Chapter 29
Chapter 29
dan wannan zanen da aka samishi makudan kudi. Aika yayi akira mishi Umma zuwa fada ba bata lokaci akaje aka kirata. Sanda ta bata lokacin ta wajen daukan wanka sannan tafito cikin tafiyan kasaitan ta. Da sallama tashiga cikin fadan inda idonta yasauka akan masoyin yar'ta. Murmushi tasakar mai inda Mai martaba Malam yayi mamakin hakan. "Sannu da fitowa Umma" "Yauwa" tafada tareda karasa wajen zamanta. Koro mata bayani yayi inda itama mamaki yacika ta sosai cos ta sha ganin Zulfa na Zane amma ita duk a shirme take daukan su. "Ya kike ganin za'ayi??" Saisaita kanta tayi gudun karta kunyata shi a idon jama'a tace "duk yanda kake ganin shine daidai" Wani boyayyen ajiyar zuciya yasauke jin bata nuna kaman tafishi iko akan Zulfa bah. Gyada kanshi yayi yace"toh madalla, kaman yanda na fada muku zan yi tunani akai toh aka din neh don haka gobe ku dawo. Fita sukayi dukkansu inda Umma ta tashi,zata fara tafiya kenan taji ya riko hannunta ta baya. "Am so sorry I never meant any single word I said to you last night"(dayake Umma tanajin turanci amma basai sosai sosai bah) "Ai ka riga kagama yanke hukunci na yarda ni waiting ceh amma that's in Zulfa bata gaba na but mudin da rai koda ban ajiye na kaina bah babu wanda ya isa ya Kira ni da juya!!!" Tafada tareda kwatar hannunta tabar wajen, tsaki yaja tareda komawa ya zauna awajen zaman shi yana ayyana abubuwa da dama acikin ranshi... Komawa cikin gidan tayi tasamu Zulfa kwance akan kujera cos daman jiya baccin da rabi da rabi tayi soboda yunwan data kwana dashi. Ahankali takarasa kusa daita ta gyara mata kwanciyan ta tanajin wani sabon sonta azuciyarta. Cream din ciwon da akaji mata ta dauko, bude rigarta tayi tana kallon yanda hakwaran Hibba yadan yi zurfi asaman nonon ta. Tsaki taja tace "Mayya kawai" cos sosai take jin ba dadi azuciyarta, ahankali ta shafa mata cream din awajen gudun karta tayar da ita. Tagama shafa mata kenan Mourad yayi sallama, amsawa tayi tana gyara mata rigarta. "Sannu Umma" "Yauwa, saidai fah bangama Sanin kai waye bah" Shafa kanshi yayi yace" Suna na Mourad, ina zaune neh cikin Jericho Oxford a US amma fah aiki nakeyi awajen. "Toh amma bakayi kama da bature bah" Murmushi yayi yace" erh mama na yar Nigeria ceh babana kuma Balarabe neh. "Aww Madalla ai nasha mamaki danaji kana hausa" Murmushi kawai yasake yi yace"Umma zaki yarda Zulfa tabini muje US" Zaro Ido tayi tace" ni Ramatu waye ubana da zan bar maka Zulfa katafi daita, taya za'ayi na yarda katafi min da raina gashi bawai nasan ka bah haka kawai nadauki rayuwata guda na damka maka" " Ki fahimceni Umma a makaranta zansa ta bawani abu zan mata bah" "Ai bance zaka mata wani abu bah amma maganan gaskiya ka kwanta min amma bazan iya damka maka y'a guda dayan da Allah ya mallaka min bah" Cikin rashin jin dadi yace "toh Umma ba damuwa, bari natafi tunda tana bacci" "Yauwa"adawo lafiya Komawa yayi wajen makwanci su cikeda damuwa aranshi wayar shi dayayi kara ne yasashi dawowa daga duniyar daya dan shiga. Daukan wayan yayi tareda yin sallama cikin muryan damuwa "Ya kukayi da Ummanta??" Ammi ta tambaye shi Cikin rawar murya yace"Taki yarda Ammi" "Miye kace mata??" Nan yakwashe yanda sukayi da Umma yafada wa Ammi "Why not kace zaku tafi tare daita??" "Kina ganin zata yarda??" "Do one thing for me ka kaiwa Ummanta wayan I will talk to her" Cikin farinciki yace toh, cikin sauri yafita yayi wajen cikin fada straight part