Chapter 4
Chapter 4
ganka). Suna isa daidai katon gate din ya budu dakanshi parking yayi ,batareda ta kalleshi bah tabude kofar motan domin fita,hannunta yariko shi knew that amma ko gizau batayi bah cos tasan mudin tajuyo zai karya mata zuciya kuma ita so take ta hora shi Incase of next time kar yayi gigin mata irin hakan da yawan yen mata basusan wannan bah dazaran anyi da farko mekon su kiyaye nagaba saisu ce ai yataba yi so it's nothing new,daga lokacin da akayi nafarko baka nuna kayi fushi bah toh andinga yi kenan daga nan kuma za'a zarce in antambaya kuma Sai suce civilization. DanAllah a dinga kiyaye wa.... "Zulynah kiyi hakuri mana wlhy bada sani nah na aikata hakan gareki bah"yafada cikin rawar murya ,kwace hannunta tayi sannan ta fice dasauri, kifa kanshi yayi akan steering din motan ,dayayi niyar shiga amma Sai yaga yanzu shigar bashida amfani, nan yamawa motar key tareda ficewa daga gidan ,dasauri ta leko daga inda ta ke jin karar motan shi "Ya Mou.. kayi hakuri but this is the best solution for both of us"tafada hade da shigewa cikin gidan da damuwa asamar fuskarta,ma'aikatan gida sai gaishe ta sukeyi amma asali ma ko jinsu ma bata yi cos yanzu tunanin tafada soboda tasan yana komawa kuka zaiyi tayi daga karshe kuma zazzabi zai rufe shi cos iya zaman su dashi zata iya cika long note da halayenshi gabadaya kuma Sai haushin kanta yakamata har ta dauki waya don Kira shi kawai saita danne zuciyar ta tareda mishi Adduan Allah yakoma dashi gida lafiya(Niko nace Allah sarki). Dakin Umma tawuce kai tsaye,akan sallaya tasameta tana lazimi cos umma akwai ibada "Ummana sannunki da gida" tafada hade da fadawa ajikinta "Yauwa ZULFA'U" umma tafada,nan da nan kuma annurin fuskanta ya dauke,daman kuma awuya take neman gurin kuka take ai nan da nan tafara kuka "Banason shashanci fah ZULFA'U , saikina abu kamar jaririya " tafada dukda tasan miye sata kukan amma tabbas tasan akwai abinda yake damunta daban,still bata daina kuka bah.. "Haba ZULFA'U karki daga min hankali mana"tafada cikin kwantar da murya "Toh kema miyesa yanzu Kika daina cemin yar umma, ni nafison ki kirani da yar umma akan ZULFA'U, nifa har yanzu yarki ce soboda banida wata uwa bayanke ke kadai nasani,kici gaba da kirana yar umma nafi jin dadin wannan sunan" tafada hade da rungumeta tsam, wani irin dadi umma taji yaziyarce ta har da hawaye tayi sannan tace "Naso ace ni na haifeki ZULFA'U naso ace ba zallan shayar dake nayi bah amma Allah bai kaddara daga gareni zaki fito bah amma dukda hakan naji dadi sosai soboda daga tsatson wa'inda nake kauna aduniyar nan Kika fito,Alhmdllh ya Allah kuma iyayenkin Allah ya gafarta musu yakai haske kabarinsu" "Ameen umma na"tafada tana goge hawayen umma bayan tayi breaking hug din su "Yar umma!!!" Wani sanyin dadi Zulfa taji yaziyarce ta Dasauri tace "na'am umma na" "Karki boyemin komai ,ki fada min abinda sameki" Wani dum taji yaziyarce ta amma Sai ta daure tace"babu komai ummana" Murmushin manya umma tayi sannan tace"tsawon shekaru 17 nasan ki wato tinkina jaririya,nafi kowa sanin in wani abu yana damunki ,kuma baki taba min karya bah,baki boye min komai ,amma yau kin nuna min iyakata Zulfa'u " Zaro ido Zulfa tayi ga kirjin ta Sai tsare yakeyi cikin dauriya tace"umma na kiyi hakuri wlhy bansan ya zanyi zanyi infada miki abinda ya faru bane umma zaki iya yin fushi inkinji abinda nayi yau" Kirjin umma ne ya buga bumm ,Kare mata kallo tayi daga sama har kasa amma bata ga komai ba sai kamshin turarenta da ta chanza mata yau, asanyaye tace" yar umma