Chapter 57
Chapter 57
saiga yen gidansu Iqbal sunzo, bakaramin kuka suka sha bah ganin yanda yakoma so lifeless, Da rana su Malam da Umma suka iso, dagudu na rungumi Umma nah tareda sakar mata da kuka mai tsayawa arai cos har lokacin bai farka bah. Zaune suke da umma awani kebanttacen wajen a asibitin, sai lallashin ta Umma ke yi akan taci abinci "Haba yar Umma ki taimaka min kici wani abu mana ko sokike sai kin kwanta ciwo neh?" "Umma nah Friend dina har yanzu bai farka bah am afraid nayi loosing dinshi kaman yanda nayi loosing din Yay Mou dina" "Ba kuka yakamata kimishi bah Addua yakamata kiyi shima Mourad din am very sure bah loosing dinshi kikayi bah"umma tafada cikin rarrashi Kwantawa tayi ajikin Umma tana sakin ajiyar zuciya, muryan Umma taji tace "Garin yaya Iqbal yasake ki?" Arazane ta dago cos this the least thing she wanna hear a yanzu , hadiye wani yawu tace"umma nah mubar maganan pls" "Ya za'ayi kice ta bar maganan¿" Atsorace suka juya inda sukaji muryan yafito, ai batasan lokacin da tamike bah Zazzare idanuwa suka yau ganin Malam neh, muryan shi tasake yace" baki jina neh" "Daman ranan da aka kaini neh yasake ni amma fah yadawo dani"tafada cikin rawar murya Banda innalillahi babu abinda Malam yake fada ga idonshi yayi mugun ja" garin yaya yasake ki?" Tasake Jin yafada, cikin zaro ido tace"Daman lokacin da Yay Mou ya ajiye ni sai ya tafi massalaci shine fah naga bai dawo bah, danazo fita sai yace in har nafita abakin igiyar aurena guda daya azaton shi Zan ji tsoro nakoma nikuma kawai sai nafita kuma ina dawowa ya miyar dani" Sarai Umma tasan karya Zuly keyi soboda her eyes says a lot, wajen Zama Malam ya nema yana mai cire hulan kanshi soboda zafin dayaji dukda akasan bishiya suke Shikam baisan miye zaice bah cos gabadaya kwalawar shi tadau zafi "Yah Salam miyesa baku fadamin bah?" Yatambaye Umma Cikin sanyin murya tace"ai tace ya miyar daita neh shiyasa" "Ya miyar daitan banza bayan alokacin babu iddan shi akanta" Gaban Umma neh ya yanke ya fadi , itafa Sam wannan tunanin baizo mata bah, Kallon Zuly dake binta dana shanu tayi wanda alokacin jikinta bari yake yi cikin rawar murya tace"bangane bah" "Erh mana ai sai mijinki yasake biyan rabin sadakin ki kuma asake daura muku aure kafin ki maidu" Kuka Umma tafashe dashi tace"nashiga uku nah kunyi zaman haramci " Zaro ido Zuly tayi zuciyarta na zafi wani tunani neh yazomata cikin sauri tace"ba abinda yataba shiga tsakanin mu dashi" Dagowa sukayi dasauri suna kallonta cikin mamaki, Malam neh yace"kina nufin duk watannin dakuka kwashe tare babu abinda ya shiga tsakanin Ku?" Ganin yanda Malam yamata tambayan neh yasata cewan"ce mishi nayi yakara min lokaci shine ya yarda" "Kenan babu matsala atsakanin Ku?"yasake tambayan ta "Erh babu matsalan komai" Ajiyar zuciya Malam yasauke kamin yace"Daman yafarka neh" Ai kaman jira takeyi tayi cikin Hospital din dagudu, kallon Umma Malam yayi ganin yanda jikinta yayi sanyi yace" yanzu da banzo nan bah saidai yaran nan su cigaba da Zama a hakan?, Miye sa bazaki manta da baya bah mu zauna kaman yanda ko wasu ma'aurata ke zaune?" Rungume Malam tayi cikin kuka tace"kayafe min DanAllah" Cirota yayi daga jikinshi ya goge mata hawayen ta... Kaman wanda ake bi aka tashiga cikin ward wanda yayi sanadiyar razanan mutanen cikin ward din ciki kuwa harda shi Iqbal din, Murmushi shimfide asamar fuskarta takarasa shiga ward din batareda ta Lura da kallon dasuke binta dashi bah "Oh you scared me abokina, you left me restless" tafada tana shafa fuskar shi tareda samun mazauni a gefen