Chapter 21
Chapter 21
tare suka taho, shi yariga su fita daga motan neh)" daga haduwa harkin sha tsarabar mari??" "Kuwahnah ki taka wa mijinki birki fah"tafada kaman zatayi kuka "Amun afuwa" yafada tareda rike kunne Dariya sukasa dukkansu kafin taja hannun Kuwah suka shige cikin fada... "Kuwahnah haryanzu Iqbal baisona fah"tafada bayan sun dawo daga gaisar da Umma "Chan ta matse mishi"Kuwah tafada cikin ya mutsa fuska... "Haka zakice koh?" "Toh Zulyn Mourad miye kike son nace bayan kinada Mourad" tafada cikin kosawa "Yay Mou Kuma??*Ai shi bah kaunarshi nakeyi bah,sonshi kawai nakeyi!!!shima Sona yakeyi kuma ni zuciyata Iqbal take kauna tinda dadewa kema kinsani*" Kallon ta Kuwah takeyi cikin mamaki cos itafa batasan haryanzu Zuly tana shirme bah tadai San ita tana tsokanar tane kawai. "Miye kina kallona kaman kinga wata sabuwar hallita??"ta tambaya cikin buge kafadar Kuwah "Ke wace irin Shashasha ce wai??,ke baki ganewa neh wai? Wlhy koda kwana daya na tabbata Iqbal bai taba sonki bah, baki ga tsanar ki acikin idonshi bane? Kinsan yanda yake tsananin son matarsa kuwa??" Tsakin da Zuly taja neh yasata yin shiru "Wai wancan jakan kike sawa a lissafi??" Wani tsakin takuma sannan tace "Wancan dabbiyan??, wancan mayaudariyan?? I beg of you Kuwah in ana maganar mutanen arziki kidaina Sako ta aciki" "Koma dai yaya neh yana sonta,yana kau..." "Keep mute Kuwah natabbata inkika karasa wannan kalman Umma nah da Yay Mou dina zasu iya rasa ni"ta katse ta cikin rawar murya Ajiyar zuciya Kuwah tasauke sannan cikin sanyin murya take fadin" ni dake neh kawai mukasan miye Yusayrah take aikata wa ,kuma mu din mah rahoto ake kawo mana ma'ana bamu da tabbacin gaskiya, Zulyn Mourad wlhy tausayin Iqbal neh kawai yacika ranki kike zaton kaunarshi neh. Wlhy Bazan miki kaffara bah Mourad zuciyar ki take kauna bah Iqbal b... Cikin daga murya tace"ya isa haka Kuwah ke bazaki gane abinda nake nufi bah cos bakisan abinda nakeji azuciya ta" "Toh kisanar dani abinda ke zuciyar ki Zulfa'u" "Zulfa'u kuma??" Ta tambaye ta cikin bacin rai cos kokadan batason acire Mourad acikin sunan ta "Toh miye kike son ince tinda kince ba kaunar Mourad kike bah" "Amma ai kuma bance banson shi bah, cos na tabbata ko Ammi bazata kaini sonshi bah kuma ni ko aure nayi *I will still be Zulyn Mourad*" "Shirmemiya kawai" Kuwah tafada cikin bacin rai cos sosai Zuly tabata haushi. Zuly zatayi magana kenan wayarta yayi kara, ganin mai kiranta neh yasata daidaita muryan ta. Daga wayan tayi sannan tayi shiru, jin tayi shiru neh yasa gaban shi dan faduwa cos bah halinta bane yin haka cikin sanyin murya yace "Me yake damun Zulyn Mourad neh??" Numfawa tayi cikin shagwaba tace"bah Kuwahnah bane ta bata min rai bah" "Yah Salam" yafada hade da lumshe ido soboda yanda yaga yanayin jikinshi ya chanza ahankali yace bata wayan Daman wayan a handsfree yake ma'ana Kuwah najin komai,gaishe shi tayi amma ko arzikin amsawa bata samu bah , cikin muryan dayake nuna ranshi abace yake yace "Haba ke kuwa miye neh zaki bata wa Zulynah rai" Tabe baki Kuwah tayi sannan tace"ka tabbata kanason jin ba'asin zancen?? "Ai shiyasa nace abaki wayan" Gabanta neh taji yafadi cos haka kawai taji batason afada mishi kuma tasan Kuwah fada zatayi cos bata karya Numfasawa Kuwah tayi sannan cikeda muryan tausayi cos tasan yana mugun kaunar Zuly dukda basu taba haduwa da juna bah,kuma Allah yagani bazata iya mishi karya bah gwanda kawai ayi ta fanjama fanjam "Daman fah Zulynka ce tace ita... *Toh fans ga Kuwah zata mawa Mourad Albishirin mutuwa fah😱😱* Team: