Chapter 95
Chapter 95
gani, tayi wani irin datti ahakan ma don ana mata wanka duk sanda hankalinta yadawo jikinta, dakin duk zarnin fitsari gakuma kashi duk ya bata wajaje da dama , zanin jikinta ma yayi datti amma bawai sosai bah. Hawaye fal idanuwanta ga muryanta sai wani rawa yakeyi Kaman ansa mata wakan shoki tace"Kun kawo min Dana neh?" Ganin basuyi magana bane yasata fara Leken bayansu cikin murmushi tasake fadin"kodai kun boye mun shine?" Girgiza kai mamanta tayi tana rufe bakinta da hannu ganin yanda rayuwar yarta yakoma soboda a halin yanxu marabarta da mahaukaciya kadan neh donma acikin gida ake kulleta data dade da shiga kasuwa, cikin tsananin tausayi tace _fans am sorry jiya banyi update bah!hakan yafaru neh sakamakon Head Migraine dina daya dawo. Your prayers Needed_ *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* _This page is for all the online writers!Allah yakara basira da Fikra_ *Page 94* "Ki kwantar da hankalinki Yusayrah nasan zasu kawoshi bada dadewa bah!" Hawaye fal idanuwanta tace"DanAllah yayi sauri yakawominshi" "Insha Allah! Toh kizo kici abinci saikiyi wanka kar danki yazo yaganki cikin datti!"Mama tafada cikin rarrashi Washe bakinta tayi cikin murna tace"wanka zan fara yi tukunna saina jirashi muci abincin tare, ko ya kika gani?" Murmushin farinciki mama tasake tana share hawayen fuskarta tace"yauwa yar albarka muje!" Yusayrah kenan! Fitarta daga gidan Dakhil a wannan daren tasamu hatsari wanda sanda tasamu tsagewar kashi akafa har yau kuma kafar baidawo daidai bah! gakuma bugawa datayi akai wanda yakusa juyar mata da kwakwalwa inhar ka ganta a hanya dole ka tausaya mata soboda tadawo abar tausayi.... Anje anyi tambaya agidansu Zuly inda akamusu kyakyawan tarba, nan take aka sanya aure nan da 2months, Mourad baiji dadin jin al'amarin bah! Shi dayaso ace nan da sati 1 Amma shine har watanni 2 gaskiya ba'a mishi gentle bah!. Suna barin Azare sukayi cikin Abuja gidansu Maram dayake an San da zuwansu, sukam ma cewa sukayi inso asamu neh ayi komai da wurwuri, tambayan Fakhih akayi akan yafadi lokacin da yamishi ai ko kunya babu yace wani wata hakan ma baya son ace yacika zumudi neh!, nan kuwa suka amince , cikeda murna yadinga zuba musu godiya Kaman ya ari baki! Mourad ma ya tayashi murna yana mai jin da ma shine Amma ba komai! Watanni hudu Kaman gobe neh Allah yakaimu da rai da lafiya... "Taya za'ayi kibar yen gidansu subuce miki cikin sauki bayan kinsan kafin kisamu kamarsu saikin shawuya! Baga Fakhih yana sonki bah?why not kije kifadawa babanki kema kinasonshi iyaso saiki aureshi gudun kiyi biyu babu!"Shine tunanin dayake kai kawo a kwalwalwarta Karar wayarta neh yadawo daita daga duniyar tunaninta yamutsa fuska tayi hade da daukan wayan "Wayyo Allah kawata lefe na yaiso!"Shine abinda aka fada da karfi daga dayan bangaren , cikin sauri ta cire wayan daga kunnenta tareda maka wa wayan harara tana ya mutsa fuska "Toh sainayi Yaya?tafada cikin isa da takama "Cewa nayi kizo kigani"Maram tafada cikin sanyin murya jin yanda Mom tayi magana saikace ba kawarta bah "No! Gaskiya bazan iya zuwa ganin kayan takaici bah! Soboda nasan raina neh kawai zai baci kawai soboda haka basai nagani bah!"tafada tareda kashe wayan batareda tajira jin abinda Maram zata fada bah "nine zanje ganin kayan matsiyata? Allah ya sauwaka wlhy"tafada tareda ajiye wayarta akan gado sannan tafice zuwa dakin babanta.... Kallonsu Mysha dake zaune Maram tayi hawaye na ciko mata a idanuwa "Dallah matsa! Yanzu kuka zakiyi soboda tace bazata gani bah?"Mysha ta tambaya tana jefa mata harara Hawayen daya silalo mata tashare tace"banji dadi bane kawai" "Chill Maram! Amarya agidan Balarabenta"Mahrosh