Chapter 81
Chapter 81
dayayi, alokacin kuma har an sallami Fareed shiyasa Yusayrah take samun daman kula dashi dukda bawai yanzu yana sakar mata da fuska bah Itakam bata damu bah cos atunanin ta zafin rabuwa da Zuly neh amma zaiyi yagama. "Maisona danAllah inason zuwa gida yau"tafada cikin ladabi "Allah sarki Zuly nasan dake ceh datin kafin satin fitan yayi zaki fadamin"yafada azuciyarshi tareda ciza busassun labban shi kafin yace "Toh agaida su" Murmushi takuma sakewa tace" DanAllah ina bukatar kudi" Kallonta yayi na wasu mintuna sannan yace"dauko cheque book dina" Washare baki tayi tareda hurawa sama cikeda farinciki ganin bai tambayeta miye zatayi dashi bah... "5million Naira!" Tafada cikeda farinciki soboda bata yi zaton zai bata kudin dayakai hakan bah "Allah sarki Iqbal kayafemun"tafada acikin ranta afili kuma tace "Nagode maisona Allah yakara budi" "Ameen"yafurta asarari amma cikin ranshi fadi yake "Daga yau sainaga mai baki" Kwalliya taci kaman zata gidan baki sannan tafice daga gidan gabadaya tana barin Fareed awajen Iqbal. Tana fita shima yamike yabi bayanta,yana tsaye aka bude mata gate tafice. Dakafa yataka zuwa bakin gate yakuwa ci sa'a akwai mai taxi, ba bata lokaci yashiga tareda umartan shi dayabi bayan motan Yusayrah... "Gashi!"shine abinda yafada cikin b'acin rai bayan Yusayrah ta dawo Kallon miye neh take mishi kafin tasa hannu takarbe papern ahannunshi Batareda ta bude bah tajefa acikin jakka sannan tawuce part dinta don huce gajiya Sanda tagama komai nata tukunna ta tina da papern da Iqbal yabata "Allah sarki maisona Allah yasa wani cheque dinkuma yabani"tafada tana warwarewa Cakk tatsaya tana kif-kifta idanuwa, tashi tayi gabanta na bugawa sosai ga tashin hankali karara akan fuskarta, Mikewa tayi dasauri tana ficewa daga part din zuwa parlour wajen Iqbal "Maisona miye wannan"tafada cikin rawar murya Murmushin takaici yayi yace"banason kicigaba da kwasan zunubi neh shiyasa kawai na sallameki kije kicigaba da abinda kikeyi" "Miye nakeyi love?"tafada hawaye na gangaro mata "Love!!"ya maimaita cikin mamaki soboda ita saidai tace Maisonta amma banda wa'inan sunayen Tabe baki yayi cikin ko inkula yace" kinfini sanin miye kikayi soboda gabadaya innatina jinake kaman na rufeki da mugun dukan da bazaki sake moruwa bah amma son danake miki yahana faruwan hakan" Yafada yana rike saitin zuciyarshi,hadiye wani yawu tayi jikinta na wani irin rawa soboda firgicin jin zai daketa Dan matsawa kadan tayi tace"Allah zaisaka min Iqbal tinda ban maka komai bah kasakeni,wlhy na tsaneka" Hawayen da suka silalo mai yagoge yace" daman wannan kalman kawai nake jiran ki furta Yusayrah, ace duk soyayyan danake miki ki rasa da abinda zaki saka min saida cin Amana! Kinci amanata kin yaudareni, kin likamun shegu amatsayin ya'yana amma kice bakimun komai bah? Harda Allah zaisaka miki? Ke yakamata kice hakan koni? Bantaba zaton hakan daga gareki bah, bakaramin cutata kikayi bah" Iyanzu kam jikin Yusayrah yayi sanyi kalau sai kallonshi takeyi at the same time kuma wani soyayyar shi dabata san daga ina bah suke fizgarta amma kuma lokaci yakure tinda duka igiyoyinshi dake kanta ya tsinci, lumshe idanuwanta tayi tana hamdala aranta tinawa datayi da first love dinta wato Dakhil yanzu tasan bata yi asara bah zataje suyi aurensu da Dakhil dinta sannan ta roki gafara awajen Allah tinda Allahu Gafurun Rahim neh shi!