Chapter 70
Chapter 70
fada bah" Umma tafada tana mikewa Kuka tafashe dashi tana fadin ita babu inda zataje, Malam ma tashi yayi yana mata kallon yarinya kina hauka neh soboda gani yakeyi kaman raina musu hankali take son yi. Sallama yamawa Umma yafice abinshi ranshi fess. Ganin Umma tashige daki yasata sake fashewa da wani kukan harda su majina, ganin kukan yaki karewa neh yasa Umma fitowa daga daki, cikin sanyi jiki takarasa waje Zuly tareda dafa kafadarta, Buge hannun Umma tayi tareda tashi tafice daga parlourn dagudu, Girgiza kai kawai Umma tayi tana mai mamakin abinda yasa take kuka akan ance zata koma gida. Sai dare Zuly ta koma bangaren su idanuwanta duk sun kumbura har wani zazzabi takeji tsantsan tashin hankali. Muryanta chan ciki tayi sallama, amsawa Umma tayi tana mikewa Ko kallon inda Umma take batayi bah tashige cikin daki, jikin Umma neh yayi bala'in sanyi , ahankali tabi bayanta. Abakin kofa taja ta tsaya tana kallon Zuly dake hada kayayyakin ta acikin trolley, Tana gama hadawa tashiga toilet tayi alwala sannan tazo ta tada Sallah , Umma ma gajiya tayi da tsayuwa itama tashiga toilet tadauro alwala , kafin tafito har Zuly tafice daga dakin. Zuciyarta babu dadi ta tada Sallah, ta dade tana mawa Yar ta Addua soboda ta tabbata ba'a mata daidai agidan aurenta. Fitowarta kenan daga daki tasami Zuly natattara abubuwan zanenta, Zama tayi agefenta tace" yar Umma kinada wacce tafini neh?" Idanuwanta cikeda kwalla takalle Ummanta sannan tafashe da kuka tana kwanciya ajikin Umma Shafa kanta Umma tayi sannan tadago ta tana mai kallon kwayar idanuwanta cikin muryan dake Muna tsantsan damuwa tace " muzguna miki sukeyi neh?" Runtse idanuwanta tayi tana cizan labba soboda yanda Umma ta Sosa mata inda yake kaikayi,jan hanci tayi tareda yin murmushin yake tace" taya za'ayi ya muzguna min Umma nah? Mijina neh fah kuma sirrina kawai dai banson rabuwa dake neh" Kallon rashin yarda Umma tamata tana maimaita mijina neh kuma sirrina acikin zuciyarta, badon zuciyarta ta yarda da abin da Zuly ke fad'i bah tace" yayi kyau daman ba'ason mace na bayyana sirrin zaman aurensu amma in kinga kina cutuwa kifada mana kinji?" Gyada kai Zuly tayi tana kwanciya akan cinyar Umma, sosai taji takaicin rashin fadawa Umma damuwanta dabata yi bah amma kuma wani bangare na zuciyarta na fada mata abinda tayi daidai neh soboda tasan mudin suka san abinda yake mata zasu ceh sai sun rabu gashi only hope dinta Yay Mou gashi shidin ma yayi aurenshi cikin salin halin gashi ta tabbata yana cikin kwanciyar hankali abinshi kuma ya yarda da kaddara toh why not ita? Daman kuma ance gidan aure gidan tarbiya neh kuma kowa da irin tashi kaddaran saidai nawani yafi wani tabbata in taji labarin rayuwan auren wasu to lah shakka sai tayi kwana tana mawa Allah godiya daya jarabce ta da kalan nata... Share hawayenta tayi tana Adduan Allah yakawo mata mafita kuma Allah ya Alkheri neh wannan dinnan mah... _Washe Gari..._ Zaune take akan kujera tana shan koko dakuma rogo kaman bazata ci bah sai wani shan-shan kamshi take , jefi-jefi kuma ta yatsine fuska, Duk abinda takeyi Idanuwansu akanta yake especially Iqbal daya kasa dauke idanuwanshi daga garets soboda yanda tasake kyau dakuma cika kaman ba ita bah tawani yi fresh harda su kumatu Ture tray din tayi tana kwantar dakanta a bayan kujera, "Kina bata mai lokaci fah" Umma tafada "Toh Umma nah bazan dan huta abinci na yayi digest bah" tafada cikin shagwaba "Ahh toh huta abinki yar' Umma" murmushi tasake tana lumshe idanuwanta Haushi duk yagama turnuke shi soboda gani yakeyi tana raina mai hankali neh. Tashi yayi yace "Bari nafita da kayayyakin