takura mishi tayi bah da surutun ta, itafa tazata wajen shakatawa zaije sai taga nufi wata tangamamiyar gida wanda yaci uwar nasu, bude gate din akayi suka shiga "Masha Allah "tafada acikin zuciyarta Ma'aikatan gidan ne suka soma garzayowa wajen motan both turawan dakuma hausawan Suna kwasan gaisuwa soboda dama shi sananne neh awajensu "Welcome back boss"shine abinda suke tafada, "Wayyo Allah ashe gidanshi neh! Kenan awannan palace din zan zauna, lallai akwai shagali"tafada ahankali cikin murmushin farinciki tana karewa gidan kallo, ganin yayi gabane yasata bin bayanshi dasauri har tana malkodewa... Suna shiga parlour ai sanda tasaki baki da hanci tana bin kowani lungu Da kallo, wasu emmata tagani Sun fito da tray ahannunsu suka wuce dashi wani daki, murmushi tasakar mai ganin yace mata tazauna. Batareda yasake magana bah taga ya nufi cikin gidan, Chan Kuma taga ya kuma dawowa tareda zama a kujeran gefenta saiga wasu maza biyu da kayan motsa baki, Ajiyewa sukayi suka yi gaba abinsu, wayarta ta foto dashi tadinga selfie tana tsayawa a kowani kusurwan parlourn kuma nan da nan tadaura akan statues dinta tareda rubuta _"At my future husband house"_ Shidai ko uffan baice bah sanda ta gaji Don kanta tabari tareda komawa tazauna, chan yaji tana magana alaman waya takeyi.... Message neh yashigo a wayar shi cikin ya duba ai kuwa yasaki murmushin daya Kusan shidar da Mom dake kallon shi... Bayan kaman mintina 5 sukaji karar takalmi alaman ana tahowa, juyawa Mom tayi inda Mourad yamike yana fadin"congratulations Zulynah" Far da idanuwa tayi ta karaso wajenshi tareda rungumanshi , atare suka sake ajiyar zuciya, ita tafara janyewa sannan tace "Yay Mou dina miyesa baka shigo bah?" "Naga kunkusa gamawa neh shiyasa"yafada yana shafa gefen fuskarta "Kana kyau sosai in kasa irin wannan kayan"tafada tana gyara wuyar riganshi Murmushi yayi azuciyarshi yana fadin "Kema Kinyi kyau sosai Zulynah" Amma azahiri saiyace "Nagode sosai " Ganin zata sumbaceshi neh yasashi matsawa yana fadin "oh Zulynah hala kin manta ke matar aurece" Turo baki tayi tace "Ohh ashe Kaine bah kaba dani" "Yauwa good so behave like a married woman"yafada yana xaunawa Mom da bakin ciki yagama cika ta batasan yaushe tace "no wonder ashe mahaukaciya ceh shiyasa take abubuwa irin na mahaukata! Soboda ke baki dauki aurenki da daraja bah shiyasa kike runguman wanda bah muharramunki bah, jaka shashasha doluwa karu..." Bata karasa bah taji saukar Wata gigitacciyar mari a kumatunta bata gama farfadowa bah tasake jin wani mah, kallon Mourad tayi da idanuwanta dasuka yi jazir dasu "You are very stupid!Kinsan wacece ita dazaki dinga fada mata irin wa'inan maganganun? Kin zo har gidanta kike zaginta wlhy danineh ita bazan barki kisake fita daga nan hasai kinyi hankali" Hannunta dafe da kumatunta tana mishi kallon mamaki, ga mamakin ya mareta soboda wannan jakan gakuma wai a gidanta suke!ai bata san sanda hawayen da take rikewa ya silalo mata bah, ko side bag dinta bata dauka bah tayi waje da gudu cikin kuka azuciyarta sai tsinewa Zuly takeyi... "Waye ita neh wai awajenka?"ta tambayeshi "Kinsanta neh?" Shima ya tambayeta batareda ya amsa nata tambayan bah, nan dai tabashi tahau labarin yanda suka hadu... "Nasan zakiyi mamakin yanda akayi muka san su Mom" Ammi tafada batareda ta kalli kwayar idon Zuly bah "Toh itace nakeson Mourad ya aura!" Arazane Zuly ke kallon Ammi hawaye na ciko mata "Kin ban mamaki Zuly! Abisa wani dalilin neh kika kashe aurenki don kinji auren Mourad da Qudsiyah ya mutu!?? *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 88* _my Amerh😘 wannan page din naki neh, much love dear_ Girgiza kai tafara yi hawaye na silalo mata, so take tayi magana amma sam-sam muryanta baya fitowa, Ammi neh tace "Dan Allah inarokon ki dakibar rayuwanshi Wlhy bai dade da dawowa duniya bah soboda wattanni 7 dasuka wuce bamu dauka zaiyi rai bah duk a sanadiyarki , sanadiyarki ya rabu da Qudsiyah, amatsayina na mamanshi Ina rokon ki daki tafi inda bazai sake ganinki bah har agama daurin aure DanAllah" Ammi tafada cikin sanyin murya tana hada hannayenta waje guda amma har lokacin bata yarda Sun hada Ido da Zuly bah Tsugunawa tayi tareda rike kafafuwan Ammi cikin kuka take fadin "Ammi DanAllah kiyi hakuri Wlhy in babu shi arayuwata mutuwa zanyi! Wlhy nasan daga lokacin rayuwata tadaina yin ma'ana DanAllah Ammi kibarmu nasan shi ma bazai so kiraba mu bah" Aboye Ammi tashare hawayenta ,cikin dakewa tace" Alfarma fah kawai na rikoki Zuly, DanAllah nima kiyi hakuri tafada tana mikewa... Sanda tasha kukanta Kaman ba gobe sannan tamike tareda goge hawayenta sannan tafice, awaje tasami Qudsiyah , Fakhih , Lutfiya dakuma Mom duk suna zaune, batareda Wani tunani bah tayi wajen su "Ya idanuwanki sukayi jahh?.. Oops ashe har Ammi tayi miki magana, toh sai ayi harraman fita daga cikin rayuwanmu karki ga Kinyi nasarar fitar da Qudsiyah daga dakin mijinta toh ni anwuce wannan babin" Mom tafada tana murmushi Kallon Mom tayi dakyau sannan tace" kin kyauta emmata Amma kisani in ban bada izini bah Wlhy bazai aureki bah karki ga Kinyi nasarar fitar dani Kaman yanda kika ceh...juyawa tayi wajen Fakhih tace...kace wa danuwanka karya bata lokacinshi wajen nema na" Tana gama fadin hakan tayi waje abinta, kallonsu suka miyar wajen Mom dake taunar cingum , Qudsiyah neh tace "Keee! Miyesa kika fiye son kai? Dana cemiki auren Zuly yamutu ai bance ita takashe dakanta bah soboda koni bansan ya akayi aurenta yamutu bah! Amma shine kikaje kika kwashi karya da gaskiya kika fadawa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138