kinada wanda tafini neh in baki fadamin damuwar ki ba??" "A'a umma na Zan fada " nan yazayyano mata yanda sukayi kaf da Mourad bata rage komai bah bata kara komai bah. Ajiyar zuciya umma tasauke aboye jin ba abinda take zato bane nunfasawa tayi sannan tace"kinyi daidai yar umma kuma daga yau banson kudinga kebancewa dashi kinsan zuciya bata da kashi kuma da zarar mace da na miji suka kebance shaidan ne yake zamowa na ukun su ,daga nan kuma yadinga kawata wa kanku juna, kuma banason kina shige mishi idan yazo,kinji ni koh?" Cikin jin dadin umma bata mata fada bah ta amsa da taji harda Adduan ta Gareku iyaye musamman iyaye mata ba'a cika son kuyi tsauri dayawa akan yaranku bah, make them feel free with you ,kidauke su amatsayin kawayenki, ki sake musu fuska tinda ba lallai bane ubansu yazauna dazu bah,ke zaki dinga Jan su ajiki,kiji damuwar su sabida basuda wanda yafiki aduk fadin duniyar nan, in suka fada miki damuwar su kokuma wani abu mara kyau dasuka yi awaje karki yi musu fada sabida fadar ki zaisa su dinga jin tsoron fada miki damuwar su, kimusu nasiha kinuna musu rashin dacewan kuskuren da suka yi bawai ki hau su da masifa bah, ya'yan ki ne in wani abu mara kyau yasami rayuwar su toh ke kika jawo dakanki... remember kece kawar su nafarko aduk duniyar nan kuma basuda kamarki(Allah yasa Mugane.. Ameen). *Inkun ji dadin shi share* *MHIZZPHYDO* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Page 7&8 *Sex timetable* Gyara zama tayi sannan tafada mata yanda sukayi da akan contract dinda akawo mata, ba bata lokaci umma ta yarda tayi aikin godiya tamawa umma sannan tafice zuwa dakinta... *BELL STREET* Reigate, Surrey... Ko murfin mota bai tsaya rufewa bah ya fada cikin hadadden gidanshi, daki yawuce direct hade da fadawa kan *Parnian furniture bed*nashi wanda kudin shi sunkai $210,000. Wata irin ciwon Kai neh ya kaimishi farmaki nan da nan idon yakawo ruwa(nikam nace anya wannan ba maza-mata bane??lol), dakyar yatashi yayi Sallah Kota kan abinci baibi bah bacci ya kwashe shi... *Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.* *11:30pm* Tinda yadawo daga tafiya take yawo da hankalin shi wajen bashi hakkinshi,gashi abin na mugun damunshi amma tsantsan son dayake mata yasa yake shanyewa. Ahankali yake matsawa kusa daita Sai yakai hannu zai taba ta sai ya janye,gashi sai matse kafa yakeyi tacikin bargo,shahada yayi daga karshe sannan ya taba ta tareda Kiran sunanta "Yusayrah!!?" "Miye ne wai??" Ta tambaye shi a hasale "Pls kitaimaka min in bazan takura miki bah" yafada gwanin tausayi "Miye kake so??" "Kinga mara na sai ciwo takeyi,kitaimaka min karna mutu" "Ai shine nace miye kakeso??" Amma azuciyar ta fadi take in kamutu ma zanfi kowa murna,maganarshi ce ta katse ta "Daman Zan dan rage wani abu kar maran ya fashe" yafada ahankali,batareda tayi magana bah tajuyo, ganin tajuyo neh yasa shi sauke ajiyar zuciya mai karfi.. "Dakata" tafada cikin dan daga murya sannan tace "Inhar bazaka bini ahankali bah toh ka sauka" jin abinda tafada ne yasa shi tsurewa cikin sanyin murya yake fadin "Kimin hakuri heart beat I promise ahankali Zanbiki" "Better" nan kuwa yafara hada himma har yakai ga ya manta Alkawarin dayamata cos haukace mata yayi sanda yasa tabiya bashin da taci kafin ya kyaleta,hawayen dayaga ya bata mata fuska ne yasashi runtse idonshi tareda fadin "Again!!!, DanAllah miyesa duk randa na rabeki saikinyi kuka??" "Zafi nakeji" tafada ahankali cos bakaramin wuya yabata bah amma azuciyar ta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138