Chapter 30
Chapter 30
su "Wannan wani irin magana kike fadi neh hakan?? Taya za'ayi atura kana nan yara su kadai uwa duniya... Caraf Zuwaira Amaryan Malam tace" gani sai na bisu na kula dasu" Girgiza kanshi yayi cikin takaici yace"kun dai san mahaifiyar yarinyan nan bazata yarda bah" " Malam ko ka manta ba ita ta haifeta bane Kam??" Ta tambayan daidai isowar Umma da Zulfa wajen "Gaskiya Kam Malam ai muma muna da iko akan yarinyan kawai dai munyi shiru neh,in tana son tayi iko akan y'a ta haifo nata itama" Zuwaira tafada Wani irin nauyi Umma taji akirjin ta kaman an daura mata katuwar dutse akai. "Erh bazallan ita keda iko akan Zulfa bah"Malam yafada Zuciya neh taciyo Umma tace" sai miye in bani nah haife Zulfa bah? Nace sai miye??" Afirgice Zulfa ke kallon fuskar Umman ta tareda girgiza hannunta "Basai kunmin gori bah yau na yarda bani na haife ta bah amma kusani ko iyayenta bazasu kaini sonta bah, ina ce don karna bita kuka tada magana?? Toh bazan bita bah saiku zuba ruwa akasa kusha" Kallon Zulfa Umma tayi hawaye na zubowa daga idonta tace" bazan iya cigaba da boye miki bah Zulfa bani ceh na haife ki bah ni kanwar mamanki ceh" Wani kuka Zulfa tafashe dashi tace" ni ke kadai nasani kece Umma nah kuma ke kadai nakeso. "No Zulfa sun riga sun fada abinda ban kaunar ji so kisani ni bah mamanki bace"tana gama fadin hakan ta fice cikin sauri. Sosai jikin su yayi sanyi ganin yanda Umma tafita tana kuka mai tsuma rai. Itama Zulfa dagudu tabi bayan Umman ta, daki tasamu Umma sai kwasar kayanta takeyi tana sa wa a akwati. Itama Zulfa jawo akwatin ta tayi tana zuba kayanta aciki. Hada Ido sukayi da Zulfa cikin sauri Umma ta rungumeta cikin kuka tace" inasonki sosai Zulfa ina mugun sonki amma yazama dole mu nisanci juna,bazan iya cigaba da Zama a inda za'a dinga min gori bah" "Zan biki Umma" "Taya za'ayi kibar gidan ubanki? Nan neh tushen ki"tafada tareda sakin ta ta zuge zip din akwatin ta... Cikin sauri take share hawayen idonta sakamakon ganin... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 37* Cikin sauri take share hawayen idonta sakamakon ganin Mourad datayi abakin kofa kasancewan Zulfa ta bar kofa a wangale. Cikin sanyi jiki yafara takowa cikin palourn, jin Umma tayi shiru yasa Zulfa waigowa ai tana ganin shi ta rugo da gudu ta rungumeshi tareda sakin kuka mai tsuma zuciya. Wani irin zafi yaji zuciyarshi nayi sakamakon kukanta dayake ji. Cuddle dinta yayi da kyau ajikinshi yana mai jin wani yanayi mai wuyar fassara atare dashi. "It's okay dear" yafada yana tapping bayanta. Wucewa Umma ta zo daidai su Zuly ta rike hannunta tareda sakin Mourad. Tsungunawa tayi tace"Umma nah karki barni danAllah, ki share duk abinda suka fada ki zubda su a kwandon shara" "Yay Mou dina katayani rokonta danAllah"tafada tana juyawa wajen shi Ba bata lokaci shima ya tsuguna akan gwiwar shi dukda baisan miye ke faruwa bah Kafin yayi magana saigasu Malam da matanshi, yanayin da suka samesu neh yasa hankalin Malam tashi cikin sauri yakarasa wajenta yace "Haba Ramatu wannan abin baikai ace zaki bar gida bah" "A ganinka bah??, Kabani mamaki Malam!ace agaban ka matan ka suka kirani da juya amma bakayi komai akai bah, shine yanzu zaka ce karna tafi??, Hmm tafiyata zanyi kuma ga Zulfan saiku yi yanda kuke so daita" "Umma nah kiyi hakuri ki tafi dani danAllah karki barni anan bana son su ni ke nakeso" "Kiyi hakuri Ramatu ki yafe mana" suka fada cikin hadin baki Umma da zuciya tagama ciyowa