Chapter 100
Chapter 100
rungumeshi gam ajikinta tareda sakin kuka, bude baki sukayi cikin tsananin mamaki da al'ajabin abinda takeyi Zaro idanuwa Ustaz yayi yana maimaita kalman istigfari, ganin bazata sakeshi bane yasashi tureta daga jikinshi yana mata kallon kasa-kasa duk jikinshi ya mutu Cije lebbanshi yayi cikin takaicin halinta nason taba jikin maza, ahankali yace "miye kikeyi haka Momina?" "Kayi hakuri kayafe min _Ustazunah_(only sha'awa can relate,hhh) Wlhy natuba nayarda zan aureka DanAllah kataimakeni"tafada cikin kuka tana kokarin rike mai hannu "Ke yarinya!!"Baban Ustaz wato baba Malam yafada cikin kwantar da murya Juyawa tayi wajenshi tana share hawayenta, wani yaro Baba Malam yakira yace yakaita wajen Hajiya Mama wato Maman Ustaz, Shiga daita akayi gaisar da Maman Ustaz tayi cikin girmamawa inda sai wani tattara khimar dinta takeyi cikin kyama dukda gidan bawai wani datti gareshi bah, ganin yanda takeyi yasa Hajiya Mama cewa yaron "Kai zo ka kaita bangaren matar Ustaz!"dum taji gabanta yafadi, wani yaro mai kimanin shekaru hudu neh yafito da Allo ahannunshi cikin turo baki yake fadin "Hajiya Kaka nifa banason zuwa islamiyan nan amma Ummu ta dage saina je" "Haba mai babban suna ya za'ayi bazaka je karatu bah! Kaga ka kai wannan bakuwar wajen Ummun ka kace nace tajirani awajenta" Kallon Mom dake sandare hawaye na malala daga idanuwanta yayi , miyarda kallonshi yayi wajen Hajiya Mama yace "Hajiya kaka waye daketa? Kodai Abbu na neh?"yakarasa cikin Zaro idanuwa , kallon Mom Hajiya Mama tayi cikin mamaki chan ta nisa tace "Jeka abinka zan rarrasheta" Gyada kai yaron yayi yana ficewa, cikin rawar murya Mom tace "Wannan yaron waye?" Jan hannun Mom Hajiya Mama tayi sannan ta zaunar daita tana kallon fuskarta dakyau tace "Jikana neh Umayyah da awajen Ustaz" "Kina nufin dagaske Ustaz yayi aure"tafada tana rufe fuskarta da hannunta, shiru Hajiya Mama tayi tana nazarin yarinyan bata gama tantancewa bah taji Muryar Baba Malam na sallama Amsa mai tayi inda kuka bai bar Mom ta amsa bah, "Kiyi shiru ga Malam din ya iso"Hajiya Mama tafada cikin sanyin murya cos sosai kukan Mom ke shigarta, shiru mom tayi tana share unstoppable hawayen fuskarta "Ya Sunanki? "Baba Malam yatambaye ta bayan ya nemi waje ya zauna, batareda Mom tayi la'akari da kasa dake kasa bah ta tsuguna tareda hada hannayenta waje daya tana fadin "DanAllah Ku cemai ya aureni Wlhy inasonshi yanzu" Kallon kallo aka hauyi tsakanin Hajiya Mama dakuma Baba Malam "Sunanki natambayeki kuma kitashi ki zauna!"yafada Muryar shi ba alaman sassauci Jan Majina tayi Wanda hakan bakaramin dasa tausayinta yayi azuciyar Hajiya kaka bah "Sunana Mom" "Mom?" "Erh Mom... Momina!"tafada cikin rawar murya "Kawo mata ruwa!"Baba Malam yafadawa Hajiya dake kallon Mom, tashi tayi ta debo ruwa a kofi ta bawa Mom da kanta ke sunkuye, kallon cup din tayi hawaye nasake taruwa a idanuwanta, girgiza kai tayi soboda bata jin zata iyashan ruwan asalima bata taba Shan ruwan da bana gora bah! Ajiyar ruwan HM (Hajiya Mama kenan inshort)tayi akasa "Kimin bayanin yanda za'ayi mu gane abinda ke tafe dake!" Baba Malam yafada mata Ajiyar zuciya tasauke sannan ta basu labarin farkon haduwarsu harzuwa marin data yarfa mai babu abinda ta boye "DanAllah kutaimaka min Ku aura min shi!" "Hala Karen hauka neh ya hauna miki cizo koh?" sukaji anfada daga bayansu... _manage throughout yau ban gida Afuwan..._ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votesπ* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 99* Juyawa sukayi gabadayansu Suna Kallonta Kaman sunga sabuwar hallita soboda gabadaya basu ji motsinta taba, Gaban Mom neh yafara bugun sitin da saba'in dalilin ganin kyakywar mata wacce tafita da