ZulynMourad Team: ZulynIqbal *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 28* *ZULFA* "Daman fah Zulynka ce tace ita..." Kashe wayan da Zuly tayi neh yakatse ta,da kallon mamaki take binta irin what da hell dinnan "Yanzu fadamai zaki kenan"tafada rai bace "Toh bazan fada mai bah ai inaga gwanda yasan baki kaunar shi"tafada azazzafe ( Kuwah akwai masifa da daukan zafi fah..) "Ai shima Sona kawai yakeyi kuma mah ni yakamata nafada mai... Karar da wayan ta yayi neh yakatse ta, daman tasan zai Kira... Kara wayan tayi akunne, ajiyar zuciya yasauke cikin sanyi yace"miye ke faruwa neh Zulynah??" "Yay Mou bah Kuwahnah bace takirani da Zulfa'u bah" tasamu bakinta da fada,cikeda mamaki Kuwah take kallon ta cos tazata Zulyn zata fada mai neh amma saitaga sabanin hakan. "Yah Salam shine kikayi kuka"yatambaye ta tareda sauke ajiyar zuciya "Erh mana ai abin kuka neh" Lumshe idon shi yayi sannan yace" sorry Kinji ai ke Zulyn Mourad and you will always be *I promise* "Yauwa Yay Mou dina inasonka sosai" Murmushi yayi sannan yace" nima insonki" Murmushi tayi Sannan suka fara hirar domin har ga Allah tamanta da wata Kuwah agefenta. Kuwah ganin hirar namai karewa bane yasata gyara kwanciyarta akan gado abin ka da mai ciki nan da nan bacci yayi gaba daita. Jin cikinta na waka neh yasata mishi sallama akan inta gama cin abinci zata Kira shi. Ganin Kuwah na sharban bacci neh yasata ficewa zuwa wajen Umma. Zaune ta tarar dashi akan kujera yana cin abinci ga Umma agefe suna hira sama sama cos bata saba bah idan harkaga Umma nah magana da wani cikin sakewa toh lah shakka da Mourad neh. Share shi tayi dukda taji dadin ganinshi amma saita basar. Karasawa wajen Umma tayi cikin shagwaba tace"Umma nah" "Ya akayi neh Zulyn Mourad" Umma tafada tareda miyarda hankalin ta wajen ta. Cikin sauri yakalle Umma cos Zulyn Mourad dinda Umma tace bakaramin dukan kirjin shi yayi bah, wanda shi Karan kanshi bai San dalilin hakan ba. Dariya mai sautin da Zuly tayi neh yasashi saukar dakanshi kasa. "Umma nah wai inji Yay Mou dina wai in gaishe k.." Bata idda maganarta bah wayan Umma tayi kara, cikin sauri tadauko wayan daga wajen chargi. Ganin wanda yake Kira neh yasata yin wata karamar dariya cikin farinciki tafara magana " Yay Mou dina" Kallon ta yayi tareda miyarda hankalin shi gareta yana mamakin waye garan dayake Kula wannan shirmemiyan. "Wai nikam bayanxu kuka gama waya dashi bane" Umma ta katse ta. Cikin kunkuni ta mika mata wayan"Har anfara mantawa damu neh??" Umma tafada "Wlhy a'a Umma ai ko yaushe mukayi waya daita ina Miko sakon gaisuwata saidai in tadan sha'afa neh" "Oh kafara kareta kenan??"Umma ta tambaya "Na isa??, Yauwa Umma Zulynah bata ci abinci bah DanAllah ataimaka amatsa mata taci ta koshi" ya fada mata "Toh naji za'a matsa mata taci ta koshi" "Yauwa nagode Umma"yafada hade da katse kiran cos yasan muddin bai kashe bah toh Zulynshi zata manta da batun abinci su dora daga inda suka tsaya... "Ya kashe neh Umma nah??" Ta tambaya cikin sanyin murya "Cewa yayi kici abinci tukunna"Umma tafada tareda ficewa. Saigata tadawo da tray a hannunta, dumame neh acikin plate mai shegen zafi cos har turiri yakeyi kamshin saitashi yakeyi. Hadiye yawu tayi tareda karasawa wajenta ta karbi tray din tana fadin "ai da baki wahalar min da kanki bah" Wani guntun tsaki neh ya kufce mishi jin abinda tafada. Juyawa sukayi suka kalleshi saiyayi kaman bashi neh yayi tsakin bah. Suma basarwa sukayi inda Zuly tazauna Sai narkan dumame takeyi sannan ta gama
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138