Skip to content

Chapter 101

Chapter 101

Zulfa Book One Complete Hausa Novels 1,214 words 0 views Progress saved
Download Book

zaro idanuwa Zuly tayi tana cigaba da kallonta cikin mamaki, bata dai ji miye aka fada daga dayan bangaren bah taga Maram ta daka tsalle tana fadin "You are so sweet darling shiyasa nake Kara sonka kullum!" Kiss ta manna wa wayan saikace ba dazu dazun nan ta rabu dashi bah! Ganin zata fice neh yasa Zuly fadin "Nikam kuna waya da kawarki Mom kuwa naga banganta awajen biki bah! " Karasa sanya khimar dinta tayi tareda rike hannun kofa tace "gaskiya rabona da nakirata tin 2 weeks ago Naga ma yanzu bawani son kawance mu takeyi bah shiyasa na kyaleta" Girgiza kai Zuly tayi tace"ya za'ayi ki kyaleta bayan kinsan yanzu neh take bukatar Ku! Pls kitaimaka kidinga kiranta koda sau daya neh a sati" Kallon wayan hannunta tayi tana yamutsa fuskar tareda bude kofa dakyau tace"InshaAllah" Ganin yanda takeyi neh yasa Zuly cewa"Wai Ina zuwa daddaren nan neh haka?" Kanne idonta daya tayi tace"wajen mijina zani soboda bazan iya bacci bah indai ba a kirjinshi bane" Tab'e baki Zuly tayi tace"Allah ya kiyaye hanya" "Ameen Kuma kimana Adduan Allah yasa yau kwallon yashiga raga" Zaro idanuwa tayi kafin tayi magana har Maram tafice abinta dasauri, girgiza ka tayi tana sakin dariya chan Kuma ta tsuke bakinta tana shafa cikinta soboda tunawa datayi da cewan itama fah abu yataba zama acikin cikin "Allah yayi Ku ba rayayyu bane shiyasa"tafada tana share kwallan fuskarta, maganin dake gabanta tasha kafin ta dauki kopin tsumin dake gabanta shima ta shanye harda lasan labba soboda dadinshi... ★★★★★ ●●●● Da taimakon Allah Mom tasamu ta isa gida, ko cikin gida bata karasa shiga bah tazube akasa summamiya, Mai bawa flower ruwa neh yayi maza yakira mutanen gida ba bata lokaci aka wuce daita asibiti.... '''RANAR DAURIN AURE''' "Ankusa daurawa fah ki tashi kije kiyi wanka kafin lokaci yayi!"Kuwah tafada wa Zuly dake kwance akan gado, bude idanuwanta tayi dakyar tana yamutsa fuska Kaman zatayi kuka Chan Kuma tafashe da kuka tana juyi akan gado hannuwanta akan marar ta, Hawa kan gadon Kuwah tayi tana fadin"wai miye haka neh tin jiya daddare kike ta kukan banza !kawai dai kallon ki nakeyi" "Oh kardai har yanzu baki tashi bah kodai ciwon cikin neh baisakeki bah"Fakhiha data shigo da abinci a plate tafada "Wayyo Allah mutuwa zanyi!"tafada cikin murya mai ban tausayi still hannunta na kan mararta "Innalillahi wai dama abin yakai haka neh?"Kuwah tafada cikin tashin hankali ganin yanda Zuly takoma lokaci guda Saukowa tayi daga kan gadon tana fadin "ai bamuga tazama bah" "Ina zamuje toh?"Fakhiha ta tambayeta tana ajiye abincin hannunta akan dining din cikin dakin Ina zuwa kawai tace tareda ficewa inda Fakhiha takarasa wajen Zuly tana fadin "Gaskiya sister inlaw wannan ciwon cikin baiyi bah haka kawai zai Kama mana ke ana saura minti talatin daurin aure!" Itakam Zuly Ina tasan tanayi banda kukan da take ta sharba, Kuwah ce tadawo da Kopi ahannunta tareda nufan Zuly dashi, saiga su Ammi da Umma ma sun iso cikin, tashin hankali Umma ke fadin "Ya akayi kuka bari yayi worst haka?" "Mun zata zai tafi neh lokacin da muka bata Lipton da lemon tsami!"Kuwah tafada tareda dagota tana kokarin kafa mata kopin abaki "Kibarta na kira doctor tinda daman kun bata baiyi aiki bah"Ammi tafada Kaman zatayi kuka Wayan Zuly dake kan dressing mirror neh yafara Kara , dauka Fakhiha tayi tana fadin "Yaya neh fah! " "Karki cemai batada lafiya soboda kar hankalinshi yatashi kawai kice tashiga wanka neh!"Umma tafada ahankali Dan matsawa daga wajen Zuly Fakhiha tayi soboda kukan da takeyi kaman ance mutuwa zatayi wayan neh yakatse ko secon 2 ba'a Kara bah yakuma