Chapter 25
Chapter 25
ya dauketa. Kallon ta yakeyi wani sonta nakara ratsa dukkan jikinshi wanda har mamakin kanshi yakeyi. Sallaman Umma da Kuwah neh ya dawo dashi daga dan tunanin daya fada amsawa yayi cikin fara'a. Da mamaki Umma ke kallon su,shikam ko akwallar riganshi saima gyara mata kwanciya dayakeyi. Karar wayar shi neh yakawar da hankalin ta daga kansu inda yadaga wayar yayi magana da turanci sannan ya katse.. Miyarda hankalin shi yayi wajen Kuwah sannan yace"zakiga wani fari awaje da leather, leathern zaki karbo" Yafada cos baya son katse wa Zulynshi Jin dadi, toh tace tareda ficewa. Karbo leathern tayi ta juyo sannan ta Mika mishi. Karba tayi tareda budewa yafito da magangunan cikin leathern. "Ga wannan shafa mata shi za'ayi inta tashi wannan kuma sha zatayi" ya fada wa Umma bayan yagama fitowa dasu daga cikin leather. "Lah ai da bakayi wannan hidiman bah"tafada mai "Wannan ai ba hidima bane"yafada cikin sune kai tareda shafo kan Zulfa Maganganun su neh ya farkar da ita, shi yafara Lura ita ,cikin sauri yafara kokarin dago ta cos yaga tashi take niyan yi. "Nagode"shine abinda tafada mai tareda yin murmushi Ahankali ya shafo fuskar ta sannan yace "miye abin godiya kuma??" "Ina gobe maka neh soboda baka san ni bah kake nuna min kulawa" tafada tana kallon cikin idonshi. Dariya yasake Jin abinda tace,dakatawa yayi sannan yace"nasan ki mana" Da dan mamaki take kallon shi cos a iya tsawon rayuwarta bata taba barin cikin Azare bah amma kuma yace yasanta"anya kuwa ni din ceh??" Ta tambaye shi cikin son jin ko ita din ceh. "Nasan bantaba ganinki bah kuma ban san ki bah amma nan" yafada tareda nuna saitin zuciyarshi. Kallon rashin fahimta take mai cos gabadaya bata gane abinda yake nufi bah Numfasawa yayi sannan yace"amma nan tin da jimawa yasanki kuma yake sonki" Lumshe idonta tayi tana mai sauke ajiyar zuciya cos sosai maganan yake shiga kwanyan ta. "Kenan Mourad neh sunan ka??" Ta tambaye shi kai tsaye "Erh haka sunana yake Zulyn Mourad" "Toh Yay Mourad ka Mika gaisuwata zuwaga zuciyan dayake sane dani" tafada Dan hada rai yayi yace"gaskiya Zulynah wannan gaisuwan ki bazai samu isa wajen zuciyata bah" Dan zaro Ido tayi tace"toh miyesa?? "Soboda baikamata ki kirani da sunan da kowa yake kirana dashi bah soboda ni daban neh awajen ki yanda kike daban da kowa awaje nah" yafada idonshi cikin nata Kallon sama tayi tace"kuma haka neh fah" Murmushi yayi yace"oya ki kirani da sunan da saina yi mafarkin shi" Itama murmushin tayi tace"toh Yay Mou dina" Murmushin samar fuskarshi neh ya fadada har wani sanyi sanyi yake Jin zuciyarshi na mishi. Shafo fuskar ta yakarayi sannan yace"koke fah yanzu dai bari na tambaye ki abu??" "Miye neh?"ta tambaye shi. "Shekarar ki nawa??" "Sha uku" Zaro Ido yayi yana bin kirjin ta da kallo soboda ba laifi akwai nono a kirjin ta wanda yaci ace yanzu tafara sa karamin bra. Idonshi ya miyar fuskan ta wanda yagaza boye yarintar ta cos karamin fuska take dashi. Hura mishi iskan da tayi neh yasashi dawowa tunanin shi Murmushi yayi tareda shafa laulausar gashinshi yace" Zulynah inasonki sosai, kin amince dani nazamo daya daga cikin masoyan ki" Kura mishi Ido tayi tana kallon shi cos tinda take bata taba Jin irin wannan yanayin bah. Ko Iqbal din da take kauna batajin irin hakan agareshi lumshe idonta tayi ta dan fada duniyar tunani. Wani irin tsere kirjin shi yafara yi cos Allah kadai yasan wani hali zai shiga in har bata amince mishi bah. Matse hannunta da yadan yi neh yasata dawowa cikin hanyacin ta "Kinyi shuru Zulynah"yafada cikin sanyin murya Murmushi tasakar mai tace"nidai nas... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 32* Murmushi tasakar mai tace"nidai nasan inasonka" Wani ajiyar zuciya yasauke jin abinda tace zaiyi magana kenan Umma tafito daga daki Sune kanshi yayi kasa sannan yace"ni na tafi" "Tin yanzu ??ko kagaji da gani naneh" tafada cikin sanyin murya cos she's enjoying his company Cikin sauri yakoma ya zauna sannan yace "a'a wlhy kinga lokacin sallah yayi idan nadawo daga massallaci zan dawo" Murmushi tayi wanda yake fitar da kyaun ta dakuma narkar mai da zuciya tace"toh Yay Mou dina adawo lafiya kuma karka Dade in kadawo inajiran ka muci abinci" Murmushin jin dadi yayi yace"InshAllah karfa kici ki barni" sannan yajuya wajen Umma yace "Akular min daita kuma tasha maganin ta" yafada kaman wani ubanta Kafin Umma tayi magana har ya fice. Sosai Umma take mamaki cos a iya sanin ta Zulfa bata taba Zama da mutum for good five minutes batareda sunyi fada bah amma wannan har ba'a son yatafi... "Umma nah!!!" Taji muryar Zulfa takira ta Miyarda hankalin ta tayi gareta sannan tace" ya akayi neh yar Umma" "Yana da kyau koh??" Ta tambaya da murmushi afuskarta gyada kai kurun Umma tayi. "Yana da mutunci Umma nah" kai tasake gyadawa Hannu tasa ta rufe fuskarta sannan tace"Umma nah ?" Dariya ce ta kufce wa Umma ganin yau yar'ta najin kunyan ta. "Fadamin miye neh" "Umma nah inasonshi" tafada still hannunta na rufe da fuskar ta Kwalalo Ido Umma tayi tace"ke kinsan miye so kuwa kina yar yarinya dake" "Me yiyuwa bansan miye so bah Umma nah kuma nasan ko bajima ko ba dade zan sani tinda inasonshi shima yana Sona kuma inajinshi acikin zuciyata" tafada tana murmushi dalilin tunowa da sumbatar goshin ta dayayi. Jinjina kai Umma tayi cos tinda take da Zulfa bata taba yin magana mai ma'ana kodayaushe cikin fadin shirme take amma gashi asanadiyar wanda basusan ko shi waye bah yar'ta tafada abinda bah shirme bah. Numfasawa tayi tace"shi yace miki yana sonki??" "Erh mana Umma nah" "Gaskiya ban yarda da sonda yake miki bah" umma tafada "Miyesa hakan Umma nah??"ta tambaya with full disappointment "Baki fah sanshi shima bai sanki bah yau kadai kuka hadu amma kuce kuna son junan ku kodayake nasan shirmen ki neh kawai amma babu wani sonki dayakeyi kodai don kingan shi kyakyawa shiyasa zaki makale mai" Umma tafada Bata rai tayi tace"Umma nah koda bai taba ganina bah yace min zuciyar shi tadade da sani nah kuma nima nasan zuciyata tana sane dashi kawai dai ban miyarda hankali bane" Numfasawa Umma tasakeyi cos batason Jan maganan dayawa tace"Allah ya kyauta" "Ameen" tafada,kiban maganin mana Umma "Oh ni Ramatu ke da kike kin magani yau ke kikeso??" Tafada tana rike haba. Fari tayi da idonta tace"ai in likita na neh yasiya min babu abinda zaisa naki sha" "Wai yaushe zaki koyi kunya neh wai??" "Saina girma" tafada tana dariya Kaman ba ita taji ciwo bah... "Ammi nah av finally seen the love of my life" yafada daidai an daga wayar "Oh Mourad ko sallama babu" aka fada daga dayan bangaren,dariya yayi kafin yayi sallama din. Ganin Ammi batace komai bane yasashi yace"Ammi I said av finally seen the love of my life" Murmushi tayi tace"are you for real?" "Over real mah"yafada "So waye ita??"ta tambaya cikeda zumudi yace "Zulyn Mourad!" "Zulyn Mourad kuma??"ta tambaya da mamaki "Ammi nah kigane mana"yafada cikin kosawa "Toh taya za'ayi nagane baka ganar dani bah?" Ajiyar zuciya yasauke yace" sunanta Zulfa acikin Azare naganta, Ammi nah
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138