Chapter 37
Chapter 37
tareda daukar wayar inda taji muryan Zuly nafadin" Yay mou am so happy amma fah nasan kafini farinciki dajin wannan maganan wlhy I can't wait to be Mrs Iqbal..." Jin abinda take fadi yasa tadago abinda yasamu danta cikin sauri ta katse wayan tareda kashewa gabadaya jikin ta na wani irin rawa sannan tamiyarda da dubanta zuwa gurin mourad Zaro Ido tayi ganin yanda idon shi yakafe cikin tashin hankali tahau girgiza shi tana kiran sunan shi, Jin kaman ana kuka a palour yasa Fakhih nufar wajen don ganin abinda yake faruwa ai wani super yayi ya karasa inda Ammi ke jijiga Mourad Kira ya hau kwalawa masu aikin gidan suma da sauri suka iso ba bata lokaci suka cicibe shi zuwa mota Ammi kam daga ita sai dankwali ta bisu dagudu, abaya tazauna tadaura kanshi akan kafarta tana kuka sosai... Jin ankashe wayan yasata kallon fuskar wayan sake dailing tayi taji akashe "Miye yace" Umma ta tambaye ta Cikin sanyin murya tace"bansan miye same shi bah naji ya katse wayan tareda kashewa gashi kuma bai gama jin abinda nakeson fada mai bah" Wani irin tsoro neh ya shige Umma tace "sake kiranshi muji" Haka tadinga gwadawa amma still kiran wayan Ammi tayi inda yadinga ringing amma ba'a daga bah sosai taji hankalin ta yatashi Ahankali tace"Allah yasa dai suna lafiya" "Ameen" Umma ta amsa mata... ```Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria``` "What!!!" Tafada da karfi "Pls Heartbeat listen to me Wlhy nima bason auren nan nake bah ita tace ta yarda da auren kuma Malam yace angama magana next month zai daura mana aure"yafada cikin muryan tausayi Wata zufa data karyo mata tagoge da bayan hannunta , jin ruwa ruwa afuskarta yasata kai hannunta wajen Shafowa tayi taga hawaye neh, runtse idonta tayi tareda dafe kanta dake shirin tsagewa gida biyu Zuciyar ta har wani tsale yakeyi bude idon tayi tana mamakin kanta ita da tasan ba sonshi takeyi bah miye zaisa tashiga wannan yanayin?? Ta tambaye kanta acikin zuciyar ta Dafa kafadarta dayayi neh yasata dawowa daga duniyar tunanin data shiga ajiyar zuciya tasauke tace"kana sonta koh??" "Wlhy Heartbeat bantaba jin tsanar wata hallita sama da ita bah arayuwata"(kuji abinda yake fada fah)" Wani irin dadi taji azuciyarta toh daman miye zaisa taji haushin auren dazai kara?itadai tasan duk bakauyiyan data shigo mata gida tashiga uku, duk illiterate dinda tashigo gidan ta saita gwammaci mutuwar ta tunda da bakin shi yace baya son ta Wani hawayen tasake shareware tace"Maisona karka yaudareni fah" Murmushin jindadi yayi yace"inshAllah Heartbeat Allah yabarmu tare" "Ameen" "Iya jeki shirya muje shopping sabon mall din da kika fada min jiya" Cikin farinciki ta tashi tace "ohk, amma kafin nan inason na neme alfarma awajenka" "Miye??" "Inason nine zan hada mata lefe" "Ohk awani country zakije??" "Country kuma ai anan Abuja ma zan hada basai naje wata uwa duniya bah" Gyada kanshi yayi yace "kaman nawa zaku bukata?" "I think 10 million will be okay kaga harda funitures zan siya cos nasan da wuya amata mai kyau" Sosai taji dadin abinda tace yace "ba damuwa zan baki and kema kinada tukuicin 5million" Washe baki tayi cikin farinciki zata ci riba tace"thank you so much Maisona" Bayanta yabi kallo zuciyar shi wasai cos yazata bazata sauko dawuri bah... ```3 weeks later...