daukan Kara, ahankali tayi receiving tareda karawa akunne "Zulynah na iso fah, ya za'ayi naganki kafin daurin auren soboda tin jiya zuciyata takasa nutsuwa" "Yaya!" Dum yaji gabanshi yafadi "Ina mai wayan?" Gyaran murya tayi Kaman babu komai tace "Ango mai wayan tashiga wanka neh shiyasa nadauka" Ajiyar zuciya yasauke yana fadin "Amma inace tana lafiya koh?" "Lafiyan ta lau mana" Dan Jim yayi yace "Ya nake jin kaman sheshekar kuka? "Aww.... hmm.. tv muke kallo yaya" "Allah am starting to have strange feelings" yafada cikin sanyin murya "Chill bro! bari naje kar Ammi tayi ta jira"bata jira cewarshi bah ta katse wayan tana kallon su Ammi dake kallon Zuly kaman Sun samu Tv. "Wayyo marana zai fashe! wayyo fitsari nakeji"Zuly tafada cikin kuka sosai, rigaye rigayen kamata sukafara yi, Ammi da Umma neh suka kaita toilet din tareda fitowa suna jiranta tagama su miyar daita kan gado Doctor ceh tashigo tana gaishe su daya bayan daya tareda neman ganin Mara lafiyan sai A sannan ma suka ga Kaman ta dade Knocking Umma tayi tana fadin"kin gama neh?" Shiru dukkansu sukayi suna kallon fuskar juna, murda handle din tayi tareda lekawa "Innalillahi wa inna illahir rajiun"Umma tafada da karfi *DanAllah wattadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team Zuly #team Mom *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 100* Cikin keftawar ido dukkansu suka isa wajen da Umma tayi freezing , kutsawa sukayi wajen Zuly dake kwance akasa tana fitar da numfashi dakyar, buge Umma da akayi neh yadawo daita tunanin ta wani irin kuka tafashe dashi ganin yanda aka kinkimo zuly kaman kayan wanki. Akan gado suka ajiyeta inda doctor tafara bata taimakon gaggawa kafin tace a dauko mota soboda sai anyi mata test tukunna... '''AZARE, BAUCHI NIGERIA..... ''' Zaune suke acikin masallaci dukkansu inda koina jama'a neh ga larabawa Kaman odernsu akaje aka yo daga garinsu kowannensu cikin shigar alfarma kamshi kalakala sai tashi yakeyi , Achan gaba na hango Mourad da Fakhih suma cikin nasu shigan sai Wani walwal sukeyi Suna daukan ido barinma Ango Mourad wanda bakinshi yakasa rufuwa sai murmushi yake dokawa kaman ammai Abishiri da gidan Aljanna Dayan gefen Kuma Iqbal neh shima cikin nashi shigan, ba laifi fuskarshi asake yake dukda zuciyar shi yana chunkushe, sai so yake su hada Ido da Mourad Amma hakan baiyi bah soboda haryanxu Mourad najin haushin shi dukda sun gaisa sama-sama dazu. Ko mintuna 10 kyawawa ba'a Kara bah Liman yace "Ayau neh aka daura auren Mourad dakuma Zulfa akan sadaki dubu 50! Fathia... Ai nan Mourad yafara washe baki cikin murna! Mutanen gefenshi sai mika mai hannu sukayi suna main Allah Yasanya Alhkeri. Liman neh yasake gyaran murya sannan yasanar dasu wani daurin auren ganin wasu sufara niyan barin cikin Masallacin "Akwai wani daurin auren ma! " Nutsuwa akayi inda kowa yazubawa Liman na mujiya.... ★★★★★★★★ '''BAUCHI, NIGERIA''' Zaune Umma da Ammi suke akan kujera agaban likita duk sunsha kuka sun koshi idanuwansu yayi jazir kaman an zuba musu barkono aciki Gyaran murya doctorn tayi tace"ku kwantar da hankalinku bawani abu mai tsanani bane yake damunta kawai dai raki neh dakuma rashin sabo da shan abubuwan data dinga sha" Ajiyar zuciya suka sauke atare suna godewa Allah azuciyarsu, likitan ce takara cewa"danAllah adinga kula da abubuwan da takesha soboda yanayin condition dinta" "InshaAllah zamu kiyaye "suka afada cikin sanyin murya dukda bawai Ammi ta fahimci likitan bane . Mikewa sukayi suka koma dakin da aka kwantar da Zuly... Karar wayar Zuly neh ya dawo da dukkansu hudun daga duniyar tunanin dasuka Lula daman su Ammi da Umma

Table of Contents

Chapters

138 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138