tace" ku rike hakurin ku cinye ta ma, nabar muku ita kuma nagode" Tana gama fadin hakan tayi hanyan fita daga cikin palourn timm sukaji akasa... Cikin sauri suka kai hankalin su kanta, arikice Umma ta rugo, Mourad Kam numfashin shine ya dauke cakk ganin halinda Zulynshi tashiga... "Wayyo Allah nah kitashi kinji y'a ta wlhy inasonki ki tashi kar ki barni, wlhy in babu ke arayuwata nima zan iya rasa raina soboda na tabbata banida wani sauran amfani" Rungume Umma ta cikin murna tace "daman nasan bazaki tafi ki barni bah" Ahankali Umma ta dagota daga jikinta tace" baki da kai neh dazaki nayin irin wannan shirmen,da zuciyata ta buga fah?" "Kema kidaina cewan zaki barni" tafada a shagwabce "Karki barni kinji??" Hawaye neh ya gangaro wa Umma ta gyada kanta tace" tashi ki dauko kayanki mutafi abinmu, muje muyi rayuwanmu mubiyun mu koh??" Share hawayen Umma tayi hade da gyada kai sannan ta tashi. Tana juyawa tahange Mourad jinjine ajikin kujera ya kurawa waje data fadi ido ko kiftawa bayayi. Karasawa tayi wajen shi tace" yay Mou dina?" Ganin bai amsa bane yasa su mai martaba karasowa wajen shi cikin tashin hankalin. Tsungunawa tayi daidai wajen shi takara Kiran shi amma nan mah shiru Hannu tasa adaidai saitin idonshi ko zai kifta amma still Wani yawu mai daci ta hadiye daidai lokacin da aka taba kafadanta. "Shikenan balarabe ya mutu adakin Ramatu" Zuwaira tafada tana daura hannu akai "Bangane ya mutu bah??" Tafada afirgice tana kallon Zuwaira Itama Umma Zuwaira take kallon akidime "Akawo ruwa" Malam yafada cikin jarumta tareda katse su. Da sauri Zulfa ta tashi har tana cin tuntube. Tana dawowa tamika wa Malam ruwan Addua ya tofa sannan ya watsa wa Mourad amma abin mamaki ko motsawa baiyi bah Wata irin kara Zulfa tayi tareda zubewa aji.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 38* Wata irin kara Zulfa tayi tareda zubewa ajikinshi Firgit yadawo hankalin shi dalilin faduwar datayi ajikinshi. Hankali tashe su Umma sukayi kansu,dagota Umma tayi daga jikinshi tace" Zulfa gashi ya tashi ki bude idon ki" Jin abinda tafada yasa Mourad yayi saurin karban ruwan hannun Malam ya shiga yayyafa mata. "Wayyo yay Mou dina!" Tafada batareda ta bude idon ta bah. "Gani nan Zulynah" yafada daidai kunnenta , ahankali tashiga bude idonta. Sarkewa idonsu yayi takara rufe idon sannan ta bude, ganin bai bace bah yasata sakin sanyayyar murmushi. Shima din murmushi ya miyar mata ya mikar da ita. "Alhmdllh"Malam yafada cikin Jin dadi ganin babu abinda yasame su. "Yaushe zaka koma??" Yatambaye Mourad "Gobe neh in Allah yakaimu" yafada cikin nutsuwa "Ohk InshAllah tareda Zulfa dakuma Ummanta zaku taf..." "Marwa din fah??" Uwar gidan Hindatu ta katse shi "Nagama magana da Zulfa da Ummanta neh kawai zasuje" yana gama magana yayi ficewar shi batareda yakara jin abinda suke son fada... Ajiyar zuciya Mourad yasauke jin tareda Zulynshi neh zasu tafi, cikin sanyin jiki su Amarya da Uwar gida suka fita... Zama Umma tayi akan kujera tareda runtsa idonta. "Umma na..." "A'a Zulfa kinji ai koh ni bah Ummanki bane" Umma ta katse ta "Koda bake kika haife ni bah ni awajena har abada banida wacce tafi ki aduk duniyar nan.." "Zulfa na..." "A'a Umma nah zanfi jin dadi in kika cigaba da kirana da yar ki soboda gabadaya Zulfa baiyi dadi abakin ki bah" ta katse Umma Rungumeta Umma tayi cikin Jin dadi"nagode!nago...." "Umma nah ai babu godiya tsakanin uwa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138