Chapter 8
Chapter 8
na bana son ta subuce min" yafada cikin sanyin murya hade da kwantarda kanshi akan cinyarta, Allah sarki tausayin danta ne ya ziyarce zuciyarta cos tasan maganan dacikin zuciyarshi take fitowa… muryanshi dataji ne yasata miyarda hankalin ta wajen ta inda yake cewa " Ammi na kidinga min Addua soboda nasan in bansameta bah zaku iya rasa ni, kiji fah yanda zuciyata yake bugawa soboda daita" yafada yana mai sa hannunta akirjinshi, jin yanda zuciyarshi yake bugawa yasata firgita ahankali take fadin "Mourad kayi hakuri kasawa zuciyarka salama kacire komai azuciyarka cos kafini sanin illar hakan kuma inshaAllah zulyn Mourad takace har abada" Murmushin da shi kadai yasan ma'anar ta ne ya subuce mai tareda fadin" Ameen Ammi na" Sannan yacigaba da fadin" Ammi bansan miyesa nake sonta dayawa bah Ammi inasonta sosai sosai fah" Dariya kawai Ammi tayi sannan tace" toh mr love katashi katafi hospital cos na tabbata kanada aiki agaban ka" Dasauri yadaga kanshi daga kan cinyarta yana fadin" ya Salam Ammi inada theater by 10 Allah yasa wannan QUDSIYAHn tagama shirya komai kafin na isa" "Ayyerh Qudsiyah yarinyar kirki kowani jumma'a saitazo ta gaishe ni kuma harda hidima take zuwa"Ammi tafada cikin dariya tana mai kallon shi Yamutsa fuska yayi sannan yace"kyaleta Ammi yar wahala ce, wai inbanda shashanci irin na Siyah wai ni tace tana so" Murmushin kan fuskar Ammi ne ya fadada sannan tace " ga shawara mana tinda tace tana sonka" Ahankali yamiyarda hankalinshi kan Ammi sannan tacigaba fadin"why not ka aureta kafin zulynka takai na aure" Azabure yatashi haryana hankade daya daga cikin yen matan dake zaune dasauri ta matsa daga wajen gashi ba halin su bar wajen cos dukkansu babu maijin Hausa… "What are you saying ammi? Kina nufin inyi ma zulynah kishiya tin bata shiga bah"wani dariyar ranin hankali tayi sannan ya cigaba dafadin "That can never happen,nifa Ammi bani nace inson Siyah bah ita tace tanasona,ohk nama gane wato hala tana samiki wani abin tsafi acikin abubuwa da take kawowa ne dazakiyi wannan tunanin Ammi" "Bazan iya auren siyah bah Ammi" yafada agajiye "Why?" Ta tambaye shi cikin mamakin chanzawan shi "Cos ban taba jin son wata ya' mace aduniya bayan ke bah sai zulynah and kuma natabbatar harna koma ga mahallici na bazan so wata inba keda zulynah bah,so it's better mubar maganar wata Siyah" "It's ohk Allah yabada sa'a" "Ameen Ammi saina dawo" "Adawo lafiya" tafada asanyaye,shikam ko kula da yanda tayi maganar baiyi bah yasa kai ya fice daga gidan… Hospital mai suna German Heart Centre Bremen yanufa yana isa straight Cardiologist · Building 39 Dubai Healthcare City - 2nd Floor - 26th yanufa cos anan yake da aiki… Wanda tagani ne yasata sauke ajiyar zuciyar mai karfi tareda fadin Ya Allah ka mallaka min wann… *Inkun ji dadin shi share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* Wannan page din nakine *Zainab Zakari(nima yar gata ce)* inajin dadin comments dinki...Allah yasaka *Page 13-14* Wanda tagani ne yasata sauke ajiyar zuciyar mai karfi tareda fadin Ya Allah ka mallaka min wannan bawa naka... Murmushi shimfide asamar fuskarta take fadin" barka da zuwa my sweet Mourad" Tamke fuskarshi yayi domin wani mugun haushinta yakeji,maimakon ya amsa saiyace"ina fatan angama komai da komai??" Ganin yanda yamata magana fuska adaure kaman an mishi dole neh yasa jikinta yin sanyi ahankali tace "eh sir nagama" Batareda Ya kalleta ba ya gyada kai sannan yayi gaba itama kaman gela tabishi abaya "Sir Ammi tana lafiya dai koh?" Ta tambayeshi cikin dar dar "Lfy take"ya amsa adakile still bai kalleta "Ya kabaro zulynka?ina fatan kabaro ta lafiya?" Wani irin