Chapter 35
Chapter 35
koshi bah☹️" "Zulynah dare yayi sosai karfe 11 fah nasan Umma tana jiran mu" Badan raina yaso bah natashi tareda bin bayan shi, ina tafiya ina waiwayan table din mu wanda aka fara tattara abubuwan kai Ban hankara bah naji hawaye sun dan zubo min cikin sauri nagoge dan karya gani yazata kodan abinci nake kuka(niko nace da dan miye kike kuka😇) Bude min mota yayi na shiga sannan ya bude baya ya ajiye paper bag din tareda rufewa ya shigo motan sannan yaja mu muka tafi... Ganin nayi shiru ina kallon waje ta glass yasashi riko hannuna tareda murzawa acikin palm dinshi(tafin hannun shi) Jin dumi na ratsa ni yasani juyowa gareshi nace"kayi asaran kudin ka dazu" "Bangane bah??" "Erh mana bagashi bamu gama cin abincin bah kace mutafi nasan iyanxu Kam harsun gama sudewa😣" nafada tareda kawar da kaina gefe gudun karya ga hawayen da suka sake gangaro wa "Kwadayayu kawai... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 43* ```Wannan page din naku neh masoyan Zulfa Allah yakara dankon soyyaya``` Shiga cikin jet din tayi inda yafire da ita zuwa birnin tarraya wato Abuja🛫🛫... ```Agoyi Ironsi Street, Maitama Abuja Nigeria``` Afilin katuwar gidanta Wanda yake mallakinta jet din yasauka Su Christine neh tsaye acikin filin ta bangare daya suna jiran isowan su... Saukowa tayi daga cikin jet din, cikin takunta na kasaita take takowa wajen su inda suma wajen nata suka dosa Gaisheta sukayi cikin girmamawa ta amsa sannan suka sata a tsakiya sufa wajen da suka parka mata Bude mata baya Christine tayi ta shiga ita kuma ta zauna agaba mata yayi gaba dasu Cikin 5mins suka isa ta gaban wani rantsetsen gida Wanda kana gani zaka zata wasu manyan mutane neh masu shi Shiga cikin gidan sukayi cikin turancin ta na Americans tace"kifada musu inason na huta sai zuwa 5 zanyi attending dinsu" Amsawa tayi da toh tareda wucewa side din da bakin su suke... ```Azare, Bauchi``` "Umma ina yarki take" yatambaya daidai ya zauna akan expensive new sofan cikin palourn umma Cikin Dan mamaki tace"Lafiya dai koh??" "Erh Malam neh ke Neman mu" Dan Jim umma tayi cos gabadaya ta manta bata fada wa Malam batun tafiyan Zuly bah Ganin tayi shiru yasa shi fadin Harda ke ma cos so yake yakoma a ranan Cewa tayi"je ka inazuwa" Toh yafada tareda ficewa zuwa private palourn dake cikin fada Da sallama tashigo cikin palourn sannan ta neme guri tazauna batareda ta lura da yanda Malam ke binta da Ido bah "Ina yarki?" Malam yatambaya Ahankali tace" bata nan" "Da izinin waye tafita?" "Da izini na" ta bashi amsa atakaice Runtse idonshi yayi yana Jin bacin rai cikin sauri ya mike tsaye daga kan kujeran yana karata Addua acikin ranshi cos baison bacin rai yasa shi aikata abinda rayukan su zasu baci Ganin bacin ran yaragu yasa shi Zama akan sofan shi tareda kallon umma da kanta ke sunkuye Gyaran murya yayi suka miyar da hankalinsu kanshi cikin muryan data jikin da mulki yace "Iqbal tin da dadewa mun yanke hukunci akanka da kuma kanwarka wato Zulfa ina fatan zaku karbi hukunci da hannu biyu" Kafeshi Malam yayi da ido yana karantar yanayin da yake ciki Gabadaya wani irin mahaukaci bugu kirjinshi yakeyi inda umma alokacin zufa yagama wanketa Cikin danne duk abinda yakeji ya kwakulo wani murmushin yake yace"inshAllah zamu zamo masu karban kowani hukuncin dakuka yanke ma... Katse umma tayi da fadin" in kai ka yarda kana tunanin Zulyn mourad zata yarda??" Cikin mamaki Malam yace"Zulyn mourad kuma??" Kawar da kanta