Skip to content

Chapter 26

Chapter 26

Zulfa Book One Complete Hausa Novels 1,219 words 0 views Progress saved
Download Book

inasonta sosai" "Superb lover boy if am not mistaken naga yau kuka shiga cikin Azare neh din amma kace har kanasonta sosai"tafada cikeda mamaki "Ammi nah I think she's my dream girl"yafada yana lumshe Ido. "Zanso ganin dream girl dinnan fah cos am getting jealous of her" tafada daga dayan bangaren Dariya yayi yace"like seriously Ammi nah" "Erh mana" "You don't have to be Ammi nah cos you are so special" yafada Ajiyar zuciya tayi tace"ohk amma aturo min pic dinta nagani" "Toh Ammi , bakimasan abinda yafaru bah?" Yafada ahankali Jin yanda yayi magana yasata nutsuwa tace"miye faru??" Ba bata lokaci yahau zayyano mata abinda Hibba tamawa Zulynshi. Kwalalo Ido Ammi tayi cikin tsoro" mayya ce yarinyar??" "Allahu Ahlam Ammi " "Babu wanda ya mata hukunci cos wannan suicide attempt neh"(πŸ™†πŸ™† nace cizon mutum neh suicide attemptπŸ€”??) Tsaki yaja cikin Jin haushi yace"babu wani hukuncin da aka mata Allah yasota ba'a cikin State muke bah wlhy da saitayi sati a cell" "It's okay Mourad in kaje wajenta let me know" "Ohk Ammi nah, sai anjima" Haka sukayi sallama sannan ya wuce massallaci cos Mourad akwai Ibada ... Jira takeyi amma har dare yayi bata ga yadawo sosai taji bah dadi gashi ko abinci taki ci kuma babu yanda Umma batayi da ita bah. Sosai hankalin Umma yatashi ganin har karfe goma Zuly bataci komai bah kuma rabonta da abinci tin da safe. "Yar Umma ki tashi kici abinci mana" tafada asanyaye "Umma nah har ya fara mantawa dani kenan??" Ta tambaya hawaye na gangarowa daga kwarmin idonta. Girgiza kai Umma tayi tana share mata hawayenta zatayi magana kenan saiga jakadiya tazo kiranta wai taje inji mai martaba. Kallon jakadiyan tayi ta kasan Ido sannan tace"kaman yanda kika gani ya'ta ba lafiya don haka amin afuwa yau bazan samu zuwa kwana dakinshi bah" Da kallon mamaki jakadiya take bin Umma cos duk cikin matan sarki(dayake yakara daya sun zamo uku)itace zatace bata dauki sarki da muhimmanci bah ,bata taba ganin Umma na rawan kan da sauran matan sarki sukeyi in kwanan su ya zagayo bah. Sosai take mamakin yanda sarki ke daga mata kafa bah kodayake in tayi la'akari da yanda gabadayan su basu ishe Umma kallo bah hala bayason raini neh shiyasa. "Ko akwai wani abu neh ko kuma bazaki iya zuwa bah?" Ta tambaye ta cikeda kasaita da yatsine ganin yanda ta tsaya kikam taki tafiya. "Bah komai" tafada cikeda girmamawa dukda tasan ta girme Umma bah bayanda ta iya tinda aikin ta neh. Yar tsaki Umma taja yanda Zulfa bazata ji bah amma kuma abinda bata sani bah shine Zulfa na lura daita cos sau dayawa tana ganin yanda Umma ke nuna tafi son ita akan mijinta cos tariga tasan ba sarki bane ya haifeta bah soboda surname dinta daban neh dana yen gidan amma ko kadan bata taba yin magana akai bah. Tabata Umma tayi amma sai tayi feigning tayi bacci dukda yunwan datake ji, ganin tayi bacci yasa Umma gyara mata kwanciya akan cinyarta... Komawa wajen sarki jakadiya tayi tafada mai abinda Umma tace sallaman ta yayi yakoma kan gado yazauna. Yarasa miye zai mata tasake jiki dashi gabadaya bata da mantuwa abinda yariga da wuce amma ko kadan batason maganan ya wuce taya za'ayi ta yarda daman yadade yana sonta. Yana Sonta sosai amma yasan koya fada abanza neh cos ta lura tanada dan banzan kafiya. Tashi yayi yanufi shahen ta akaro na farko cos baitaba shiga sashen ko daya daga cikin su bah... Kwance yake akan gado banda tunanin ta babu abinda yakeyi cos yayi