sanyi neh ya lulube shi ga wank shegen murmushi ne ya subuce mai cike da kulawa yake fadin"zulynah tana nan lafiya wlhy" Allah sarki ganin fara'an dake kan fuskarahi neh yasa tadanne abinda takeji aranta tareda kirkiran murmushi sannan tace"kadan kira min ita mu gaisa kafin mushiga theater din" "Lah kinma tinamin tin jiya nakashe wayata bari na kunna" "Toh" tafada tana mai jin dadin wannan hiran tasu amma kuma tadanji mamaki jin yace wayarshi akashe tin jiya kenan basuyi waya bah,sharewa tayi tana maijin dadi aranta dukda wani bangaren kishin Zulfa ne acike dam amma tinda asanadiyar ta Mourad yamata magana harda fara'a... Yana kunna wayarshi sako yashigo amma ganin ba suna neh a numbern yasashi sharewa, numbern Zulynshi yashiga danna wa kira amma jin akashe ne yasashi shiga tashin hankali cos asanin shi sai batada lafiya kokuma tayi tafiya ne take kashe waya... Cike da rashin jin dadi ya jatsaki , tsakin shine yasata dan matsawa kusa da shi cike da kulawa da nuna jimami duk da batasan miye ke damun shi bah cikin sanyi tace" sir lafiya dai ko?" "Wayan zulyna akashe kuma wlhy nayi missing dinta " hadiye wani abu mai daci tayi sannan tace "Allah yasa dai tana lafiya" "Ameen" yafada hade da fadin "haryanzu lokaci baiyi bane?" "Sauran 30minutes" Tsaki kawai yaja cos gabadaya sai yaji zaman nasu ya gundareshi, gallery yake son dannawa domin ganin hoton masoyiyarshi amma mistakely hannunshi yadanna message Har zai daga sai kawai yadanna kan numbern da aka turo mai da message, abinda ya gani ne yasashi tashi dasauri har sanda Siyah ta tsorata "Ta yafe min!" Shine abinda yake fadi cikin murna,harda sujadda yayi...itakuwa Siyah kafeshi tayi da ido tana mamakin sauyin yanayinshi cikin dakikun da basu wuce 5bah amma saitace "Sir kaida waye haka" "Infada miki zulynah ne muka samu matsala daita wlhy, barina kirata naji ya take" yafada hade da dailing numbern da tayi mai message Ringing daya biyu tadauka sannan tayi shiru bata yi magana bah ,cikin doki yace "Amincin Allah yatabbata agareki ya ke sarauniyar zuciyata" "Yay Mou dina!!!" Tafada daga dayan bangaren "Am so sorry zulyna, bazan sake bah...wlhy na horu haka" yafada cikin kwantarda murya "Stop saying sorry yay Mou" "Zulynah nayi kewar ki sosai" "Nima haka masoyi" "Inasonki inasonki inasonki zulyna kuma har abada ke zan so daga ke babu wata inshaAllah" Dariya tayi daga dayan bangaren sannan tace"yay Mou wannan soyayyan baiyi yawa bah?" Zaro ido yayi tareda fadin" wayace miki so yana yawa,tab ashe anbar wannan yarinyar abaya" Dariya tasake yi sannan tace"inji waye anbarni abaya bayan inada kai?" "Ashe haka neh kinada nih" Allah sarki Siyah har hawaye yagama wanke mata fuska tin tana gogewa har tadaina, kukan daya kufce mata neh yasashi dawowa daga duniyar soyewan dasuke "Zulynah zankiraki kinji"yafada "Ohk yay Mou dina ayi aiki lafiya kuma Allah yasa ayi a sa'a, inasonka sosai bye" tafada batareda taji miye zaice bah ta kashe wayan,dariya yayi kafin yace "Ameen zulynah" miyarda hankalinshi yayi zuwaga Siyah wanda ahalin yanzu har tana rike kirji... Ahankali yamatsa kusa daita tareda riko hannunta sannan yakirata " Siyah!!!" Ahankali take dagowa sannan takalleshi idanun ta dakuma kan hancinta sunyi ja abinka da balarabiya Kawarda fuskarshi yayi daga gareta sannan yace" bazan hanaki kuka bah amma zan fada miki wani abu, kinsan shi so Allah ne yake daurawa bawan shi. "Kaman yanda Allah yadora miki sona haka Allah yadora min son Zulynah,wlhy ba laifi na bane laifin zuciyata ne dayakasa sonki tin kafin Zulynah tashigo rayuwata nasan there's someone out there for me and
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138