shi Murmushi yaskar mata cikeda jin dadin ganinta dukda yana jin jiki, "I miss you" tafada kaman yayi shekaru basu hadu bah, Sororo sukayi suna kallonta, sosai suka sha mamaki cos harda mamanshi azaune amma ko kunya bata ji bah, Malam neh dakuma Alhaji wato baban Iqbal suka shigo Umma nabinsu abaya, Ido akamusu dukkansu suka fita cikin kuwa harda Yusayrah amma banda Zuly, Sannu da jiki suka mai inda Malam yace" shin kana son ka cigaba da Zama da Zulfa?" Akidime dukkansu suka dago suna kallon shi,hadiye wani yawu Iqbal yayi cikin muryan marasa lafiya yace " Erh mana" "Amma dai kasan ayanxu haka babu aure atsakanin Ku tinda ka riga da ka saketa?" Atsorace yake kallon Malam cikin rawar murya mai nuna tashin hankali yace"na miyar daita tin alokacin" Girgiza kai Malam yayi tareda koro mishi bayanai daga karshe yace"yanzu dai rabin sadakin daka bawa Zuly kawai muke bukata sai asake daura sabon aure" Cikin rawar jiki yace Zuly taje gida ta dauko mai Check book dinshi, itama kaman wacce aka tsikara tayi waje da gudu, Daidai kofan fita tayi kicibus da Doctor dakuma Awad zasu shigo, gaishe su kawai tayi tareda wucewa abinta... "Sakamakon test dinda mukayi mun ga cewan Kidney dinshi duka biyu sun lallace sakamakon tara spam din dayakeyi a marar shi don haka inson asamu neh amishi transplant acikin wannan satin" Doctor yafada wa su Malam bayan sun zauna a kujeran cikin office dinshi Wasu gumi Malam da Alhaji suka hau sharewa cikin tsananin tashin hankali, kallon juna suka hauyi , Malam neh ma yayi jarumtan fadin"akwai Kidney din siyarwa neh?" "Maganan gaskiya babu Kidney sai dai wani daga cikin Ku Familyn shi ya taimaka" "Toh mungode"suka fada tareda barin wajen... Samunta sukayi har tadawo daga dauko check din cos har ya rubuta yana jiran dawowan su, Suna karasa shigowa Zuly ta mikawa Malam check cikin Zumudi, Karba Malam yayi yana bin Iqbal da kallon tausayi, muryan Iqbal sukaji yace"tinda yau jumma'a neh DanAllah a miyar mana yau A massalaci" Alhaji zaiyi magana Malam ya katse shi da fadin"inshaAllah yau za'a miyar da auren" Yana gama fadin haka yace Zuly taje gida, badon taso bah ta tafi bayan tayi pecking dinshi a goshi... "Yanzu kuna nufin babu wanda zai taimaka mishi da Kidney guda daya acikin nashi"Malam yafada cikin takaici Ai duk palourn babu wanda yasake tari , kowa kagani sai zazzare idanuwa sukayi banda Yusayrah da Zuly dakuma Mamanshi dake ta kuka, Sallaman su akayi kowa yakama gaban shi cos ko asibitin wasu daga cikin yen uwan Iqbal basu koma bah, A mazan neh mah wasu suka hallarci daurin auren da aka sake wanda dubbanin mutane suka shaida shi... Banda sautin kukansu babu abinda kakeji adakin gashi kuma alokacin ammawa Iqbal maganin bacci soboda yanda yake shan wuya, Share fuskarta tayi tareda ficewa daga ward din, daidai kofar consulting room ta tsaya gabanta na wani Irin bugu, Shahada tayi tareda knocking tareda shiga, cikin sa'a kuwa Awad dakuma wani doctor daban tasamu babu patients acikin, Gaishe su tayi tace"daman akan maganar Iqbal neh" Gyada mata kai sukayi suna tunanin abinda yake tafe daita, cikin sanyin murya tace"yanzu we're friends nida Iqbal and Zan iya mawa friend dina komai in har inada daman yi, from the buttom of my heart nake jin taimakon shi ,shiyasa kawai na yanke hukuncin bashi... _hmmmm_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* [19/09, 11:42] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 63* Shiyasa kawai na yanke hukuncin bashi nawa guda daya" Arazane suke
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138