ta saimu wuce" Gyada kai Umma tayi kawai tana kallon shi kasa-kasa... "Jeki jirashi Amota zamuyi magana" Umma tafada tana kallon Zuly bayan Iqbal yadawo daga kai trolley Tashi tayi tafita, Iqbal kam zuciyarshi neh yafara bugawa dasauri-sauri soboda fargaban abinda Umma zatace Gyaran muryan da Umma tayi neh yadawo da hankalinshi gareta "Iqbal in mai rokon ka da riketa da hannu biyu soboda samun irinta wahala yake dashi kuma na tabbata dakasan rawan ganin data taka arayuwarka wlhy koda kuda bazaka bari ya tabata bah DanAllah ka kiyaye karka zo kana danasani nan gaba kasan kuma danasani keya ceh, koda bazaka iya sata amatsayin dakasa uwargidan ka bah toh ina gargadin ka da karka kaskantar daita na roke ka" tafada cikin sanyi murya tana mai hada hannayenta waje guda Kaman wanda maganar yayi tasiri azuciyar shi yace " Ayyerh Umma dagaske babu abinda nake mata asalima daidai nadauke ta da Yusayrah amma zan dada kiyayewa" Murmushi Umma tasakar mishi tareda mikewa tace" muje karmu daddar daita" Shima tashi yayi yabi bayan Umma yana tabe bakinshi, Fitowa Zuly tayi ta rungume Umman ta duk jikinta asanyaye, Sallama suka sake da Iqbal sannan yashige bayan mota soboda driver neh ya tukoshi. Hannunta tasa tana shafa tumbinta " gani ga Dadynku fah babies" Tafada ahankali tana sakin murmushi, duk abinda yakeyi yana kallonta da jefen ido, Tabe baki yayi azuciyarshi yana fadin basai kiyi tayi bah mahaukaciya kawai... Baifi sauran mintuna talatin su isa gida bah yadauko juice din gora yanasha, Abinka da mai ciki dukta gama hadiye yawu, gani tayi kaman inbatasha bah zata iya mutuwa ahankali tace" DanAllah kasanmun kadan koda kuwa kurba daya" Murmushi yasake azuciyarshi yana fadin anzo wajen, daure face yayi yace " ban bayarwa kwadayayya kawai" Narai-narai tayi da ido hawaye na taruwa cikin rawar murya tace" ai badaga ni bane soboda wlhy in tanine kadaisan abinka bazai burgeni bah, amma danAllah dan darajan cikin twins dinka dake jikina kabani nasha" Dasauri kaman baisani bah yace" twins kuma??" Murmushi tayi tana sake shafo shafaffen cikinta tace" erh mana yanzu watansu 4" "Alhmdllh" tafurta yana rungumarta ajikin cikin son nuna erh yana murna da labarin cikin data fada amma daza'a bude zuciyarshi dakunga yanda yake konewa kaman wanda ake cilla ashana a gas. Cirota yayi daga jikinshi sannan ya sumbaci Lip dinta sannan yasa hannu akasa ya dauko ledan daya ciro wanda yake sha daga cikin ta, Bude mata yayi dakanshi yace" ga wannan ni bana shan abu rabi" Karba tayi sannan tayi Jim tana kallon goran hannunta, Shindin ma takalla taga hannunshi akan cikinta yana murmushi, haka kawai taji zuciyarta bata yarda dashi bah amma yanda yakeyi yasa ta karyata abinda zuciyarta ke fadi, Kafadunta tadage kafin ta lumshe idanuwanta tahau kwankwadan juice, Wani boyayyen murmushi yasake tareda kallon agogon hannunshi sannan ya kwatar dakanshi a bayan kujera. Ko minti 15 basu karaba suka iso gida, dakanshi yashigar mata da trolley dinta, Da mamaki take bin dakinta da kallon ganin yanda yayi fess cikin rad'a yace"wancan dakin neh kawai ban samu daman gyarawa bah, Cikeda mamaki take mishi kallon DanAllah Kaine kuwa? Ko damuwa da irin kallon datake mishi baiyi bah yace" barina jeh na watsa ruwa" Gyada mishi kai tayi tana Adduan Allah yasa ya chanxa kenan. Wanka tayi tafito sannan ta sa kaya, tin kafin tagama sawa taji cikinta na kullewa. "Wayyo Allah wannan wani irin kashi zanyi neh haka" tafada tana nufa toilet da dan sauri, Taje tana kirawo kashin amma baizo bah saima kara kullewa da cikin yayi. Ai kaman Jira yakeyi tamike nan
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138