din Umma yayi. Jin sallaman shi yasata fitowa daga cikin daki har lokacin Zulfa bata tashi bah. "Umma wai Ammi nah zata miki magana" Kujera Umma ta nuna mai ganin yana kokarin Zama akasa cos shikam yamanta da akwai kujeru acikin palourn. Kiran wayan Ammi yayi ko ringing biyu baiyi bah ta dauka "Ammi nah barina bata" "OK" tafada while yabawa Umman waya Sallama Umma tayi Ammi ta amsa gaisawa sukayi cikin mutunci sannan Ammi ta fada mata abinda takeso daita. "Toh a gaskiya naji dadin wannan batu amma kinsan bani kadai nake da iko akanta bah duk abinda Babanta yafada toh shi za'ayi amma yanzu awaje na bah matsala" Wani sabon dadi Mourad yakeji yakosa Zulynshi ta tashi yafada mata wannan albishirin cos yasan itama zatayi farinciki da hakan. Sallama sukayi inda ta mika mishi wayan karba yayi yakara a kunne cikin farinciki daya kasa boyuwa yace "Shukran ya Ammi jzkllah fil jannah" Murmushi tayi tace"Ameen ya Mourad, yanzu hankalin ka ya kwanta kenan??" "Erh mana Ammi bakiji wani dadin da nakeji bane, Ammi I love her" Cikin sauri Umma ke kallon shi ganin ko kunyan ta baiji bah shikam ma ko sanin tana kallon shi batayi bah sai zuba yake mawa uwar shi. Sunfi minti 30 suna magana da Ammin shi kafin sukayi sallama alokacin Kam Umma har tayi cikin daki cos sosai yake bata kunya yanda yake wani shagwabe wa Ammin shi. "Yay Mou dina yaushe kashigo?" Ta tambaye shi lokacin da ta farka Da murmushi akan fuskarshi yakeyi yace" tinda dazu nashigo" Murmushi tayi tace"yaushe zamuje yawo din?" "Ai inaga sai kin gaji dazuwa yawo mah" "Ana gajiya da zuwa yawo neh??" "Erh mana" "Toh ni bazan taba gajiya dazuwa yawo bah" "Haka dai kikace" yafada yana shafa kanta "Yauwa in tambaye ki mana??" Gyada mishi kai tayi batareda tayi magana "In nace kibini mutafi tare kuma babanki ya amince mutafi zaki yarda ??" tace" zanso inbika amma bazai yiyu bah" Kwalalo Ido yayi yace"miyesa toh bayan ya yarda??" Umma dake jinsu acikin gida tasake murmushi jin abinda tace" ni bazan bika.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Wannan page din naka neh kayi yanda kakeso dashi *AL HUSSAIN ABU SAMEER* Nagode sosai Allah yasaka da alkheri. Allah yabar zumunci... *Page 36* Umma dake jinsu acikin gida tasake murmushi jin abinda tace" ni bazan bika nabar Umma nah bah" Ajiyar zuciya yasauke jin abinda tafada kuma yaji dadin hakan da tayi "Ai da Umma zamu tafi" Cikin zumudi tace" dagaske kake yi??" "Ai bazan miki wasa da irin wannan abin bah" "Wayyo dadi kenan bazamu rabu bah kullum Muna tare " tafada cikin murna Murmushi yayi yace"erh Muna tare" "Ina zuwa" ta tashi tareda nufar cikin daki "Umma ki fara hada mana kayanmu mun kusan barin gari" Kallon ta Umma ta tsaya yi tace " ai naga babanki bai yarda bah tukunna" "Sai ki dinga kiranshi da baba na" tafada tana murguda baki Wani dum Umma taji acikin ranta tace"ai baban ki neh" Girgiza kanta tayi tace" ai dolanci na bai kai haka bah,bayan ko yaushe a class sunan babana daban dana su Marwa" Ajiyar zuciya tasauke tace"koma dai Yaya neh sai ya yarda tukunna" Batareda tayi magana tafice zuwa palour inda Mourad yake jiran ta... ```washe gari``` " Haba mai martaba taya za'ayi kace Umma ceh zata bita??"Hindatu uwar gidan Malam tafada cikin Jin haushi "Daman waye zai bita??" Ya tambaye ta cikin isa "Naga akwai Marwa miye zai hana su tafi tare kuma kaga duk sa'oin juna neh sai su cigaba da karatun
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138