tayi tareda yamutsa fuska, sororo Iqbal yake kallon umma ga wani bacin ran daya soma fizgarshi sanadiyar sunan da Jin abinda tace Haka kawai yaji bayason yaji tana kiran Zulfa da wannan sunan muryan Malam yaji yace" babu ruwana da in tayarda ko bata yarda bah hukunci dai munriga mun yanke shi I don't care" Cikin ladabi yace " Allah gafarta Malam ko zamu iya Jin hukuncin da aka yanke akan mu?" Cikin Jin dadi Malam yace"Allah yamaka Albarka Iqbal, daman ba komai bane face alkawarin aure da yake tsakanin ka da Zulfa" Arazane ya dago kanshi Wanda wasu zazzafan zufa neh ke keto mishi Cikin dauriya umma tace" tinda nasan basu son junansu miye zaisa a barsu kawai gashi kuma yanada matanshi?" "Babu batun a barsu kuma aishi mijin mata 4 neh" Wani irin kuka neh ya kufce wa umma, cikin mamaki suke kallonta sai Iqbal yaji dama shine yasa mu daman kuka cos zuciyan shi ba karamin nauyi yake mishi bah. Jikin Malam neh yayi sanyi ganin yanda masoyiyar shi ke kuka, durkusawa umma tayi agaban shi tace"danAllah mijina kayi hakuri ka janye wannan maganan na tabbata wannan abinda kafada da kasan yanda rayukan mutane zasu shiga kunci da baka fade ta bah pls" Wani dariya Malam yayi sai yaji gabadaya baya ma son yayi auren su dauwama a hakan ta dinga kiran shi da mijinta Dagota yayi ya zaunar daita agefen shi yace" ba damuwa zan janye maganan nan" Ajiyar zuciya umma da Iqbal suka sauke alokaci guda tareda yin hamdala acikin zuciyan su Cikin farinciki umma tace"Nagode sosai mijina Allah ya barmu tare" Murmushi yayi yace "Ameen amma akan sharadi daya tak" Dasauri suke kafeshi da ido bugun zuciyan su na karuwa Cikin serious tune Malam yace" na yarda zan janye wannan maganan amma sai dai Id... ```Dafatan munyi sallah Lafiya?Allah ya maimaita mana Ameen``` *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 12:02] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 44* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 44* Cikin serious tune Malam yace" na yarda zan janye wannan maganan amma sai dai Idan Zulfa tace bataso amma mudin tanaso to lah shakka zan daura musu aure nan da wata 1" Wani siririn murmushi neh ya kufce wa umma cikin sauri ta lalubo wuyarta domin kiran Zuly... Fitowarta kenan daga cikin toilet taji ringing din wayarta dasauri ta karasa wajen bedside drawer tareda gyara zaman karamin towel din jikin ta,ganin ummanta neh ke Kira yasa ta bari yakatse tareda danna mata Kira "Umma nah harkin fara missing dina neh" tafada cikin shagwaba Kurawa wayan ido yayi yana konkonto ko ita dince tayi magana cos wayan a handsfree yake Umma zatayi magana Malam yariga ta yace" Zulfan Ummanta" Tabe baki tayi tace"ranka shi Dade ina wuni" "Lafiya lau yar ummanta" Kallon wayan tayi sannan tace"ina fatan komi Lafiya koh?" Da dan mamaki Malam da Iqbal suke bin wayan da kallo cos maganan tayishi neh kaman da masu aikinta take Basarwa Malam yayi yace"daman wani magana ne mukayi da ummanki tace bata yarda bah shine nace in har kema baki yarda bah ta zan janye maganan" Wani irin rass taji kirjinta ya bada a hankali tace "taya za'ayi umma nah bata yarda da abu bah ni in yarda?" Umma ce tace"karki damu yar umma it's about your life kifadi duk abinda ke ranki" Cikin sanyi murya tace"Ohk miye abin toh?" "Yauwa yar Albarka daman bakomai bane face hada ki aure da yayanki" "Wani yaya na din" tafada yayin da zuciyar ta ta shiga dukan tara tara
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138