tafada tana share mata hawayenta murmushi Maram tasake cikin jin dadin abinda Mahrosh tafada... '''RANAR DAURIN AURE...''' Sosai ake shirye-shirye a duka side din Amarya da Ango inda Kuma har yanzu Mom bataje ganin Lefen Maram bah! Kuma Daman Fakhih yace bayason a daura hoton Lefen a media soboda makiya! Zaune suke su uku adaki, Maram tayi Wani irin kyau na ban mamaki sai sheki kawai takeyi ga farinta yasake fitowa inka ganta dole kasake kallonta,shigowan Zuly da Fakhiha neh yakatse musu hiran dasukeyi "Amarya bata laifi!"Zuly tafada tana zama akan kujera likewise Fakhiha ma Gaishe da Fakhiha sukayi cikin ladabi soboda daman Sun San itace twin din Fakhih "Sannunku da zuwa!"Maram tafada tana yafa gyalenta akan dogon gashin kanta "Yauwa Amarya!"Fakhiha tafada tana gyara zamanta "Miye za'a kawo miki?"ta tambaya cikin ladabi irin ga surukan nan "Haba karki takurawa kanki"bata gama rufe baki bah Mom tashigo da sallama dauke abakinta,turus ta tsaya tana binsu da kallo daya bayan daya cikin mamakin abinda yakawo su Fakhiha Karasa shigowa tayi tana yamutsa fuska hade da fadin "shiyasa bana zuwa irin wa'inan bikin,! Yen kauye duk Sun cika gida , Abu ko tsari babu" Kallon mamaki suke mata inda Maram tasake murmushi tareda basar da zancen tana fadin"kawata yana ga kin rame haka Kaman wacce tayi ciwo" Ajiyar zuciya tasauke tace "ba dole na rame bah dady yabani Sati daya na fito da miji in ba haka bah wai zai aura min koma waye!" Kallon juna suka hauyi kowa na kokarin danne dariyar daya ciyoshi! Fakhiha neh tace"toh samarukan ki fah?" Tsaki taja tace "ai ni nafi karfin wainan talakawan! gashi Kuma Fakhih sai juyani yakeyi Kaman waina acikin kasko!" Dariya Zuly tasake jin abinda tafada Amma tace"yanzu ya kenan Mom " Sanda ta harareta tukun tace"Yaya kuwa? Lallabashi kawai zanyi ya aureni awuce wajen" "Waye zai aure ki din?"Maram tafada cikin Kishi "Waye kuwa in ba Fakhih bah!"tafada tana hararanta tareda lallibo numbernshi ta danna mai kira, cikin sauri Maram ta fauce wayan tareda katse kiran!" Kafin Mom tayi magana har wayan Fakhiha yadau Kara! Kallon juna suka hauyi kafin Fakhiha tadauki wayan, ji sukayi tace"wow Alhmdllh bro Allah yasanya Alkheri" "Andaura!"sukaji Fakhiha tafada da karfi cikin hausarta mai Kama da larabci Ai sai duka gidan yadauki guda, zaro idanuwa Maram tayi tareda gyara zamanta soboda jitake kaman faduwa zatayi daga kan gadon "Ayiriri!! MARAM TAZAMO AMARYA AGIDAN FAKHIH!" Garam taji wani abu ya buga acikin kanta sai maimaita abinda aka fada takeyi acikin kwanyanta ,ganin yanda aketa tsokanar Maram da sunan Fakhih neh yasata kwala Kara tana rike kanta dake barazanar rabewa Tsit sukayi Suna binta da kallon mamaki cikin rawar murya tace "Wani Fakhih? Amma Inace bah Fakhih na bah?" "Fakhih dinki kokuma nawa?"Maram tafada tana kafeta da idanuwa, girgiza kai Mom tafara yi tana fadin "Calm down Momina wannan duk mafarki neh ba gaskiya bah!" Mintsinetan da akayi neh yadawo da ita hankalinta aikuwa ta chakume Maram tana fadin "Karya kikeyi yarinya! Ai ke bah kallar Fakhih bane soboda Fakhih yafi karfinki Kuma dani yadace ba dake bah!" Banbare hannunwan Mom tayi daga jikinta tana fadin"tin lokacin dayake binki kaman jela kisoshi kika ki kina fadin ke kinfi karfinshi shine sai yanzu kikasan cewan dake ya dace? Inma mafarki kikeyi ki farka soboda yanzu Fakhih yamiki nisa irin na sosai dinnan, yazamo nawa! Nawa nikadai soboda yanzu babu wata Momina acikin zuciyarshi saidai Maram!kingane koh?" Daskarewa Mom tayi cikin mamaki tana mai bin Maram da kallon kaskanci da raini, nunata tayi da yatsa tace"nasan bahaka kawai kika barshi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138