alkwari bai cika bah gashi alakawarin shi na farko. "Yah Salam"yafurta agajiye cos ya gaji sosai ga tafiyan motan dayayi daga Azare zuwa Bauchi dauko bakin su cos mai martaba ya yarda suyi abinda yakawo su... Ganin wuta acikin apalour yasa baiyi sallama bah. Yana shiga kuwa yayi harba da ita akan kujera Zulfa na kafan while ita kuma sai gyangyadi take yi amma duk da hakan bata fasa shafa kan Zulfan bah. Kallon ta yakeyi cos tadan kara mishi kyau yau dinnan, murmushi yasake ganin gyangyadi bakaramin kwasan ta yakeyi bah gashi taki hakura da shafa wa Zulfa kai. Mamaki yakeyi sosai ganin yanda take mugun son yar kaninshi, addua yayi Allah yasa ko kwatan kwatan sonda take mawa Zulfa ta nuna mai.. Ahankali yake takowa cikin palourn wanda turaren wajen bakaramin fizgar shi gareta yakeyi bah. Gashi ji yake kaman sunyi shekara basu..πŸ™ˆ(aradu kunyan ku nakeji). Jin kaman mutum acikin dakin yasata bude idanunta ahankali,fess ta daura su akanshi wanda yakafe ta da Ido. Dan tsaki taja tareda tace"ince dai lafiya ko kazo tafiya dani neh" Ganin yanda take magana kaman bataso neh yasashi yin murmushi yace"wai ni har yau bazaki hakura bane? Dan yamutsa fuska tayi tace" hakurin miye kuma??" Murmushin dayake bata haushi yasake sakar mata cos sosai yake kara jinta aranshi intana irin hakan. "In ka gama zaka iya rufe min kofa" tafada tana dan lumshe idonta "Miye sameta neh??"taji muryan shi abazata cos tunda suke bai taba tambayan lafiyan ta bah shiyasa itama bata yarda da son dayace yana mata bah soboda in zaka so Umma to sai ka koyi son Zulfa. Marairace fuska tayi kaman zatayi kuka muryar ta har rawa takeyi tace"so suke su Kashe min ita" Ganin yanda take magana yasa hankalin shi tashi matsowa yayi gab da ita yace " miye aka mata?" Dage mai riganta tayi tana nuna mishi" waye ya mata hakan??" Yatambayeta Nan Umma ta kwashi yanda akayi tafada mai harda maganin da Mourad ya siyo mata. Sosai yanuna tashin hankalin shi inda yace mata zai yi maganin abin. Dadi taji aranta sosai jin yace zai yi maganin abin harda murmushin ta wanda ya fito daga kasan zuciyar ta. Ganin ta ahakan bakaramin nishadi yasa shi bah azuciyarshi yace "bari nayi amfani da wannan daman" Dagowa tayi da niyar godiya yace" basai kin gode min bah so nake kawai nafada miki abu" "Ramatu ina sonki sosai ina miki sonda wani mahalluki baitaba miki irin shi bah in... Dakatar dashi tayi cikin bacin rai tace.... *Pls banason stickers dinnan cos storage din waya nah ya cika bana iya gani* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 33* Dakatar dashi tayi cikin bacin rai tace"ya isa haka!!! Atsakanina dakai babu Kalmar So ko kamanta neh da abinda kacemin shekarun baya?. Inkamanta ni nan mai iya tuna maka neh amma bazan tuna maka bah nafison ka maimaita dakanka kaman yanda na fada maka shekarun baya. Lumshe idonshi yayi cikin takaicin abinda yayi, shi fah yayi hakan neh karta raina shi yana matsayin mai mulkan su a gari. "Kiyi hakuri"ya furta yana mai cizon labban shi. _Allah yakiyaye na so wannan yar abin, mara kunya ma for that matter, in na auri wannan abin wlhy bakaramin cutar yarana nayi bah. Kunsan yanda na tsaneta kuwa?? Inaga nafison mutuwa ta akanta ni Kabiru na tsane ki_ Sune maganganun da suke ringing akanta dukda tasan alokacin ta miyar mai da martani amma har yau bata daina jin abin ranta bah. Wata guntunwar tsaki taja tareda yatsine fuska wanda suke dabi'unta tace"Babu wani hakurin dazaka bani soboda baka

Table of Contents

Chapters

138 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138