komai na magana da alama ma itace matar Ustazunta , Maganar Hajiya Mama neh yadawo daita inda yake fadin "Haba Hafizah ko Sallama babu?" Ajiyar tray din hannunta tayi akasa tana mai gyara zaman katon khimar dinda ta zumbula,Kallon Hajiya Mama tayi dakyau tace "Assalamualaikum" "Wa'alaiki Salam" suka amsa atare inda Malam ya kawar da kanshi, kallon Mom da har yanzu hawaye na tsiyayowa daga idanuwanta tayi tace "Yanzu kirasa Wanda ya miki sai Abbu Umayyah? Gaki kaman mai hankali Amma gabadaya ba hankalin gareki ba tinda har gida kike biyo mijin mutane wai ya aureki, Wlhy kin bada mata!"takarasa cikin takaici Cikin rawar baki Mom tace "kiyi hakuri DanAllah yar uwa wlhy ba laifi na bane asalima mijinki bai cikin tsarin mazan dana ke muradin aure! Allah neh kawai yadaura min soyayyar shi, DanAllah kiyi hakuri Kema ki tayani rokonshi ya aureni" Buge hannun Mom datake kokarin kaiwa jikinta tayi tana kallonta cikin tsana, cikin bacin rai tace"notin kanki ya tsince yarinya! Wlhy bakida kai yanxu soboda hankalinki na karkashin kafan ki shine zakicemin na roki miki mijina akan yakara min kishiya! Kishiya fah! Wlhy bakida tausayi ....hawayen da suka gangaro mata tashare tana kokarin danne kukanta tace.... Wlhy ina mugun son mijina, banajin zan iya sharing dinshi da wata DanAllah kijeki karma yaji wannan batun dakika zo dashi ,yanzu kisa ni amatsayin kanki yanxu idan niceh nazo miki da wannan batun kuma kina mutuwar son mijinki yazakiyi? Erh ya zakiyi? Kije kiyi tunani nabarki lafiya! " Takarasa tareda barin wajen tana kuka sosai Mikewa Mom tayi tashare hawayen fuskarta tace "Nagode " Bata jira cewarsu bah tafice dasauri har tana bige Ustaz dake tsaye abakin kofa yana sauraran abubuwan da suke fada. Cikin sanyin jiki yakarasa shigowa yana nufan wajen Baba Malam dake zaune tsit Kaman wanda ruwa yacinye, yana isa wajen Baba Malam yace "Jeka zan neme ka" Gyada kai yayi tareda wucewa bangaren shi, tin daga bakin kofa yake jin sautin kukan matarshi, ajiyar zuciya yasauke sannan yashige da sallama abakinshi Mikewa tayi da sauri hade da rungumeshi wanda yasashi sakin ajiyar zuciya soboda abinda bata tabayi bah kenan tinda ya aureta muryanta yaji tana fadin "Wayyo Abbu Umayyah Wlhy banson in rasa ka Wlhy mugun sonka!" Cirota yayi daga jikinshi yana share mata hawayen fuskarta tareda cewa "oh Ummu Umayyah waye yacemiki zaki rasani?" Jan hanci tayi tace "tace tana sonka kuma daga gani yarinyan bazatayi mutunci bah DanAllah karka aureta!" Jiyayi juya na shirin kaishi kasa cikin sauri ya zauna akan kujera yana miyarda da numfashin wahala, kallon mamaki take binshi dashi ganin yanda yakoma lokaci guda "Abbu Umayyah lafiya kuwa?"ta tambaya zuciyarta na tsalle Murmushin yake yakirkiro tareda girgiza mata kai irin bakomai dinnan... Mikewa yayi dakyar yana kallon agogon dake manne agaru yace "lokacin sallah yayi saina dawo" Da ido tabishi tana jin wani irin Kishi na turnuketa, wani yawu mai daci ta hadiye tana rufe idanuwanta tareda karanto Addua.... β β β β β β β Daure take da daurin towel akirji sai faman goge fuskarta take da cleanser saiga Maram tashigo da cup a hannunta dayan hannun Kuma waya neh gakuma Bluetooth akunnenta da alamu ma video call takeyi abinta Ajiye kopin tayi agaban Zuly tana fadin"wai gashi kisha!" Kallon ta Zuly tayi daga sama har kasa ganin ta cire khimar din kanta yarage daga ita sai half vest wanda ya bayyana shafafiyar tumbinta ga gashin nan masha Allah har gadon baya gashi kuma gabakidaya tinda tasan Maram bata taba ganin kitso akanta bah da alaman haka take barinshi "Wayyo Allah darling DanAllah kazo kadauke ni Wlhy bazan iya bacci nikadai bah"tafada cikin shagwaba Dan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138