( Nace Yusayrah kenan) "Kayi hakuri"shine abinda kawai tafurta tareda shigewa part dinta dagudu. Yadade awajen tin yana zallan hawaye harya fara kuka yana jin tsanar kanshi akan abubuwan dayayi. Ashe Zuly is a Blessing in disguise amma shine yake mata hakan, tabashi kidney amma koda da rana daya bata tab'a koda mishi gori bah ainihi ma bata tab'a dago wannan zancen bah balle yasani. Tashi yayi dakyar ya haura sama zuwa part din Zuly soboda yanzu nan neh wajen zamanshi musamman dakin zanen ta... "Heart control Yaushe zamu tafi Cyprus din?"shine abinda wata dake sanye da wani kayan da bashida maraba da tsirara tafada "My Niha sonake nakarbi Fareed awajen Yusayrah tukunna" Dakhil yafada cikin maye yana kurb'an giyanshi Kofa sukaji ana kwankwasawa, kallon juna sukayi kafin suka kalli agogon bango "Waye bashida gidan dayake damun masu gida goma saura na dare"Nihal tafada cikin tsiwa Gaban Yusayrah neh yafadi jin kaman muryan kawarta Nihal.. "Hala kanwarshi Niha ceh tazo"tafada cikin son kwantarwa kanta hankali "Niha matar yayanki neh" tafada tana murmushi kaman agabansu take Murmushi Nihal tasake azuciyarta tace" komai yakare " sannan tabude kofa Batama lura da Nihal bah soboda yanayin wutan parlourn, shigowa tayi da Fareed dake bacci akafadarta tace" kanwar mu DanAllah ashigo min da akwatina nah" "Wani akwatina Sayrah?"taji muryan Dakhil yafada Far da idanuwa tayi tace" Adduan mu yakarbu tinda yasakeni cikin sauki kaga yanzu zamuyi aurenmu muci Karen mu babu babbaka tinda munriga da mun tara shegu Naira" "Hey kawata"taji anfada daga baya Batareda takalli mai magana bah tace" Masoyi wlhy muryan kanwarkan nan sak na aminiyata" "Kanwa kikace fah?"taji ansake fada, juyawa tayi takalleta daidai Nihal tukunna farin wutan parlourn Mikewa tayi cikin tsananin firgita tana nuna Nihal dayatsa "Miye kikeyi anan da irin wannan shigan?" Ta tambayeta cikin rawar murya "Kedai zan tambaya nace miye kikeyi agidan mijin wata da wannan uwar Daren... *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 85* "Waye mijinkin?" Yusayrah ta tambaya cikin rainin hankali "Wanda kike kwartonci dashi wato Dakhil"ta bata amsa tana sakalo hannayenta ta kugunshi Wani juwa neh debi Yusayrah aikuwa saigata tayi zaman dabbas akan kujera tareda ajiye Fareed agefenta "Baki gane bah koh?"taji Dakhil yafada cikin muryan mashaya Gyada kai kawai Yusayrah tayi gabanta na dukan goma-goma Dariya yakece dashi yace "Sayrah kenan! Bake kin zabi son kudi akaina bah? Muna cikin soyayyar mu cikin aminci kika kawo shawara lokacin da Iqbal yake nemanki, sharawar ki bakaramin tarwatsani yayi bah soboda hakan yanuna min nidin ma zaki iya hakan dani, Wato ke kinga mai kudi dan gidan masu kudi koh, bakida wayo wlhy, kin miyardani shashasha irinki neh? Ai tin lokacin dakikace nabarki ki auri Iqbal inyaso saiki kwamushe shi daga baya ki gudo muyi rayuwanmu natsaneki soboda natabbata nima in nayi kudi zaki iya kwamushe ni ki gudu tinda aka kike, Naso naki wannan shawara naki amma kuma dana fadawa kawata wanda tin kafin nasanki take bina akan tana sona...yafada yana shafa fuskar Nihal dake murmushi... saitace min ai wannan babban garabasa neh agareni nayin kudi cikin sauki. Nakuwa amince daita bayan wata daya soyayya mai karfi yashiga tsanina daita, tinkafin ma kiyi aure na auri Nihal wato kawarki wanda kika hadu daita a saloon lokacin da kikaje wash and set( a saloon suka fara haduwa da Nihal) Don haka inma zakisan inda dare yamiki neh toh soboda ni basonki nakeyi bah, waima waye zaiso macuciya? Mayaudariya, nidai kawai ina amfani dake neh kawai" yafada yana fashewa da dariya Ai Yusayrah batasan sanda tacire khimar din kanta bah tana gyada kanta kaman wata kadangaruwa, wasu zufa ke karyo mata tako taina najikinta, Zuciyarta na wani irin zafin da tinda take arayuwarta bata tab'a jin irinshi bah, wani abu taji yatokare mata makoshi soboda rashin kukan dabata san miye yake hanashi zuwa bah,bata tab'a sanin yanda akeji a tashin hankali bah saiyau Muryan Nihal taji tace"Kintina nataba cemiki inkika san saurayina saikin kin kusa zaucewa!
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138