``` Kwance take akan kujera rungume da wayarta tayi fayau daita dukda wani fresh din gyaran data kara sosai ta rame cos sai anyi dagaske kafin take cin abinci Umma ce tashigo da plate a hannu , ahankali ta zauna agefen Zuly tareda dan matsar daita "Yar Umma tashi kici abinci " Girgiza kai tayi dakyar tace" Umma nakoshi " "Ya zakice min kinkoshi bayan tinda safe baki ci abinci bah" " Umma nah pls ki tayani rokon Malam yabarni naje Dubai nadawo gabadaya hankali na yaki kwanciya jinake kaman ba lafiya kalau bah" tafada tana share kwallan daya fara zubo mata Cikin sanyin murya Umma tace" nasan bazai yarda bah kiyi hakuri kici gaba damai Addua maybe ma aiki neh suka mai yawa" Girgiza kanta tayi tace" Umma nah na tabbatar ba aiki bane cos aiki bazai hana shi kasancewa dani bah, Umma nah dakyar nake bacci wlhy kullum muryan shi nake fara ji in na tashi shine abu na karshen danake ji kafin na kwanta bacci yariga da yasabar min , Umma nah miyesa yake hora ni bayan yasan in bai tare dani gabadaya banajin dadi, Umma nah I really miss him so badly wlhy in har bazaizo a aurena bah har Dubai zan bishi and I will make sure he realise that what he did was totally bad" Tafada tareda sakin kuka, shafa bayanta Umma ta hau yi tanajin tausayin yarta... "Maisona yakamata muje Azare fah" Yusayrah tafada tana kama hannunshi "No sai ana sauran kwana uku zamu tafi" Marairaice fuska tayi tace"Ayyerh Maisona gaskiya hakan ko kadan baiyi kasan halin yen kauye yanxu saisu fara kananun magana su ce ni na hana ka zuwa dawuri" "Ohk naji gobe zamu tafi, anjima zamu dauko twins sai muje tare" Zaro Ido tayi tace" kana son yarana su wahala kenan?? Taab gaskiya bazamu je dasu bah kalan rashin lafiya yakama min su" Dan murmushi yayi yace"inace ni inazuwa amma bantaba dawowa da rashin lafiya bah" "Kaifa bah yaro bane kuma ai garinku neh kuma acan aka haife ka so it's nothing new" tafada tana hararan shi "Ohk naji zamu je muyi bakwana dasu anjima" "Yauwa Maisona".... "Umma nah natafi" tafada tana ya mutsa fuska "Toh adawo lafiya" "Ameen" tafada tareda ficewa ,tafiya take kaman iska na kadata har wani layi takeyi kaman mashayiya Daidai kofar shigowa fada suka ci karo da Yusayrah Wanda saukansu kenan, tabe baki tayi tareda miyarda hankalin ta ga wayar hannunta Da mamaki Yusayrah ke binta da kallo tana mamakin irin kyaun data kara ga jikin ta ko alaman a kauye take bai nuna bah dukda uwar ramar datayi(yen Azare pardon me fah๐๐)tsaki taja tareda shigewa abinta Karon datayi da abu ne ya dawo da hankalin ta daga danna wayan datakeyi, dago rinannun idonta tayi don ganin wa ta buge Sai ji kake tass ya watsa mata mari zubewa tayi akasa wayarta ma yafadi dalilin rashin karfin jikin datake fama dashi.... ```Cardiologist ยท Building 39 Dubai Healthcare City - 1nd Floor ``` Afirgice ya farka daga dogon suman sati 3 uku dayayi hantsilawa yayi daga kan gado zuwa kasa jikake timm Dasauri Ammi dake kan sallaya tayi wajen shi idonta duk yayi wani iri tsantsan kuka "Ya mareta!!!" Shine abinda yake furtawa batareda ya bude idonshi bah Dago shi da akeyi neh yasashi fara kokarin bude idonshi amma yakasa Kan gado aka daura shi inda suka hau dubashi sukaga hawaye na zubowa daga rufefen idonshi hannunshi kan saitin zuciyar shi Allura suka mishi ahankali doctorn yajuya wajen Ammi dake kuka cikin harshen larabci yace" inshAllah yafarka kenan, nan da wasu minutes zai tashi cos mun mai alluran nutsuwa" "Alhmdllh"tafurta cikin dishashiyar muryarta Kanshi ta fara shafawa wasu siririn hawayen farincikin ganin danta zai farka suka silalo mata Bude kofan da akayi yasata juyawa , Fakhih Fakhiha da Qudsiyah neh suka shigo Murmushi tasakar musu tace" ya farfado" "Alhmdllh"suka furta atare tareda nufan gadon Murmushi farinciki Qudsiyah tasake jin ya farka
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138